< Irmiya 8 >

1 “‘A wancan lokaci, in ji Ubangiji, za a fitar da ƙasusuwan sarakuna da na shugabannin Yahuda, ƙasusuwan firistoci da na annabawa, da kuma ƙasusuwan mutanen Urushalima daga kaburbura.
Te tue vaengkah BOEIPA olphong loh Judah manghai rhoek kah a rhuh neh a mangpa rhoek kah a rhuh, khosoih rhoek kah a rhuh neh tonghma rhoek kah a rhuh khaw, Jerusalem khosa rhoek kah a rhuh te a phuel lamloh a khuen rhoe a khuen uh ni.
2 Za a shimfiɗa su a rana da wata da kuma dukan taurarin sammai, waɗanda suka ƙaunata suka kuma bauta wa, waɗanda suka bi suka nemi shawarar suka kuma yi wa sujada. Ba za a tattara su ko a binne su ba, amma za su zama kamar juji a jibge a ƙasa.
Te vaengah khomik neh, hla neh, vaan caempuei boeih taengah a yaal uh ni. Te ni a lungnah uh tih a thothueng thiluh. Te te a hnukah a pongpa uh tih te te a toem uh, a bawk uh. Tedae hloem uh pawt vetih up uh mahpawh diklai hman ah aek bangla om ni.
3 Duk inda na kore su zuwa, dukan waɗanda suka ragu na wannan muguwar al’umma za su gwammaci mutuwa da rai, in ji Ubangiji Maɗaukaki.’
Aka coih cako lamkah a meet boeih loh hingnah lakah dueknah te a tuek ni. Hmuen takuem kah boethae neh aka sueng rhoek he ka heh ni. Caempuei BOEIPA kah olphong ni.
4 “Fada musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, “‘Sa’ad da mutane suka fāɗi, ba sa tashi ne? Sa’ad da mutum ya kauce, ba ya dawowa?
Te phoeiah amih te thui pah. BOEIPA loh he ni a. thui. A cungku uh atah thoo uh pawt nim? A mael atah ha mael mahpawt nim?
5 To, me ya sa waɗannan mutane suka kauce? Me ya sa Urushalima kullum take kaucewa? Sun manne wa ƙarya; suka ƙi su dawo.
Pilnam he balae tih a mael? Jerusalem tah hnuknong la a mawt tih a huep te a ngaitoeih uh dongah ha mael ham a aal uh.
6 Na saurara sosai, amma ba su faɗi wata maganar kirki ba. Ba wanda ya tuba daga muguntarsa, sai ma cewa yake, “Me na yi?” Kowa ta kai-ta-kai yake kamar dokin da ya kutsa kai a fagen fama.
Ka hnatung tih ka hnatun a thuem la a thui uh moenih. A saii boeih te balae ti ham khaw a thae dongah dam aka ti hlang a om moenih. A yong a yong doeah caemtloek la aka vikvuek marhang bangla mael.
7 Ko shamuwa ta sararin sama ma takan san lokutan da aka tsara mata, kurciya, mashirare da kuma zalɓe sukan lura da lokacin ƙauransu. Amma mutanena ba su san abubuwan da Ubangiji yake bukata ba.
Vaan kah bungrho long khaw a tingtunnah a ming tih vahui neh marhang, marhang neh langloep loh a rhaai tue a ngaithuen. Tedae ka pilnam loh BOEIPA kah laitloeknah te ming uh pawh.
8 “‘Yaya za ku ce, “Muna da hikima, gama muna da dokar Ubangiji,” alhali alƙalamin ƙarya na magatakarda ya yi ƙarya?
Metlam lae kaimih taengah BOEIPA kah olkhueng om tih ka cueih na ti uh. Tedae cadaek rhoek kah laithae cacung a muk te laithae rhoe la he.
9 Za a kunyatar da masu hikima; za su yi fargaba a kuma kama su. Da yake sun ƙi maganar Ubangiji, wace irin hikima kuka ce kuke da ita?
Aka cueih rhoek te yak uh vetih rhihyawp dongah man uh ni. BOEIPA kah olka a hnawt uh dongah amih ham mebang cueihnah nim aka om te?
10 Saboda haka zan ba da matansu ga waɗansu gonakinsu kuma ga waɗansu da suka ci da yaƙi. Tun daga ƙarami har zuwa babba, kowannensu yana haɗamar cin muguwar riba; har da annabawa da firistoci ma, kowannensu yana ƙarya.
Te dongah a yuu rhoek te a tloe taengla, a khohmuen te aka pang taengla ka paek tangloeng pawn ni. Tanoe lamloh kangham hil a mueluemnah ham boeih a mueluem. Tonghma lamkah khosoih hil a pum la laithae a saii.
