< Ayuba 1 >

1 A ƙasar Uz akwai wani mutum mai suna Ayuba. Mutum ne marar laifi kuma mai adalci; yana tsoron Allah, ba ruwansa da mugunta.
Teo t’indaty an-tane Otse añe, Iobe ty tahina’e, ondaty vañoñe naho vantañe, mpañeveñe aman’ Añahare, mpa­lain-karatiañe.
2 Yana da’ya’ya maza bakwai da’yan mata uku,
Nisamake fito lahy re, telo ty anak’ampela’e.
3 yana da tumaki dubu bakwai, raƙuma dubu uku, shanu ɗari biyar, da jakuna ɗari biyar, yana kuma da masu yi masa aiki da yawa. A ƙasar Gabas ba wani kamar sa.
I vara’ey: fito arivo ty mpirai-lia’e naho telo arivo ty rameva’e; liman-jato ty katraka’e mpitrao-baoñe naho borìke liman-jato vaho nitozantozañe ty añ’anjomba’e ao. Ie t’indaty ni-lohà’ ze hene nta-tiñanañe.
4 ’Ya’yansa maza sukan yi biki a gidajensu, wannan yă yi yă ba wancan, sai su kira’yan’uwansu mata ukun su ci, su sha tare.
Lili’ i ana-dahi’e rey ty nanao takataka añ’anjomba’e, sindre ami’ty andro’e vaho nampañitrike naho nañambara amy rahavave’ iareo telo rey ty hitrao-pikama naho rano ama’e.
5 Bayan lokacin bikin ya wuce, sai Ayuba yă aika su zo don yă tsarkake su. Tun da sassafe zai miƙa hadaya ta ƙonawa domin kowannensu, don yana tunani cewa, “Mai yiwuwa’ya’yana sun yi wa Allah zunubi, ko sun la’anta shi a cikin zuciyarsu.” Haka Ayuba ya saba yi.
Aa ie nimodo ty san-tsabadida’ iareo le nitokave’ Iobe vaho nefera’e. Nañaleñalen-dre nañenga soroñe ty ami’ty ia’iareo iaby, fa hoe t’Iobe, Ke nandilatse o anakoo vaho niteratera an’ Andrianañahare an-tro’e ao. Izay ty nilili’ Iobe.
6 Wata rana mala’iku suka kawo kansu gaban Ubangiji, Shaiɗan shi ma ya zo tare da su.
Nitsatok’ ami’ty andro niheova’ o anak’ Andrianañahareo añatrefa’ Iehovà te nivotrak’ am’ iereo ka i mpañinjey.
7 Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Daga ina ka fito?” Shaiɗan ya amsa wa Ubangiji ya ce, “Daga yawo a duniya ina kai da kawowa a cikinta.”
Le hoe t’Iehovà amy mpañinjey: Hirik’ aia v’iheo? Le hoe ty natoi’ i mpañinjey am’ Iehovà, Nimbeo’ mbeo an-tane ey iraho, nijelanjelañe ama’e.
8 Sai Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Ko ka ga bawana Ayuba? A cikin duniya babu wani kamar sa; shi marar laifi ne, adali kuma, mutum ne mai tsoron Allah, ba ruwansa da mugunta.”
Aa hoe t’Iehovà amy mpañinjey: Hinarahara’o hao t’Iobe mpitoroko? Te tsitantane ty mañirinkiriñe aze; vañon-dre naho ondaty vantañe mpañeveñe aman’ Añahare vaho malain-ty raty.
9 Sai Shaiɗan ya amsa ya ce, “Haka kawai Ayuba yake tsoron Allah?
Nanoiñe Iehovà ami’ty hoe i mpañinjey: Aa vaho an-tsi-vente’e hao ty añeveña’ Iobe aman’ Añahare?
10 Ba ka kāre shi da iyalinsa gaba ɗaya da duk mallakarsa ba? Ka Albarkaci ayyukan hannunsa yadda dabbobinsa duk sun cika ko’ina.
Tsy Ihe hao ty nañarikatok’ aze am-pahetse, ie naho ty an­jom­ba’e naho ze hene ama’e miariseho aze? Nita­­hie’o ty satam-pità’e vaho manitsike i taney ty vara’e.
11 Ka ɗan miƙa hannunka ka raba shi da duk abin da yake da shi, ba shakka zai la’anta ka kana ji, kana gani.”
Ahitio ty fità’o henaneo, paoho o fanaña’e iabio, le toe ho teraterae’e añatrefan-dahara’o.
