< Irmiya 7 >
1 Maganar da ta zo wa Irmiya ke nan daga Ubangiji.
Hina Gode da na Debolo logo ga: su (amoga Yuda dunu da Ema sia: ne gadomusa: golili ahoa) amoga asunasi. E da nama amogai lela, Hina Gode Bagadedafa amo Ea sia: alofele ilima sia: ma: ne sia: i, amane, “Dilia esalebe hou amola dilia hawa: hamobe afadenema. Amasea, dilia da guiguda: esaloma: ne, Na da logo doasimu.
2 “Ka tsaya a ƙofar gidan Ubangiji, a can kuwa ka yi shelar wannan saƙo. “‘Ku ji maganar Ubangiji, dukanku mutanen Yahuda waɗanda suke shiga ta waɗannan ƙofofi don yin sujada ga Ubangiji.
3 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allahna Isra’ila, yana cewa ku gyara hanyoyinku da ayyukanku, zan kuwa bar ku ku zauna a wannan wuri.
4 Kada ku dogara ga maganganun nan na ruɗarwa cewa, “Wannan shi ne haikalin Ubangiji, haikalin Ubangiji, haikalin Ubangiji!”
Sia: amo, ‘Ninia da gaga: i dagoi. Amo da Hina Gode Ea Debolo diasu! Amo da Hina Gode Ea Debolo diasu!’ Amo sia: da ogogosa, amola amo dafawaneyale mae dawa: ma.
5 In dai kuka canja hanyoyinku da ayyukanku kuma kuna aikata adalci da junanku,
Dilia esalebe hou amola dilia hawa: hamobe afadenema! Enoma enoma moloidafa hou hamoma.
6 in ba ku zalunci baƙo, maraya ko gwauruwa ba kuma in ba ku zub da jinin marar laifi a wannan wuri ba, in kuma ba ku bi waɗansu alloli da za su cuce ku ba,
Guga: loi hou fisili, ga fi dunu amola guluba: mano amola didalo ilima moloidafa amola asigi hou fawane hamoma. Dilia soge ganodini dilia da hou moloidafa hamosu dunu udigili medole legesa. Amo hou yolesima! Ogogosu ‘gode’ ilima dilia nodone sia: ne gadolala. Amo hou da dili wadela: lesimu. Yolesima!
7 to, zan bar ku ku zauna a wannan wuri, a ƙasar da na ba kakanninku har abada abadin.
Na da dilia soge amo dilia aowalalia eso huluane gaguma: ne ilima i. Amola, dilia da dilia hou afadenesea, dilia amo ganodini bu esaloma: ne, Na da logo doasimu.
8 Amma ga shi, kuna dogara ga maganganu na ruɗami marasa amfani.
Ba: ma: i! Dilia da ogogosu sia: amo dafawaneyale dawa: sa.
9 “‘Za ku yi sata da kisa, ku yi zina da rantsuwar ƙarya, kuna ƙone turare wa Ba’al kuna kuma bin waɗansu allolin da ba ku sani ba,
Dilia da wamolala amola medole legelala, inia uda amola dunu adole lala, dafawane hamona: nibuya ilegesea ogogolala, Ba: ielema gobele salasu iaha, amola ogogosu ‘gode’ amo dilia da musa: hame dawa: i, ilima nodone sia: ne gadolala.
10 sa’an nan ku zo ku tsaya a gabana a wannan gida, wanda ake kira da Sunana, kuna cewa, “An cece mu,” mun dace mu aikata waɗannan abubuwa banƙyama?
Hou amo Na da higasa. Be dilia da hahawane hamonana. Amalalu, dilia da Na Debolo diasu golili misini, Na midadi lelawane, Nama amane sia: sa, ‘Ninia da gaga: i dagoi!’
11 Wannan gidan da ake kira da Sunana ya zama kogon’yan fashi ne a gare ku? Amma ina kallo! In ji Ubangiji.
Dilia adi dawa: bela: ? Na Debolo diasu da wamolasu dunu ilia wamoaligisula: ? Hame mabu! Dilia hamonanebe amo Na da ba: i dagoi.
12 “‘Yanzu ku fita zuwa Shilo inda na fara maishe shi wurin zama don Sunana, ku ga abin da na yi masa saboda muguntar mutanen Isra’ila.
Dilia Siailou moilaiga ba: la masa. Siailou amoga Isala: ili dunu da Nama nodone sia: ne gadoma: ne, Na da degabo ilegei dagoi. Be Na fi Isala: ili dunu da wadela: i hou hamobeba: le, Na da Siailou wadela: lesi dagoi.
13 Yayinda kuke yin dukan waɗannan abubuwa, in ji Ubangiji, na yi muku magana sau da sau, amma ba ku ji ba; na kira ku, amma ba ku amsa ba.
