< Irmiya 50 >
1 Ga maganar Ubangiji da ya yi ta wurin Irmiya annabi game da Babilon da kuma ƙasar Babiloniyawa.
Tonghma Jeremiah kut dongah BOEIPA loh Babylon ham neh Khalden khohmuen ham ol a thui.
2 “Ka yi shela ka kuma furta a cikin al’ummai, ka tā da tuta ka kuma furta; kada ku ɓoye kome, amma ku ce, ‘Za a ci Babilon da yaƙi; za a kunyata Bel, Marduk ya cika da tsoro. Siffofinta za su sha kunya gumakanta za su cika da tsoro.’
Namtom taengah puen lamtah yaak sak laeh. Rholik te thoh uh lamtah na yaak sak te phah boeh. “Babylon te a loh vetih Bel khaw yak ni, Marduk te rhihyawp vetih a muei a rhoi vaengah a mueirhol te yawk ni.
3 Al’umma daga arewa za tă fāɗa mata su mai da ƙasar kango. Ba wanda zai zauna a cikinta; mutane da dabbobi za su gudu.
Tlangpuei lamkah namtom loh anih te a paan vetih a khohmuen te imsuep la a khueh ni. A khuiah khosa ham hlang om pawt vetih rhamsa ni rhaehba ham a pongpa eh.
4 “A kwanakin nan, a wannan lokaci,” in ji Ubangiji, “mutanen Isra’ila da mutanen Yahuda gaba ɗaya za su tafi cikin hawaye su nemi Ubangiji Allahnsu.
BOEIPA kah olphong khohnin kah a tue vaengah tah amih Israel ca rhoek neh Judah ca he tun pongpa ham ha pawk uh ni. Te vaengah a rhah neh pongpa uh vetih BOEIPA a Pathen te a toem uh ni.
5 Za su tambayi hanyar zuwa Sihiyona su kuma juya fuskokinsu wajenta. Za su zo su haɗa kansu ga Ubangiji a madawwamin alkawari da ba za a manta da shi ba.
A maelhmai a hooi uh vetih Zion longpuei te a dawt uh ni. Ha pawk uh vaengah BOEIPA taengla naep uh vetih kumhal kah paipi te hnilh mahpawh.
6 “Mutanena sun zama ɓatattun tumaki; makiyayansu sun bauɗar da su suka sa suna ta yawo a cikin duwatsu. Sun yi ta yawo a bisa dutse da tudu suka manta wurin hutunsu.
Ka pilnam he boiva aka milh bangla om rhoe om coeng. Amih aka dawn loh amih te kho a hmang sak tih tlang ah hnukcol la a mael sak. Tlang lamloh som la luei uh tih a kolhmuen te a hnilh uh.
7 Duk wanda ya same su ya cinye su; abokan gābansu suka ce, ‘Ba mu da laifi, gama sun yi zunubi wa Ubangiji, wurin kiwonsu na gaske, Ubangiji, abin sa zuciyar kakanninsu.’
Amih te aka hmu sarhui loh a ngaeh uh ni. A rhal rhoek loh, “Duengnah tolkhoeng BOEIPA neh a napa rhoek kah ngaiuepnah BOEIPA taengah a tholh uh dongah m'boe uh moenih,” a ti uh.
8 “Ku gudu daga Babilon; ku bar ƙasar Babiloniyawa, ku zama kamar awakin da suke bi da garke.
Babylon lakli lamloh rhaehba lamtah Khalden khohmuen lamloh coe rhoe coe uh laeh. Boiva kah mikhmuh ah kikong bangla om uh.
9 Gama zan kuta in kuma kawo a kan Babilon haɗinkan manyan al’ummai na arewa. Za su ja dāgār gāba da ita, kuma daga arewa za a ci ta da yaƙi. Kibiyoyinsu za su zama kamar na gwanayen jarumawa waɗanda ba sa dawowa hannu wofi.
