< Irmiya 7 >

1 Maganar da ta zo wa Irmiya ke nan daga Ubangiji.
BOEIPA taeng lamkah ol te Jeremiah taengla pawk tih,
2 “Ka tsaya a ƙofar gidan Ubangiji, a can kuwa ka yi shelar wannan saƙo. “‘Ku ji maganar Ubangiji, dukanku mutanen Yahuda waɗanda suke shiga ta waɗannan ƙofofi don yin sujada ga Ubangiji.
'BOEIPA im kah vongka ah pai lamtah he ol he pahoi doek laeh. Te vaengah BOEIPA taengah thothueng ham he kah vongka la aka pawk Judah pum te, 'BOEIPA ol he ya uh,’ ti nah,” a ti.
3 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allahna Isra’ila, yana cewa ku gyara hanyoyinku da ayyukanku, zan kuwa bar ku ku zauna a wannan wuri.
Israel Pathen caempuei BOEIPA loh, “Na longpuei neh na khoboe tlaih uh laeh. Te daengah ni hekah hmuen ah nangmih te om sak eh.
4 Kada ku dogara ga maganganun nan na ruɗarwa cewa, “Wannan shi ne haikalin Ubangiji, haikalin Ubangiji, haikalin Ubangiji!”
Nangmih loh a hong ol dongah pangtung uh boeh. BOEIPA kah bawkim, BOEIPA kah bawkim, BOEIPA kah bawkim,” a ti uh.
5 In dai kuka canja hanyoyinku da ayyukanku kuma kuna aikata adalci da junanku,
Na longpuei neh na khoboe te na tlaih la na tlaih atah, hlang laklo neh a hui laklo ah tiktamnah na saii la, na saii uh atah,
6 in ba ku zalunci baƙo, maraya ko gwauruwa ba kuma in ba ku zub da jinin marar laifi a wannan wuri ba, in kuma ba ku bi waɗansu alloli da za su cuce ku ba,
Yinlai, cadah neh nuhmai hnaemtaek uh boel lamtah he hmuen ah ommongsitoe thii kingling uh boeh, nangmih aka thae sak pathen tloe rhoek hnukah na pongpa pawt atah,
7 to, zan bar ku ku zauna a wannan wuri, a ƙasar da na ba kakanninku har abada abadin.
Na pa rhoek taengah khosuen lamloh kumhal duela ka paek khohmuen kah he hmuen ah nangmih kang om sak ni.
8 Amma ga shi, kuna dogara ga maganganu na ruɗami marasa amfani.
Nangmih tah namamih ham aka hoeikhang pawh a hong ol dongah ni na pangtung uh te.
9 “‘Za ku yi sata da kisa, ku yi zina da rantsuwar ƙarya, kuna ƙone turare wa Ba’al kuna kuma bin waɗansu allolin da ba ku sani ba,
Huen ham, ngawn ham neh samphaih ham nim a honghi neh na toemngam uh? Baal taengah na phum uh tih ming pawt pathen tloe rhoek hnukah na pongpa uh.
10 sa’an nan ku zo ku tsaya a gabana a wannan gida, wanda ake kira da Sunana, kuna cewa, “An cece mu,” mun dace mu aikata waɗannan abubuwa banƙyama?
Kai ming la a khue he im khuikah ka mikhmuh la na pawk uh tih na pai uh vaengah, “He rhoek kah tueilaehkoi he boeih n'saii uh akhaw n'huul uh,” na ti uh.
11 Wannan gidan da ake kira da Sunana ya zama kogon’yan fashi ne a gare ku? Amma ina kallo! In ji Ubangiji.
Ka ming aka phuei im he nangmih mik ah dingca kah lungko la poeh coeng a? Tedae kai loh kam hmuh coeng he,” a ti. He tah BOEIPA kah olphong ni.
12 “‘Yanzu ku fita zuwa Shilo inda na fara maishe shi wurin zama don Sunana, ku ga abin da na yi masa saboda muguntar mutanen Isra’ila.
Te dongah Shiloh kah ka hmuen te paan uh laeh. Te ah tah ka ming om lamhma coeng dae ka pilnam Israel kah boethae kongah anih soah ka saii te hmuh uh lah.
13 Yayinda kuke yin dukan waɗannan abubuwa, in ji Ubangiji, na yi muku magana sau da sau, amma ba ku ji ba; na kira ku, amma ba ku amsa ba.
