< Ayuba 11 >

1 Sa’an nan Zofar mutumin Na’ama ya amsa,
Naamathi Zophar loh a doo tih,
2 “Duk surutun nan ba za a amsa maka ba? Ko mai surutun nan marar laifi ne?
“Ol cungkuem te a doo moenih a? Hlang he a hmuilai ngawn tah tang dae ta.
3 Ko maganganun nan naka marasa amfani za su sa mutane su yi maka shiru? Ba wanda zai kwaɓe ka lokacin da kake faɗar maganar da ba daidai ba?
Na olsai te hlang loh ngam vetih na tamdaeng vaengah a hmaithae mahpawt nim?
4 Ka ce wa Allah, ‘Abin da na gaskata ba laifi ba ne kuma ni mai tsabta ne a gabanka.’
Te vaengah, “Ka rhingtuknah he cil tih na mikhmuh ah a caih la ka om,” na ti.
5 Da ma Allah zai yi magana, yă buɗe baki yă faɗi wani abin da ka yi da ba daidai ba
Nang taengah aka thui la Pathen loh unim dawk a paek tih a hmuilai ong koinih.
6 yă kuma buɗe maka asirin hikima, gama hikima ta gaskiya tana da gefe biyu. Ka san wannan, Allah ya riga ya manta da waɗansu zunubanka.
Lungming cueihnah he rhaepnit a lo dongah cueihnah olhuep te nang taengah a thui pawn ko. Namah kathaesainah lamloh Pathen loh nang n'hnilh te ming.
7 “Ko za ka iya gane al’amuran Allah? Ko za ka iya gane girman asirin Maɗaukaki?
Pathen kah khenah na hmuh tih Tlungthang kah a khuetnah hil na hmuh a?
8 Sun fi nisan sama tudu, me za ka iya yi? Sun fi zurfin kabari zurfi, me za ka sani? (Sheol h7585)
Vaan la a sang te metlam na saii eh? Saelkhui lakah a dung te metlam na ming eh? (Sheol h7585)
9 Tsayinsu ya fi tsawon duniya da kuma fāɗin teku.
A himbaidok loh diklai lakah a puet tih tuitunli lakah dangka ngai.
10 “In ya zo ya kulle ka a kurkuku ya ce kai mai laifi ne, wa zai hana shi?
A hil tih a tlaeng tih a tingtun sak phoeiah tah ulong anih a mael sak.
11 Ba shakka yana iya gane mutanen da suke marasa gaskiya; kuma in ya ga abin da yake mugu, ba ya kula ne?
Amah loh a poeyoek hlang rhoek khaw a ming ngawn dae boethae a hmuh vaengah yakming pawh.
12 Amma daƙiƙin mutum ba ya taɓa zama mai hikima kamar dai a ce ba a taɓa haihuwar ɗan aholaki horarre.
Tedae tuihong hlang loh hloih koinih kohong marhang neh laak te hlang la a sak khaming.
13 “Duk da haka in ka miƙa masa zuciyarka, ka kuma miƙa hannuwanka gare shi,
Na lungbuei na cikngae tih a taengla na kut na phuel koinih,
14 in ka kawar da zunubin da yake hannunka, ba ka bar zunubi ya kasance tare da kai ba
Na kut dongkah boethae te na lakhla tak tih na dap ah dumlai na khueh pawt atah,
15 shi ne za ka iya ɗaga fuskarka ba tare da jin kunya ba; za ka tsaya da ƙarfi kuma ba za ka ji tsoro ba.
A lolhmaih kolla na maelhmai na ludoeng van bitni. Na om vaengah khaw tluektluek na long vetih na rhih om mahpawh.
16 Ba shakka za ka manta da wahalolinka, za ka tuna da su kamar yadda ruwa yake wucewa.
Nang ham tah thakthaenah te na hnilh vetih tui aka long voelh bangla na poek bitni.
17 Rayuwarka za tă fi hasken rana haske, duhu kuma zai zama kamar safiya.
Na khosak khaw khothun lakah sae vetih, a hmuep khaw mincang bangla om ni.
18 Za ka zauna lafiya, domin akwai bege; za ka duba kewaye da kai ka huta cikin kwanciyar rai.
Ngaiuepnah a om dongah na pangtung vetih ngaikhuek la na too phoeiah na yalh bitni.
19 Za ka kwanta, ba wanda zai sa ka ji tsoro, da yawa za su zo neman taimako a wurinka.
Na kol vaengah na lakueng neh na maelhmai muep thae voel mahpawh.
20 Amma idanun mugaye ba za su iya gani ba, kuma ba za su iya tserewa ba; begensu zai zama na mutuwa.”
Tedae halang kah mik tah kha vetih thuhaelnah khaw amih lamloh bing ni, a ngaiuepnah khaw hinglu polpainah la om ni,” a ti nah.

< Ayuba 11 >