Tlangpuei khohmuen lamloh namtom pilnu hlangping te ka haeng tih Babylon taengla ka thak coeng he. Anih te rhong a pai thil vetih a thaltang khaw pahoi a rhawt pah ni. Hlangrhalh tah cakol bangla kuttling la mael mahpawh.
10 Saboda haka za a washe Babiloniyawa; dukan waɗanda suka washe ta za su ƙoshi,” in ji Ubangiji.
Khalden khaw anih aka buem boeih kah kutbuem la om vetih cung uh ni. He tah BOEIPA kah olphong ni.
11 “Saboda kuna farin ciki kuna kuma murna, ku da kuka washe gādona, domin kuna tsalle kamar karsana mai sussuka hatsi kuna kuma haniniya kamar ingarmu.
Na kohoe la hoe uh tih kai kah rho aka tukvat uh loh na sundaep la na sundaep uh. Cang aka til vaito bangla na pet na pet uh tih na hlampan khaw vaito lueng bangla na hlampan uh.
12 Mahaifiyarku za tă sha babbar kunya; ita da ta haife ku za tă sha kunya. Za tă zama mafi ƙanƙanta na al’ummai, jeji, busasshiyar ƙasa, hamada.
Na nu te yak vetih nang aka cun khaw namtom thaihdong, rhamrhae neh kolken kah khosoek ah tlal ngam ni.
13 Saboda fushin Ubangiji ba za tă zauna a cikinta ba amma za tă zama kufai gaba ɗaya. Duk waɗanda suka wuce Babilon za su ji tsoro su kuma yi tsaki saboda dukan mikinta.
BOEIPA kah a thinhul ah khosa uh pawt vetih a pum la khopong la poeh ni. Babylon kah aka cet boeih tah pong vetih a hmasoe cungkuem ah hlip ni.
14 “Ku ja dāgā kewaye da Babilon, dukanku waɗanda kuke jan baka. Ku harbe ta! Kada ku rage kibiyoyi, gama ta yi zunubi ga Ubangiji.
Lii aka pom boeih Babylon kaepvai ah rhongpai uh lamtah anih te omtoem uh laeh. BOEIPA taengah a tholh dongah thaltang te hnaih uh boeh.
15 Ku yi kuwwa a kanta a kowane gefe! Ta miƙa wuya, hasumiyarta ta fāɗi, katangarta sun rushe. Da yake wannan sakayya ce ta Ubangiji, ku ɗauki fansa a kanta; yi mata yadda ta yi wa waɗansu.
Anih te a kaepvai ah yuhui thil uh. A kut kha tih a yung yung ah cungku coeng. BOEIPA kah tawnlohnah dongah khaw a vongtung khaw koengloeng uh coeng. Anih sokah phu a loh bangla a taengah saii rhoe saii pah.
16 Ku datse wa Babilon mai shuka, da mai girbi lauje a lokacin girbi. Saboda takobin mai zalunci bari kowa ya koma ga mutanensa, bari kowa ya gudu zuwa ga ƙasarsa.
Babylon lamkah lo aka tawn neh cangah tue ah vinkui aka pom te saii laeh. Aka vuelvaek kah cunghang hman ah hlang he amah pilnam taengla mael saeh lamtah hlang he amah khohmuen la rhaelrham saeh.
17 “Isra’ila garke ne da ya watse da zakoki suka kora. Na farkon da ya cinye shi sarkin Assuriya ne; na ƙarshen da ya ragargaza ƙasusuwansa Nebukadnezzar sarkin Babilon ne.”
Israel khaw sathueng kah a yaal tu bangla a heh coeng. Lamhma ah Assyria manghai loh a yoop tih a hmailong he Babylon manghai Nebukhanezar loh a khat pah.
18 Saboda haka ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, “Zan hukunta sarkin Babilon da ƙasarsa yadda na hukunta sarkin Assuriya.