Dilia amola da amo wadela: i hou huluane hamonanu. Na da dilima sia: ne ba: loba, sia: ne ba: loba, be dilia da Na sia: hame nabi. Na da dilima wele sia: beba: le, dilia da bu hame adole i.
14 Saboda haka, abin da na yi wa Shilo shi ne yanzu zan yi wa gidan da ake kira da Sunana, haikalin da kuka dogara a kai, wurin da na ba ku da kuma kakanninku.
Amaiba: le, Na da Siailou amoma hamoi defele, Na da Na Debolo (amo da dili gaga: mu dilia dawa: ) amoma hamomu. Amo soge guiguda: Na da dilia aowalalia ilima amola dilima i dagoi. Be guiguda: , Na da Siailou amoma hamoi defele hamomu.
15 Zan kore ku daga gabana, kamar yadda na yi ga dukan’yan’uwanku, mutanen Efraim.’
Na da dilia na: iyado fi dunu, Isala: ili dunu, Na mae ba: ma: ne gadili sefasi dagoi. Amo defele, Na da dili sefasimu. Na, Hina Gode da sia: i dagoi.”
16 “Saboda haka kada ka yi addu’a don wannan mutane ko ka yi wani kuka ko roƙo dominsu, gama ba zan ji ka ba.
Hina Gode da nama amane sia: i, “Yelemaia! Amo dunu fidima: ne, mae sia: ne gadoma. Ili fidima: ne, mae dima amola mae sia: ne gadoma. Amola Nama mae edegema - Na da dia sia: hame nabimu.
17 Ba ka gani abin da suke yi a biranen Yahuda da kuma a titunan Urushalima?
Ilia hou Yuda moilai bai bagade huluane amola Yelusaleme logo amo ganodini hamonana, di da ba: sala: ?
18 Yara sukan tara itace, iyaye suka hura wuta, mata kuma sukan kwaɓa kullu don su yi wa Sarauniyar Sama waina. Sukan miƙa hadayun sha ga waɗansu alloli don su tsokane ni in yi fushi.
Mano da lalu habesa, dunu da lalu didisa, uda da falaua agi ga: gi hamoma: ne bibiagosa amo huluane ogogosu uda ‘gode’ (ema ilia da Hebene Uda hina bagade dio asuli) amoma ima: ne hamosa. Amola ilia da Nama se ima: ne, eno ogogosu ‘gode’ liligi ilima ima: ne, waini hano sogadigisa.
19 Amma ni ne suke tsokana? In ji Ubangiji Ashe, ba kansu ne suke cuta, suna kunyata kansu ba?
Be ilia da Nama dafawane se iahabela: ? Hame mabu! Ilia da ilila: se iaha amola ilila: gogosiasu iaha.
20 “‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa fushina da hasalata za su kwarara a wannan wuri, a kan mutum da dabba, a kan itatuwan fili da a kan amfanin gona, za su yi ta kuna, ba kuwa za a kashe ba.
Amaiba: le, Na, Ouligisudafa Hina Gode, da Na ougi gia: i bagade amo Na Debolo amoma sogadigimu. Amo ougi, Na da dunu amola ohe fi ilima defele sogadigimu. Amola ifa amola ha: i manu bugi amoma sogadigimu. Na ougi da lalu enoga ha: ba: domu hamedene nenanusu ba: mu.
21 “‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila yana cewa ci gaba, ku ƙara hadayun ƙonawarku da sauran sadakoki ku kuma yi ta cin naman!
Na fi dunu! Gobele salasu liligi mogili dilia oloda da: iya dafawane gobesisa, mogili dilia da naha (sema agoane gala). Be Na, Hina Gode, da dilia gobele salasu liligi huluane Nama mae iawane dilisu manu da defea, sia: sa. Bai dilia mae dawa: le udigili gobele sala.
22 Gama sa’ad da na fitar da kakanninku daga Masar na kuma yi musu magana, ban ba su dokoki kawai game da hadayun ƙonawa da sadakoki ba,
Na da dilia aowalalia amo Idibidi sogega fisili masa: ne, gadili oule misini, Na da ilima gobele salasu amola eno gobele salimusa: hamoma: ne hame sia: i.
23 amma na ba su wannan umarni cewa ku yi mini biyayya, zan kuwa zama Allahnku ku kuma ku zama mutanena. Ku yi tafiya cikin dukan hanyoyin da na umarce ku, don ku zauna lafiya.
Be Na da ilia Gode esaloma: ne amola ilia da Na fi dunu esaloma: ne, Na da ilima Na hamoma: ne sia: nabawane hamoma: ne sia: i. Amola ilia da hahawane esaloma: ne, Na da ilima ilia da Na sia: defele esaloma: ne sia: i.
24 Amma ba su saurara ba, ba su kuwa kula ba; a maimako, suka bi shawarar kansu da ta taurare muguwar zukatansu. Su ja da baya a maimakon yin gaba.
