< Ayuba 11 >
1 Sa’an nan Zofar mutumin Na’ama ya amsa,
Soufa da amane sia: i,
2 “Duk surutun nan ba za a amsa maka ba? Ko mai surutun nan marar laifi ne?
“Nowa da amo gagaoui sia: amoma adole ima: bela: ? Di da sia: bagade sia: beba: le, bu moloidafa hamobela: ? Hame mabu!
3 Ko maganganun nan naka marasa amfani za su sa mutane su yi maka shiru? Ba wanda zai kwaɓe ka lokacin da kake faɗar maganar da ba daidai ba?
Yoube! Di adi dawa: bela: ? Di da ninia dima adole imunu da hamedei amo dawa: sala: ? Di da habosesele sia: beba: le, ninia da sia: hamedei agoane ba: mu, di da dawa: sala: ?
4 Ka ce wa Allah, ‘Abin da na gaskata ba laifi ba ne kuma ni mai tsabta ne a gabanka.’
Dia sia: da dafawane, di da sia: sa. Di da Gode Ea ba: ma: ne moloi fawane, di da sia: sa.
5 Da ma Allah zai yi magana, yă buɗe baki yă faɗi wani abin da ka yi da ba daidai ba
Na hanai da Gode Hisu da dima adole imunu da defea.
6 yă kuma buɗe maka asirin hikima, gama hikima ta gaskiya tana da gefe biyu. Ka san wannan, Allah ya riga ya manta da waɗansu zunubanka.
E da dima adole iabe ganiaba, E da dima Ea asigi dawa: su houdafa da osobo bagade dunu ilia asigi dawa: su bagadewane baligisa, amo adole ia: noba. Gode da dia hamobe defele, se hame iaha.
7 “Ko za ka iya gane al’amuran Allah? Ko za ka iya gane girman asirin Maɗaukaki?
Di da Gode Ea bagadedafa hou amola gasa bagade hou huluane dawa: mu da hamedei.
8 Sun fi nisan sama tudu, me za ka iya yi? Sun fi zurfin kabari zurfi, me za ka sani? (Sheol )
Di da mu digili ba: mu gogolesa. Be Gode da mu amola liligi huluane baligisa. Gode da bogoi dunu ilia soge dawa: be. Be di da amo hame dawa: (Sheol )
9 Tsayinsu ya fi tsawon duniya da kuma fāɗin teku.
Gode Ea bagadedafa hou da osobo bagade amola hano wayabo bagade elea ba: de baligisa.
10 “In ya zo ya kulle ka a kurkuku ya ce kai mai laifi ne, wa zai hana shi?
Gode da di afugili gagulaligisia, amola fofada: musa: di oule ahoasea, nowa da Ea logo hedofama: bela: ?
11 Ba shakka yana iya gane mutanen da suke marasa gaskiya; kuma in ya ga abin da yake mugu, ba ya kula ne?
Gode da hamedei dunu huluane dawa: E da ilia wadela: i hou huluane ba: lala.
12 Amma daƙiƙin mutum ba ya taɓa zama mai hikima kamar dai a ce ba a taɓa haihuwar ɗan aholaki horarre.
Sigua dougi da fofoi dougi defele lalelegesea, amo esoga gagaoui dunu da muni bagade dawa: su dunu defele ba: mu.
13 “Duk da haka in ka miƙa masa zuciyarka, ka kuma miƙa hannuwanka gare shi,
Yoube! Dia hou moloma! Godema sinidigima!
14 in ka kawar da zunubin da yake hannunka, ba ka bar zunubi ya kasance tare da kai ba
Dia wadela: i hou yolesima!
15 shi ne za ka iya ɗaga fuskarka ba tare da jin kunya ba; za ka tsaya da ƙarfi kuma ba za ka ji tsoro ba.
Amasea, di mae beda: iwane, osobo bagadega bu hahawane esaloma!
16 Ba shakka za ka manta da wahalolinka, za ka tuna da su kamar yadda ruwa yake wucewa.
Amasea, di da dia bidi hamosu amo bu hame dawa: mu. Hano leda: sea, fonobahadi dialu, bu hasa. Amo defele, dia bidi hamosu wali diala, da hobea bu hame ba: mu.
17 Rayuwarka za tă fi hasken rana haske, duhu kuma zai zama kamar safiya.
Dia esalusu da eso dogoa digagala: be defele ba: mu. Amola dia se nabasu eso da hehebolo mabe defele ba: mu.
18 Za ka zauna lafiya, domin akwai bege; za ka duba kewaye da kai ka huta cikin kwanciyar rai.
Di da gaga: iwane amola dafawane hamoma: beyale dawa: iwane esalumu. Gode da di gaga: le, dima helefisu imunu.
19 Za ka kwanta, ba wanda zai sa ka ji tsoro, da yawa za su zo neman taimako a wurinka.
Di da dia ha lai dunuma hame beda: mu. Dunu bagohame da dia ili fidima: ne adole ba: mu.
20 Amma idanun mugaye ba za su iya gani ba, kuma ba za su iya tserewa ba; begensu zai zama na mutuwa.”
Be wadela: le hamosu dunu da ba: le gagale, da: i dioi fawane ba: mu. Ilia da hobeamu logo hame ba: mu. Ilia hanai da ilia hedolowane bogoma: ne fawane dawa: sa.”