Te dongah Israel Pathen caempuei BOEIPA loh he ni a. thui. Assyria manghai taengah ka cawh bangla Babylon manghai neh a khohmuen te ka cawh coeng ne.
19 Amma zan komo da Isra’ila zuwa wurin kiwonsa zai kuwa yi kiwo a Karmel da Bashan; zai ƙosar da marmarinsa a tuddan Efraim da Gileyad.
Tedae Israel te amah tolkhoeng la ka mael vetih Karmel neh Bashan ah, Ephriam tlang neh Gilead ah khaw a hinglu te kodam la luem ni.
20 A kwanakin nan, da kuma a lokacin nan,” in ji Ubangiji, “za a yi bincike don laifin Isra’ila, amma ba za a samu ba, kuma don zunubin Yahuda, amma ba za a sami wani abu ba, gama zan gafarta wa raguwar da na rage.
Te khohnin neh BOEIPA kah olphong tue ah Israel kathaesainah te tlap cakhaw om mahpawh. Judah tholhnah te khaw hmu uh mahpawh. Ka hlun rhoek te khodawk ka ngai ni.
21 “Ku fāɗa wa ƙasar Meratayim da waɗanda suke zama a Fekod. Ku fafara, ku kashe kuma hallaka su sarai,” in ji Ubangiji. “Ku aikata dukan abin da na umarce ku.
Merathaim khohmuen amah te paan uh. Pekod khosa rhoek te khap uh lamtah amih hnukkah te thup uh. He tah BOEIPA kah olphong ni. Te dongah nang kang uen te a cungkuem la saii uh.
22 Hargowar yaƙi tana a ƙasar, hargowar babbar hallaka!
Khohmuen kah caemtloek ol neh pocinah tanglue aih te.
23 Dubi yadda aka karya aka kuma ragargaza gudumar dukan duniya! Dubi yadda Babilon ta zama kufai a cikin al’ummai!
Diklai pum kah kilung tah tlawt tih paep coeng. Balae tih Babylon he namtom lakli ah imsuep la a poeh.
24 Na sa miki tarko, Babilon, kika kuwa kamu kafin ki sani; aka same ki aka kuma kama ki domin kin tayar wa Ubangiji.
Babylon aw na ming pawt vaengah nang kan hlaeh tih na man van coeng. BOEIPA te na huek dongah ni m'hmuh tih n'tuuk van.
25 Ubangiji ya buɗe taskar makamansa ya fitar da makaman fushinsa, gama Maɗaukaki Ubangiji Mai Iko Duka yana da aikin da zai yi a ƙasar Babiloniyawa.
BOEIPA loh a thakvoh te a ong tih Khalden khohmuen ah caempuei Yahovah Boeipa kah bitat ham a kosi hnopai te a poh coeng.
26 Ku zo ku yi gāba da ita daga nesa. Ku buɗe rumbunanta; ku jibga ta kamar tsibin hatsi. Ku hallaka ta sarai kada ku bar mata raguwa.
Khobawt lamloh anih te paan laeh. A cangboh te ong lamtah, a canghlom bangla tul pah. Amah te thup uh lamtah a taengah a meet khaw om boel saeh.
27 Ku kashe dukan’yan bijimanta bari su gangara zuwa mayanka! Kaitonsu! Gama ranansu ta zo, lokaci ya yi da za a hukunta su.
A vaito khaw boeih kaeh pah uh lamtah maeh la suntla uh saeh. Anunae amih aih te, amih a ngodoelh tue kah a khohnin ha pai coeng.
28 Ku saurari masu gudun hijira da masu neman mafaka daga Babilon suna furtawa a Sihiyona yadda Ubangiji Allahnmu ya ɗauki fansa, fansa domin haikalinsa.
Babylon khohmuen lamkah rhaelrham neh hlangyong rhoek ol loh Mamih BOEIPA Pathen kah tawnlohnah neh a bawkim kah tawnlohnah ni Zion ah a doek eh.
