< Irmiya 9 >
1 Da ma kaina maɓulɓulan ruwa ne idanuna kuma maɓulɓulan hawaye! Da sai in yi kuka dare da rana saboda mutanena da aka kashe.
who? to give: if only! head my water and eye my fountain tears and to weep by day and night [obj] slain: killed daughter people my
2 Da ma a hamada ina da wurin da matafiye za su sauka, don in bar mutanena in tafi in bar su; gama dukansu mazinata ne, taron mutane marasa aminci.
who? to give: if only! me in/on/with wilderness lodging to journey and to leave: forsake [obj] people my and to go: went from with them for all their to commit adultery assembly to act treacherously
3 “Sun tanƙwasa harshensu kamar baka, don su harba ƙarya; ba da gaskiya ba ne suke nasara a cikin ƙasar. Sukan tashi daga wannan zunubi zuwa wancan; ba su san ni ba,” in ji Ubangiji.
and to tread [obj] tongue their bow their deception and not to/for faithfulness to prevail in/on/with land: country/planet for from distress: evil to(wards) distress: evil to come out: come and [obj] me not to know utterance LORD
4 “Ka yi hankali da abokanka; kada ka amince da’yan’uwanka. Gama kowane ɗan’uwa munafuki ne, kowane aboki kuma mai kushe ne.
man: anyone from neighbor his to keep: careful and upon all brother: male-sibling not to trust for all brother: male-sibling to assail to assail and all neighbor slander to go: went
5 Aboki kan ruɗi aboki, ba mai faɗar gaskiya. Sun koya wa harshensu faɗar ƙarya; sun gajiyar da kansu da yin zunubi.
and man: anyone in/on/with neighbor his to deceive and truth: true not to speak: speak to learn: teach tongue their to speak: speak deception to pervert be weary
6 Kai kana zama a tsakiyar ruɗu; cikin ruɗunsu sun ƙi su san ni,” in ji Ubangiji.
to dwell you in/on/with midst deceit in/on/with deceit to refuse to know [obj] me utterance LORD
7 Saboda haka ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, “Ga shi zan tace in kuma gwada su, gama me kuwa zan yi saboda zunubin mutanena?
to/for so thus to say LORD Hosts look! I to refine them and to test them for how? to make: do from face: because daughter people my
8 Harshensu kibiya ce mai dafi; yana magana da ruɗu. Da bakinsa kowa yana maganar alheri da maƙwabcinsa, amma a zuciyarsa ya sa masa tarko.
arrow (to slaughter *Q(K)*) tongue their deceit to speak: speak in/on/with lip his peace with neighbor his to speak: speak and in/on/with entrails: among his to set: consider ambush his
9 Bai kamata in hukunta su saboda wannan ba?” In ji Ubangiji. “Bai kamata in ɗau fansa a kan irin al’umma kamar wannan ba?”
upon these not to reckon: punish in/on/with them utterance LORD if: surely no in/on/with nation which like/as this not to avenge soul: myself my
10 Zan yi kuka in yi kururuwa saboda duwatsu in kuma yi makoki game da wuraren kiwon hamada. Sun zama kango ba wanda yake bi cikinta, ba a kuma jin kukan shanu. Tsuntsaye sararin sama sun gudu namun jeji ma duk sun watse.
upon [the] mountain: mount to lift: raise weeping and wailing and upon habitation wilderness dirge for to kindle from without man: anyone to pass and not to hear: hear voice: sound livestock from bird [the] heaven and till animal to wander to go: went
11 “Zan mai da Urushalima tsibin kufai, wurin zaman diloli; zan kuma lalace garuruwan Yahuda saboda haka ba wanda zai zauna a can.”
and to give: if only! [obj] Jerusalem to/for heap habitation jackal and [obj] city Judah to give: if only! devastation from without to dwell
12 Wane mutum ne yana da isashiyar hikimar fahimtar wannan? Wa Ubangiji ya umarta da zai iya yin bayani? Me ya sa aka lalace ƙasar ta zama kufai kamar hamada da ba wanda zai iya ratsa ta?