Te bibi te boeih na saii coeng dongah BOEIPA kah olphong bangla nang taengah kan thui. Na thoh hang vaengah ka thui dae na yaak moenih. Nangmih te kang khue dae nan doo uh moenih.
14 Saboda haka, abin da na yi wa Shilo shi ne yanzu zan yi wa gidan da ake kira da Sunana, haikalin da kuka dogara a kai, wurin da na ba ku da kuma kakanninku.
Ka ming la a khue tih nangmih a khuiah na pangtung thil im te ka saii pueng ni. Nangmih taeng neh na pa rhoek taengah kam paek tangtae hmuen pataeng Shiloh taengkah bangla ka saii coeng.
15 Zan kore ku daga gabana, kamar yadda na yi ga dukan’yan’uwanku, mutanen Efraim.’
Na manuca rhoek boeih neh Ephraim tiingan boeih khaw ka voeih bangla ka mikhmuh lamloh nangmih te kam voeih ni.
16 “Saboda haka kada ka yi addu’a don wannan mutane ko ka yi wani kuka ko roƙo dominsu, gama ba zan ji ka ba.
Te dongah nang tah he pilnam yueng thangthui boeh, amih ham tamlung neh thangthuinah khaw ludoeng pah boeh. Kai he nan doo pawt dongah nang ol aka ya la kai ka om moenih.
17 Ba ka gani abin da suke yi a biranen Yahuda da kuma a titunan Urushalima?
Judah loh khopuei neh Jerusalem tollong ah amih loh mebang a saii khaw na hmuh moenih a?
18 Yara sukan tara itace, iyaye suka hura wuta, mata kuma sukan kwaɓa kullu don su yi wa Sarauniyar Sama waina. Sukan miƙa hadayun sha ga waɗansu alloli don su tsokane ni in yi fushi.
Ca rhoek loh thing a coi uh tih a napa rhoek loh hmai a toih uh. Manu rhoek loh vaan boeinu kah rhaibuh la saii pah ham vaidamtlam a nook uh. Kai aka veet hamla pathen tloe rhoek taengah tuisi a bueih.
19 Amma ni ne suke tsokana? In ji Ubangiji Ashe, ba kansu ne suke cuta, suna kunyata kansu ba?
Amih nim kai aka veet rhoek te. BOEIPA kah olphong ni he. A maelhmai ah yahpohnah aka om ham amih moenih a?
20 “‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa fushina da hasalata za su kwarara a wannan wuri, a kan mutum da dabba, a kan itatuwan fili da a kan amfanin gona, za su yi ta kuna, ba kuwa za a kashe ba.
Te dongah ka Boeipa Yahovah loh he ni a. thui. Ka thintoek neh ka kosi tah he hmuen sokah hlang so neh rhamsa soah, khohmuen thingkung so neh diklai thaihtae soah bo coeng. Te long te a dom vetih thi mahpawh.
21 “‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila yana cewa ci gaba, ku ƙara hadayun ƙonawarku da sauran sadakoki ku kuma yi ta cin naman!
Israel Pathen caempuei BOEIPA loh, “Na hmueihhlutnah neh na hmueih te koei lamtah a saa te ca nawn.
22 Gama sa’ad da na fitar da kakanninku daga Masar na kuma yi musu magana, ban ba su dokoki kawai game da hadayun ƙonawa da sadakoki ba,
Na pa rhoek te Egypt kho lamloh a khuen la ka khuen khohnin vaengah hmueihhlutnah neh hmueih kawng dongah amih te ol ka uen moenih.
23 amma na ba su wannan umarni cewa ku yi mini biyayya, zan kuwa zama Allahnku ku kuma ku zama mutanena. Ku yi tafiya cikin dukan hanyoyin da na umarce ku, don ku zauna lafiya.
Tedae amih te hekah ol he lat ka uen tih, “Ka ol he hnatun uh lamtah nangmih kah Pathen la ka om bitni. Nangmih khaw ka pilnam la om uh. Nangmih kang uen longpuei ah boeih pongpa uh lamtah nangmih taengah voelphoeng van saeh,” ka ti.
24 Amma ba su saurara ba, ba su kuwa kula ba; a maimako, suka bi shawarar kansu da ta taurare muguwar zukatansu. Su ja da baya a maimakon yin gaba.
