< Ayuba 11 >

1 Sa’an nan Zofar mutumin Na’ama ya amsa,
Då tok Sofar frå Na’ama til ords og sagde:
2 “Duk surutun nan ba za a amsa maka ba? Ko mai surutun nan marar laifi ne?
«Skal slik ei svalling ei få svar? Skal slik ein storpratar få rett?
3 Ko maganganun nan naka marasa amfani za su sa mutane su yi maka shiru? Ba wanda zai kwaɓe ka lokacin da kake faɗar maganar da ba daidai ba?
Skal menner for din ordflaum tegja? Skal du få spotta utan skjemsla?
4 Ka ce wa Allah, ‘Abin da na gaskata ba laifi ba ne kuma ni mai tsabta ne a gabanka.’
Du segjer: «Rein er læra mi, eg skuldfri er i dine augo.»
5 Da ma Allah zai yi magana, yă buɗe baki yă faɗi wani abin da ka yi da ba daidai ba
Men dersom berre Gud vil tala og opna munnen sin mot deg,
6 yă kuma buɗe maka asirin hikima, gama hikima ta gaskiya tana da gefe biyu. Ka san wannan, Allah ya riga ya manta da waɗansu zunubanka.
og syna deg sin løynde visdom, kor han eig vit i dobbelt mål! Då skulde du nok skyna at Gud gjev deg noko til av syndi.
7 “Ko za ka iya gane al’amuran Allah? Ko za ka iya gane girman asirin Maɗaukaki?
Skal tru Guds tankedjup du kjenner? Hev du nått fram til Allvalds grensa?
8 Sun fi nisan sama tudu, me za ka iya yi? Sun fi zurfin kabari zurfi, me za ka sani? (Sheol h7585)
Høgar’ enn himmelen - kva gjer du? Djupar’ enn helheimen - kva veit du? (Sheol h7585)
9 Tsayinsu ya fi tsawon duniya da kuma fāɗin teku.
Lenger enn jordi strekkjer seg og breidare enn havet sjølv.
10 “In ya zo ya kulle ka a kurkuku ya ce kai mai laifi ne, wa zai hana shi?
Når han skrid fram og legg i lekkjor, stemnar til doms, kven stoggar honom?
11 Ba shakka yana iya gane mutanen da suke marasa gaskiya; kuma in ya ga abin da yake mugu, ba ya kula ne?
Han kjenner deim som talar lygn; han ser den falske utan leiting.
12 Amma daƙiƙin mutum ba ya taɓa zama mai hikima kamar dai a ce ba a taɓa haihuwar ɗan aholaki horarre.
Det tome hovud fær forstand, og asenfolen vert til mann.
13 “Duk da haka in ka miƙa masa zuciyarka, ka kuma miƙa hannuwanka gare shi,
Men vil du bu ditt hjarta rett og henderne mot honom breida
14 in ka kawar da zunubin da yake hannunka, ba ka bar zunubi ya kasance tare da kai ba
og halda svik frå handa di og urett burte frå ditt tjeld,
15 shi ne za ka iya ɗaga fuskarka ba tare da jin kunya ba; za ka tsaya da ƙarfi kuma ba za ka ji tsoro ba.
då kann du lyt’laust hovud lyfta, då stend du fast og ræddast ikkje;
16 Ba shakka za ka manta da wahalolinka, za ka tuna da su kamar yadda ruwa yake wucewa.
då kann du gløyma all di møda, liksom ei elv som framum rann.
17 Rayuwarka za tă fi hasken rana haske, duhu kuma zai zama kamar safiya.
Klårar’ enn dagen stend ditt liv, og myrkret vert til morgongråe;
18 Za ka zauna lafiya, domin akwai bege; za ka duba kewaye da kai ka huta cikin kwanciyar rai.
då er du trygg, då hev du von, du ottelaus til kvile gjeng.
19 Za ka kwanta, ba wanda zai sa ka ji tsoro, da yawa za su zo neman taimako a wurinka.
Du ligg, og ingen upp deg skræmer, og mange vil deg gjerne tekkjast.
20 Amma idanun mugaye ba za su iya gani ba, kuma ba za su iya tserewa ba; begensu zai zama na mutuwa.”
Men augo veiknar på dei vonde; dei hev’kje nokor tilflugt meir, men ventar på å anda ut.»

< Ayuba 11 >