12 Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “To, shi ke nan, duk abin da yake da shi yana hannunka, amma kada ka taɓa shi, shi kansa.” Sai Shaiɗan ya bar Ubangiji.
Aa hoe t’Iehovà amy mpañinjey, Ingo, fa ambane fehe’o eo o fanaña’e iabio, fe adono tsy hahiti’o ama’e ty taña’o. Aa le nisitak’ ami’ty fiatrefa’ Iehovà i mpañinjey.
13 Wata rana lokacin da’ya’yan Ayuba suke cikin biki a gidan babban ɗansa,
Ie te indraik’ andro, nanao takataka naho ninon-divay añ’ anjomba’ i zoke-lahi’ey i ana’e rey,
14 sai ɗan aika ya zo wurin Ayuba ya ce masa, “Shanu suna huɗa, jakuna kuma suna kiwo nan kusa,
le ingo ty nihitrike mb’am’ Iobe mb’eo nanao ty hoe: Nitari-dasary o katrakao le nihinañe marine eo o borìkeo,
15 sai Sabenawa suka auka musu suka kwashe su suka tafi, suka karkashe masu yi maka aiki duka, ni kaɗai na tsira na zo in gaya maka!”
le nañotroke mb’eo o nte-Sabeo naho tinonga’ iereo. Zinama’ iareo am-pibara o mpiarakeo vaho izaho avao ty nahabotitsike hivolañe ama’o!
16 Yana cikin magana sai ga wani ɗan aika ya zo ya ce, “Wutar Allah ta sauko daga sama ta ƙona dukan tumaki da masu lura da su, wato, bayinka, ni kaɗai na tsira na zo in gaya maka!”
Ie mbe nitalily, avy ka ty raike nanao ty hoe: Nidoiñe boak’ an-dikerañe ey ty afon’ Añahare namorototo o lia raikeo naho o mpiarakeo vaho nimongoreñe, izaho avao ty nivoratsake hitalily ama’o.
17 Yana cikin magana sai ga wani ɗan aika ya zo ya ce, “Ƙungiyoyin mahara uku na Kaldiyawa sun auka wa raƙumanka sun kwashe su duka, suka kuma karkashe masu yi maka aiki, ni kaɗai ne na tsira na zo in gaya maka!”
Ie mbe nisaontsy, nimb’eo ka ty raike nanao ty hoe: Nizara ho firimboñañe telo o nte-Kaldeao, le hinao’ iareo o rameva iabio. Fonga binaibai’ iareo ami’ty meso-lava o mpiarakeo le izaho avao ty nipoliotse hitaroñ’ ama’o.
18 Yana cikin magana, sai ga wani ɗan aika ya zo ya ce, “’Ya’yanka maza da mata suna biki, suna ci suna sha a gidan babban ɗanka,
Ie mbe nisaontsy, le nimb’eo ka ty raike ninday ty hoe: Nikama naho ninon-divay añ’anjomba’ i zoke-lahi’eo o ana-dahi’o naho anak’ ampela’oo,
19 sai wata iska mai ƙarfi daga hamada ta auka ta rushe gidan, gidan kuwa ya fāɗi a kan’ya’yanka ya kashe su, ni kaɗai na tsira na zo in gaya maka!”
le ingo niavy ty tio-bey boak’ am-patrambey añe, nikabo­kaboke i anjombay ami’ty hotso’e efatse naho nihotrak’ am’ondaty tora’eo; fonga nihomake. Izaho avao ty nirombake hitalily ama’o.
20 Da jin haka sai Ayuba ya tashi ya yayyaga tufafin jikinsa, ya aske kansa. Ya fāɗi a ƙasa ya yi sujada
Niongak’ amy zao t’Iobe nandriatse ty saro’e naho nañaratse ty añambone’e naho nibabok’ an-tane eo nisoloho,
21 ya ce, “Tsirara na fito daga cikin mahaifiyata, tsirara kuma zan koma. Ubangiji ya bayar, Ubangiji kuma ya karɓa; yabo ya tabbata ga Ubangiji.”
vaho hoe re: Niboridan-draho te niboak’ an-kovin-dreneko ao, le hijangeajangeañe ka t’ie himpoliako ao. Nanolotse t’Iehovà, vaho nañombotse t’Iehovà; bangoeñe ty tahina’ Iehovà.
22 Cikin wannan duka Ayuba bai yi wa Allah zunubi ta wurin ba shi laifi ba.
Ie amy ze iaby, tsy nandilatse t’Iobe, tsy nanisý raha tsy mañeva aman’ Andrianañahare.

< Ayuba 1 >