Tedae hnatun uh pawt tih a hna te kaeng uh pawh. A lungbuei boethae kah thinthahnah dongah cilkhih te a paan uh tih a hnuk a hmai pawt ah khaw om uh.
25 Daga lokacin da kakanninku suka bar Masar har yă zuwa yau, kullum na yi ta aikan bayina annabawa.
Egypt kho lamkah na pa rhoek aka pawk uh hnin lamloh tihnin duela nangmih taengah ka sal rhoek boeih kan tueih. Tonghma rhoek te hnin takhuem a thoh hang neh kan tueih coeng.
26 Amma ba su saurare ni ba, ba su kula ba. Sai suka taurare zukatansu suka aikata mugun abu fiye da na kakanninsu.’
Tedae kai ol te ya uh pawt tih a hna te kaeng uh pawh. A rhawn a mangkhak sak uh tih a napa rhoek lakah thae uh ngai.
27 “Sa’ad da ka faɗa musu wannan duka, ba za su saurare ka ba; sa’ad da ka kira su, ba za su amsa ba.
He kah ol he amih taengah boeih na thui dae nang ol te a yaak uh moenih. Amih te na khue akhaw nang te n'doo uh moenih.
28 Saboda haka ka faɗa musu cewa, ‘Wannan ce al’ummar da ba tă yi biyayya ga Ubangiji Allahnta ba, ba kuwa ta karɓi gyara ba. Gaskiya ta ƙare; ta ɓace gaba ɗaya daga leɓunansu.
Te dongah amih taengah “Namtom long he a Pathen BOEIPA ol te hnatun uh pawt tih thuituennah khaw doe uh pawh. Amih kah ka lamkah tah uepomnah khaw moelh tih talh coeng,” ti nah.
29 “‘Ku aske gashin kanku ku zubar; ku yi makoki a filayen tuddai, gama Ubangiji ya ƙi’yan zamanin nan ya kuma rabu da su saboda fushin da suka ba shi.
Na rhuisam bawt lamtah voei laeh. Caphoei cuk ah rhahlung khuen laeh. BOEIPA loh a hnawt tih a thinpom kah cadilcahma khaw a phap coeng lah ko.
30 “‘Mutanen Yahuda sun yi mugunta a gabana, in ji Ubangiji. Sun kafa gumakansu masu banƙyama a gidan da ake kira da Sunana suka ƙazantar da shi.
Judah ca rhoek loh ka mikhmuh ah boethae ni a. saii uh. BOEIPA kah olphong ni he. Im ah a sarhingkoi te a khueh uh tih ming aka poeih rhung la ka ming a phoei.
31 Sun gida masujadan Tofet a Kwarin Ben Hinnom don miƙa’ya’yansu maza da mata a wuta, abin da ban yi umarni ba, ba kuwa yi tunaninsa ba.
Topheth hmuensang te a khoeng uh tih kolrhawk kah hmai dongah a canu, a capa rhoek te a hoeh uh. Te te ka uen pawt tih ka lungbuei ah khaw a kun moenih.
32 Saboda haka ku yi hankali, kwanaki suna zuwa in ji Ubangiji, sa’ad da mutane ba za su ƙara kira wurin Tofet ko Kwarin Ben Hinnom ba, amma Kwarin Kisa, gama za su binne matattu a Tofet sai har ba sauran wuri.
Te dongah BOEIPA kah olphong ha phawk tarha nah hnin ah tah Topheth neh kolrhawk te koep phoei voel mahpawh. Tedae ngawnnah kolrhawk lakah Topheth ah ni hmuen a om pawt hil a up uh eh.
33 Sa’an nan gawawwakin wannan mutane za su zama abinci ga tsuntsayen sama da kuma namun jeji, ba za a kuwa sami wani da zai kore su ba.
Te vaengah pilnam kah a rhok he vaan kah vaa neh diklai rhamsa ham maeh la a om pah vetih aka hawt khaw om mahpawh.
34 Zan kawo ƙarshen muryar murna da farin ciki da muryar amarya da ango a garuruwan Yahuda da kuma a titunan Urushalima, gama ƙasar za tă zama kufai.
Judah khopuei rhoek khui neh Jerusalem tollong kah omngaihnah ol neh kohoenah ol khaw, yulo kah ol neh vasa ol khaw ka duem sak ni. Diklai te imrhong la om ni.

< Irmiya 7 >