Be ilia da Na sia: hame nabi amola hame dawa: digi. Be amo mae dawa: le, ilia da ilia ga: nasi amola wadela: i dogoga asigi dawa: su amoga ilia hanaiga hamosu. Amola ilia hou da bu mae hahamone, gudu sa: i dagoi.
25 Daga lokacin da kakanninku suka bar Masar har yă zuwa yau, kullum na yi ta aikan bayina annabawa.
Eso amoga dilia aowalali da Idibidi soge yolesili, amogainini wali eso doaga: le, Na da mae yolesili, Na hawa: hamosu dunu, balofede dunu, dilima asula ahoasu.
26 Amma ba su saurare ni ba, ba su kula ba. Sai suka taurare zukatansu suka aikata mugun abu fiye da na kakanninsu.’
Be dunu afae da hame nabi amola hamedafa dawa: i galu. Be dilia wadela: i hou da heda: le, dilia ga: nasi amola odoga: su hou da dilia aowalali ilia hou baligi dagoi.
27 “Sa’ad da ka faɗa musu wannan duka, ba za su saurare ka ba; sa’ad da ka kira su, ba za su amsa ba.
Amaiba: le Yelemaia! Di da amo sia: huluane Na fi dunuma sia: ma. Be ilia da dia sia: hame nabimu. Di da ilima wele sia: mu, be ilia da dima bu hame adole imunu.
28 Saboda haka ka faɗa musu cewa, ‘Wannan ce al’ummar da ba tă yi biyayya ga Ubangiji Allahnta ba, ba kuwa ta karɓi gyara ba. Gaskiya ta ƙare; ta ɓace gaba ɗaya daga leɓunansu.
Di da ilima ilia fi da Na, ilia Hina Gode, Ea sia: hame naba, amo sia: ma. Amola ilia da Na se iasu lai dagoiba: le, bu dawa: su hame laha, amo sia: ma. Moloidafa mae yolesili fa: no bobogesu hou da bogoi dagoi. Dunu ilia da amo hou noga: iwane bu hame sia: sa.
29 “‘Ku aske gashin kanku ku zubar; ku yi makoki a filayen tuddai, gama Ubangiji ya ƙi’yan zamanin nan ya kuma rabu da su saboda fushin da suka ba shi.
Yelusaleme fi dunu! Da: i dioiba: le, didigia: ma! Dilia dialuma hinabo damuni, ha: digima! Agolo da: iya, idigisa gesami hea: ma! Bai Na, Hina Gode, da ougi gala. Na da Na fi dunu higale yolesiagai.
30 “‘Mutanen Yahuda sun yi mugunta a gabana, in ji Ubangiji. Sun kafa gumakansu masu banƙyama a gidan da ake kira da Sunana suka ƙazantar da shi.
Yuda fi dunu da wadela: le bagade hamoi dagoi. Ilia da ilia loboga hamoi ‘gode’ agoaila (amo Na higasa) amo Na Debolo diasu ganodini sali dagoi. Ilia da Na Debolo nigima: ne wadela: lesi.
31 Sun gida masujadan Tofet a Kwarin Ben Hinnom don miƙa’ya’yansu maza da mata a wuta, abin da ban yi umarni ba, ba kuwa yi tunaninsa ba.
Ilia da Hinome Fago amo ganodini, oloda gaguli amola amoma Doubede dio asuli. Amo da: iya ilia da ilia dunu mano amola uda mano gobele sala. Na da amo hamoma: ne hame sia: i. Na da amo hou hamedafa dawa: i galu.
32 Saboda haka ku yi hankali, kwanaki suna zuwa in ji Ubangiji, sa’ad da mutane ba za su ƙara kira wurin Tofet ko Kwarin Ben Hinnom ba, amma Kwarin Kisa, gama za su binne matattu a Tofet sai har ba sauran wuri.
Amaiba: le, eso da misunu, amoga ilia da amo sogebi ea dio da Doubede o Hinome Fago ilia da hame sia: mu. Be ilia da amoga Medole Legesu Fago dio asulimu. Bogoi dunu ilia da: i hodo da eno sogega uli dogomu hamedeiba: le, ilia da amo fagoga uli dogomu.
33 Sa’an nan gawawwakin wannan mutane za su zama abinci ga tsuntsayen sama da kuma namun jeji, ba za a kuwa sami wani da zai kore su ba.
Sio fi amola sigua ohe da amo bogoi da: i hodo manu, amola dunu da ili sefasimu hamedei ba: mu.
34 Zan kawo ƙarshen muryar murna da farin ciki da muryar amarya da ango a garuruwan Yahuda da kuma a titunan Urushalima, gama ƙasar za tă zama kufai.
Yuda soge da hafoga: i amola dunu hame esalebe soge agoai ba: mu. Yuda moilai bai bagade amola Yelusaleme logo amo ganodini hahawane sia: amola uda lasu lolo nabe hahawane sia: , amola gesami huluane Na da dagolesimu.”