11 Sukan ɗaura mikin mutanena sai ka ce mikin ba shi da matsala. Suna cewa, “Lafiya, Lafiya,” alhali kuwa ba lafiya.
Ka pilnam canu kah pocinah te vapsa la a toi uh. Rhoepnah rhoepnah a ti ham vaengah rhoepnah om pawh.
12 Sukan ji kunyar halin banƙyamarsu kuwa? Sam, ba su da kunya ko kaɗan; ba su ma san yadda za su ji kunya ba. Saboda haka sukan fāɗi tare da fāɗaɗɗu; za su fāɗi sa’ad da aka hukunta su, in ji Ubangiji.
A yah ham tueilaehkoi la a saii vaengah a yah ham om dae yak pawt tih hmaithae khaw ming uh pawh. Te dongah amih cawhnah tue ah aka cungku lakli ah cungku uh van vetih paloe uh ni. BOEIPA loh a thui coeng.
13 “‘Zan ƙwace girbinsu, in ji Ubangiji. Ba a za sami inabi a kuringa ba. Ba za a sami’ya’ya a itacen ɓaure ba, ganyayensu kuwa za su bushe. Abin da na ba su za a ƙwace.’”
Amih te boeih ka coi vetih ka thup ni. BOEIPA kah olphong ni. Misur dongah misurthaih om mahpawh. Thaibu dongah thaibu thaih om pawt vetih a hnah khaw hoo ni. Amih aka paan te amih taengla ka paek ni.
14 Me ya sa muke zama a nan? Mu tattaru! Mu gudu zuwa birane masu katanga mu mutu a can! Gama Ubangiji Allahnmu ya ƙaddara mana mutuwa ya kuma ba mu ruwan dafi mu sha, domin mun yi masa zunubi.
Balae tih mamih n'ngol sut. Tingtun uh sih lamtah hmuencak khopuei la ael uh sih. Mamih kah BOEIPA Pathen loh mamih n'kuemsuem sak dongah pahoi kuemsuem uh sih. BOEIPA taengah n'tholh uh dongah sue tui ni mamih n'tul coeng.
15 Mun sa zuciya ga salama amma ba lafiya, mun sa zuciya ga lokacin warkarwa amma sai ga razana.
Sading ham lamtawn dae a then om pawh, hoeihnah tue ham vaengah letnah la poeh he.
16 Daga Dan ana jin tirjin dawakan abokin gāba; da jin haniniyar ingarmunsu dukan ƙasar ta girgiza. Sun zo su cinye ƙasar da kome da yake cikinta, birni da dukan mazaunanta.
A marhang a phit te Dan lamloh a yaak, a lueng kah a kawk ol ah diklai tom hinghuen. Ha pawk uh vaengah khohmuen neh a khopuei boeih, a khuikah khosa boeih te a yoop.
17 “Duba, zan aika macizai masu dafi a cikinku, kāsā, waɗanda ba su da maƙari, za su kuwa sassare ku,” in ji Ubangiji.
Rhulthae rhul te nangmih taengah kan tueih coeng he. Te rhoek te calthai nen khaw a coeng pawt dongah nangmih n'tuk ni. BOEIPA kah olphong ni he.
18 Ya mai ta’aziyyata a cikin baƙin ciki, zuciyata ta ɓaci ƙwarai.
Ka mongnah khaw ka khuikah kothaenah dongah ka lungbuei tah hal coeng.
19 Ka saurari kukan mutanena daga ƙasa mai nisa suna cewa, “Ubangiji ba ya a Sihiyona ne? Sarkinta ba ya can ne kuma?” “Me ya sa suka tsokane ni da gumakansu har na yi fushi, da baƙin gumakansu marasa amfani?”
khohla bangsang kho lamkah ka pilnam nu kah a pang ol la ke. Zion ah BOEIPA a om moenih a? A manghai khaw a khuiah a om moenih a? Balae tih kholong kah a mueidaep neh a honghi la kai m'veet uh.
20 “Girbi ya wuce, damuna ta ƙare, ba a kuwa cece mu ba.”
Cangah a poeng tih khohal khaw bawt coeng dae mamih tah n'khang moenih.
21 Da yake an ragargazar da mutanena, an ragargaza ni ke nan; na yi kuka, tsoro ya kama ni.
Ka pilnam nu pocinah dongah kopang neh ka paep tih imsuep bangla kai n'kolek.
22 Ba magani ne a Gileyad? Ba likita ne a can? To, me ya sa ba warkarwa wa raunin mutanena?
Gilead ah thingpi a om moenih a? Te ah te aka hoeih sak khaw om tangloeng pawh. Balae tih ka pilnam nu kah sadingnah loh ha pawk pawh.

< Irmiya 8 >