< Ayuba 11 >
1 Sa’an nan Zofar mutumin Na’ama ya amsa,
A LAILA olelo aku la o Zopara ka Naamata, i aku la,
2 “Duk surutun nan ba za a amsa maka ba? Ko mai surutun nan marar laifi ne?
Aole anei e pono ke pane aku i na huaolelo he nui la? E hoaponoia anei ke kanaka lehelehe wale?
3 Ko maganganun nan naka marasa amfani za su sa mutane su yi maka shiru? Ba wanda zai kwaɓe ka lokacin da kake faɗar maganar da ba daidai ba?
E paa anei ka waha o kanaka i kou kaena wale ana? A hoomaewaewa mai oe, aole anei he mea nana oe e hoohilahila aku?
4 Ka ce wa Allah, ‘Abin da na gaskata ba laifi ba ne kuma ni mai tsabta ne a gabanka.’
A ua olelo mai oe, he maemae kuu olelo, A ua hala ole au i kou mau maka.
5 Da ma Allah zai yi magana, yă buɗe baki yă faɗi wani abin da ka yi da ba daidai ba
Ina paha e olelo mai ke Akua, A e wehe ae i kona lehelehe ia oe;
6 yă kuma buɗe maka asirin hikima, gama hikima ta gaskiya tana da gefe biyu. Ka san wannan, Allah ya riga ya manta da waɗansu zunubanka.
A e hoike mai oia ia oe i na mea huna o ka naauao, Ua papalua ka maiau! Alaila e ike auanei oe, E hoopoina mai no ke Akua i na hewa ou.
7 “Ko za ka iya gane al’amuran Allah? Ko za ka iya gane girman asirin Maɗaukaki?
E loaa anei ia oe ka ke Akua mau mea hohonu? E loaa pololei loa anei ia oe ka Mea mana?
8 Sun fi nisan sama tudu, me za ka iya yi? Sun fi zurfin kabari zurfi, me za ka sani? (Sheol )
Ua kiekie ia e like me ka lani; heaha kau e hana ai? Ua oi kona hohonu i ko ka po; heaha kau e ike ai? (Sheol )
9 Tsayinsu ya fi tsawon duniya da kuma fāɗin teku.
Ua oi kona loa mamua o ko ka honua, A o ka laula imua o ko ke kai.
10 “In ya zo ya kulle ka a kurkuku ya ce kai mai laifi ne, wa zai hana shi?
Ina e hopu mai ia, a hoopaa iho, a hookolokolo, Alaila owai la ka mea e keakea ia ia?
11 Ba shakka yana iya gane mutanen da suke marasa gaskiya; kuma in ya ga abin da yake mugu, ba ya kula ne?
No ka mea, ua ike no ia i ka poe hewa, Ua nana mai hoi ia i ka hala; Aole anei ia e ike mai?
12 Amma daƙiƙin mutum ba ya taɓa zama mai hikima kamar dai a ce ba a taɓa haihuwar ɗan aholaki horarre.
E ake ke kanaka naaupo i akamai, O ke kanaka i hanau nae me he keiki la a ka hoki hihiu.
13 “Duk da haka in ka miƙa masa zuciyarka, ka kuma miƙa hannuwanka gare shi,
Ina e hoomakaukau oe i kou naau, A e kikoo aku i kou mau lima io na la;
14 in ka kawar da zunubin da yake hannunka, ba ka bar zunubi ya kasance tare da kai ba
Ina he hewa iloko o kou lima, e hoolei loa aku ia; A mai ae e noho ka hewa ma kou mau halelewa.
15 shi ne za ka iya ɗaga fuskarka ba tare da jin kunya ba; za ka tsaya da ƙarfi kuma ba za ka ji tsoro ba.
Alaila e hoala ae oe i kou maka me ke kina ole; A e ku paa no oe, aole hoi e makau:
16 Ba shakka za ka manta da wahalolinka, za ka tuna da su kamar yadda ruwa yake wucewa.
No ka mea, e hoopoina no oe i ka ehaeha, A e hoomanao ia mea, e like me ka wai i kahe aku:
17 Rayuwarka za tă fi hasken rana haske, duhu kuma zai zama kamar safiya.
A e kupaa kou ola loa ana, e like me ke awakea; Ano ua pouli oe, alaila e like no oe me ke kakahiaka.
18 Za ka zauna lafiya, domin akwai bege; za ka duba kewaye da kai ka huta cikin kwanciyar rai.
A e maluhia oe, no ka mea, he mea no e laua ai ka manao; Ano ua poho ka manao, aka, alaila, e noho maluhia oe.
19 Za ka kwanta, ba wanda zai sa ka ji tsoro, da yawa za su zo neman taimako a wurinka.
A e moe iho oe ilalo, aohe mea nana oe e hoomakau mai; A nui na mea e hoalohaloha imua ou.
20 Amma idanun mugaye ba za su iya gani ba, kuma ba za su iya tserewa ba; begensu zai zama na mutuwa.”
Aka, e pio na maka o ka poe hewa, A ua nele lakou i ka puuhonua, A o ko lakou manaolana, o ke kuu ana no ia o ka uhane.