who? [the] man [the] wise and to understand [obj] this and which to speak: speak lip LORD to(wards) him and to tell her upon what? to perish [the] land: country/planet to kindle like/as wilderness from without to pass
13 Ubangiji ya ce, “Domin sun bar dokata, wadda na sa a gabansu; ba su yi biyayya da ni ko su bi dokata ba.
and to say LORD upon to leave: forsake they [obj] instruction my which to give: if only! to/for face: before their and not to hear: obey in/on/with voice my and not to go: walk in/on/with her
14 A maimako, sun bi taurin zuciyarsu; suka bi Ba’al, yadda kakanninsu suka koya musu.”
and to go: follow after stubbornness heart their and after [the] Baal which to learn: teach them father their
15 Saboda haka, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila yana cewa, “Ga shi zan sa wannan mutane su ci abinci mai ɗaci su kuma sha ruwan dafi.
to/for so thus to say LORD Hosts God Israel look! I to eat them [obj] [the] people [the] this wormwood and to water: drink them water poison
16 Zan watsar da su a cikin al’ummai da su da kakanninsu ba su sani ba, zan kuma fafare su da takobi sai na hallaka su.”
and to scatter them in/on/with nation which not to know they(masc.) and father their and to send: depart after them [obj] [the] sword till to end: destroy I [obj] them
17 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, “Ku lura yanzu! Ku kira mata masu makoki su zo ku aika wa gwanaye a cikinsu su zo.
thus to say LORD Hosts to understand and to call: call to to/for to chant and to come (in): come and to(wards) [the] wise to send: depart and to come (in): come
18 Bari su zo da sauri su yi kuka a kanmu sai idanunmu sun cika da hawaye giranmu kuma su jiƙe sharkaf.
and to hasten and to lift: raise upon us wailing and to go down eye our tears and eyelid our to flow water
19 An ji karar kuka daga Sihiyona cewa, ‘Duba yadda muka lalace! Duba irin babban kunyar da muka sha! Dole mu bar ƙasar domin gidajenmu sun lalace.’”
for voice: sound wailing to hear: hear from Zion how? to ruin be ashamed much for to leave: forsake land: country/planet for to throw tabernacle our
20 Yanzu, ya mata, ku ji maganar Ubangiji; ku buɗe kunnuwanku ga maganar bakina. Ku koya wa’yan matanku yadda za su yi kuka; ku koya wa juna makoki.
for to hear: hear woman word LORD and to take: recieve ear your word lip his and to learn: teach daughter your wailing and woman: another neighbor her dirge
21 Mutuwa ta haura ta tagoginmu ta kuma shiga katangarmu; ta karkashe’ya’ya a tituna ta kuma karkashe samari a dandali.
for to ascend: rise death in/on/with window our to come (in): come in/on/with citadel: palace our to/for to cut: eliminate infant from outside youth from street/plaza
22 Ka ce, “Ga abin da Ubangiji ya furta, “‘Gawawwakin mutane za su fāɗi kamar juji a fili, kamar hatsin da aka yanka a bayan mai girbi, da ba mai tara su.’”
to speak: speak thus utterance LORD and to fall: fall carcass [the] man like/as dung upon face: surface [the] land: country and like/as sheaf from after [the] to reap and nothing to gather
23 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Kada mai hikima ya yi fariya da hikimarsa ko mai ƙarfi ya yi fariya da ƙarfinsa ko mai arziki ya yi fariya da arzikinsa,
thus to say LORD not to boast: boast wise in/on/with wisdom his and not to boast: boast [the] mighty man in/on/with might his not to boast: boast rich in/on/with riches his
24 amma bari shi wanda yake taƙama ya yi taƙama da wannan, cewa ya fahimci ya kuma san ni, cewa ni ne Ubangiji, wanda yake yin alheri, gaskiya da kuma adalci a duniya, gama a waɗannan ne nake jin daɗi,” in ji Ubangiji.
that if: except if: except in/on/with this to boast: boast [the] to boast: boast be prudent and to know [obj] me for I LORD to make: do kindness justice and righteousness in/on/with land: country/planet for in/on/with these to delight in utterance LORD
25 “Kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji, “sa’ad da zan hukunta dukan waɗanda aka yi musu kaciya kawai a jiki,
behold day to come (in): come utterance LORD and to reckon: punish upon all to circumcise in/on/with foreskin
26 Masar, Yahuda, Edom, Ammon, Mowab da dukan waɗanda suke zaune a hamada a wurare masu nisa. Gama dukan waɗannan al’ummai marasa kaciya ne, har dukan gidan Isra’ila ma marasa kaciya ne a zuciya.”
upon Egypt and upon Judah and upon Edom and upon son: descendant/people Ammon and upon Moab and upon all to cut side [the] to dwell in/on/with wilderness for all [the] nation uncircumcised and all house: household Israel uncircumcised heart