< Ayuba 11 >
1 Sa’an nan Zofar mutumin Na’ama ya amsa,
Då svarade Zophar af Naema, och sade:
2 “Duk surutun nan ba za a amsa maka ba? Ko mai surutun nan marar laifi ne?
När en hafver länge talat, måste han ock icke höra? Eller skall en sqvallrare alltid hafva rätt?
3 Ko maganganun nan naka marasa amfani za su sa mutane su yi maka shiru? Ba wanda zai kwaɓe ka lokacin da kake faɗar maganar da ba daidai ba?
Måste man tiga för dig allena, att du försmäder, och ingen skall genhöfta dig?
4 Ka ce wa Allah, ‘Abin da na gaskata ba laifi ba ne kuma ni mai tsabta ne a gabanka.’
Du säger: Min lärdom är ren, och klar är jag för din ögon.
5 Da ma Allah zai yi magana, yă buɗe baki yă faɗi wani abin da ka yi da ba daidai ba
Ack! att Gud talade med dig, och uppläte sina läppar;
6 yă kuma buɗe maka asirin hikima, gama hikima ta gaskiya tana da gefe biyu. Ka san wannan, Allah ya riga ya manta da waɗansu zunubanka.
Och tedde dig hvad han ännu hemliga vet; ty han hade ännu väl mer med dig; på det att du måtte veta, att han icke tänker på alla dina synder.
7 “Ko za ka iya gane al’amuran Allah? Ko za ka iya gane girman asirin Maɗaukaki?
Menar du, att du vetst så mycket som Gud vet; och vill alltså fullkomliga råkat, såsom den Allsmägtige?
8 Sun fi nisan sama tudu, me za ka iya yi? Sun fi zurfin kabari zurfi, me za ka sani? (Sheol )
Han är högre än himmelen, hvad vill du göra? djupare än helvetet, huru kan du kännan? (Sheol )
9 Tsayinsu ya fi tsawon duniya da kuma fāɗin teku.
Längre än jorden, och bredare än hafvet.
10 “In ya zo ya kulle ka a kurkuku ya ce kai mai laifi ne, wa zai hana shi?
Om han all ting omvände eller fördolde, eller kastade dem i en hop, ho vill förmena honom det?
11 Ba shakka yana iya gane mutanen da suke marasa gaskiya; kuma in ya ga abin da yake mugu, ba ya kula ne?
Han känner de fåfängeliga män, och ser odygdena, och skulle han icke förståt?
12 Amma daƙiƙin mutum ba ya taɓa zama mai hikima kamar dai a ce ba a taɓa haihuwar ɗan aholaki horarre.
En fåfängelig man högmodas, och en född menniska vill vara såsom en ung vildåsne.
13 “Duk da haka in ka miƙa masa zuciyarka, ka kuma miƙa hannuwanka gare shi,
Hade du ställt ditt hjerta ( till Gud ), och uppräckt dina händer till honom;
14 in ka kawar da zunubin da yake hannunka, ba ka bar zunubi ya kasance tare da kai ba
Hade du långt ifrå dig bortkastat missgerningena, som är i din hand, att ingen orätt hade bott i dine hyddo;
15 shi ne za ka iya ɗaga fuskarka ba tare da jin kunya ba; za ka tsaya da ƙarfi kuma ba za ka ji tsoro ba.
Så måtte du upplyft ditt ansigte utan last, och vorde fast ståndandes, och intet fruktandes.
16 Ba shakka za ka manta da wahalolinka, za ka tuna da su kamar yadda ruwa yake wucewa.
Så vorde du ock förgätandes uselhetena, och såsom det vattnet, som framlupet är, komme du det icke ihåg;
17 Rayuwarka za tă fi hasken rana haske, duhu kuma zai zama kamar safiya.
Och din lifstid vorde uppgångandes såsom en middag, och vorde skinandes såsom en morgon.
18 Za ka zauna lafiya, domin akwai bege; za ka duba kewaye da kai ka huta cikin kwanciyar rai.
Och du måtte förtrösta dig, att hopp vore på färde; och vorde med rolighet kommandes i grafvena.
19 Za ka kwanta, ba wanda zai sa ka ji tsoro, da yawa za su zo neman taimako a wurinka.
Och du skulle lägga dig, och ingen skulle rädda dig; och månge skulle knekta dig.
20 Amma idanun mugaye ba za su iya gani ba, kuma ba za su iya tserewa ba; begensu zai zama na mutuwa.”
Men de ogudaktigas ögon skola försmäkta, och skola icke undkomma kunna; ty deras hopp skall fela deras själ.