29 “Ku kira’yan baka a kan Babilon, dukan waɗanda suke jan baka. Ku yi sansani kewaye da ita duka; kada ku bar wani ya tsira. Ku sāka mata don ayyukanta; ku yi mata yadda ta yi. Gama ta tayar wa Ubangiji, Mai Tsarkin nan na Isra’ila.
Lithen Babylon la yaak sakuh. Lii aka kap boeih loh a kaepvai ah rhaeh uh. A khuikah te rhalyong la om boel saeh. A khoboe bangla amah te thuung uh. Israel kah a cim BOEIPA taengah a lokhak dongah a saii boeih te a taengah saii uh.
30 Saboda haka, samarinta za su fāɗi a tituna; za a kawar da dukan sojojinta a wannan rana,” in ji Ubangiji.
Te dongah a tongpang rhoek te a toltung ah cungku uh ni. Te khohnin ah anih kah caemtloek hlang boeih khaw kuemsuem uh ni. He tah BOEIPA kah olphong ni.
31 “Ga shi, ina gāba da ke, ya ke mai girman kai,” in ji Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki, “gama ranarki ta zo, lokacin da za a hukunta ki.
He tah caempuei Yahovah ka Boeipa kah olphong ni. Nang taengah ka altha he khaw, nang kan cawh tue kah, na khohnin ha pawk coeng dongah ni.
32 Mai ɗaga kai za tă yi tuntuɓe ta kuma fāɗi kuma ba wanda zai taimake ta tă tashi; zan hura wuta a garuruwanta da za tă cinye duk waɗanda suke kewaye da ita.”
Althanah te paloe vetih cungku ni. Anih aka thoh te om mahpawh. A khopuei ah hmai ka hlup vetih a kaepvai boeih a hlawp ni.
33 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, “An danne mutanen Isra’ila, haka ma mutanen Yahuda. Dukan waɗanda suka kama su suna riƙe su kankan, suna kin barinsu su tafi.
Caempuei BOEIPA loh he ni a. thui. Israel ca neh Judah ca te rhenten a hnaemtaek uh. Amih aka sol boeih loh amih te a parhaeng uh tih amih hlah ham a aal uh.
34 Duk da haka Mai Fansarsu yana da ƙarfi; Ubangiji Maɗaukaki ne sunansa. Zai kāre muradunsu gabagadi don yă kawo hutu ga ƙasarsu, amma rashin hutu ga waɗanda suke zaune a Babilon.
Amih aka tlan tah tlungluen tih a ming khaw caempuei Yahweh ni. Amih kah tuituknah te a oelh rhoe a oelh pah ni. Te daengah ni khohmuen te a hoep vetih Babylon khosa rhoek te a tlai sak eh.
35 “Akwai takobi a kan Babiloniyawa!” In ji Ubangiji “a kan waɗanda suke zama a Babilon da kuma a kan fadawanta da masu hikimarta!
BOEIPA olphong bangla cunghang te Khalden taeng neh Babylon khosa rhoek taengah, a mangpa rhoek taeng neh a hlangcueih rhoek taengah ka tueih ni.
36 Akwai takobi a kan annabawan ƙaryanta! Za su zama wawaye. Akwai takobi a kan jarumawanta! Za su cika da tsoro.
cunghang te olsai taengah ka tueih vetih nga uh ni. cunghang te a hlangrhalh rhoek taengah ka tueih vetih rhihyawp uh ni.
37 Akwai takobi a kan dawakanta da kekunan yaƙinta da kuma dukan baƙin da suke cikin mayaƙanta! Za su zama mata. Akwai takobi a kan dukiyarta! Za a washe su.
Cunghang te a marhang taeng neh a leng taengah, a khui kah namcom boeih taengah ka tueih vetih huta bangla om uh ni. Cunghang tea thakvoh taengah ka tueih vetih a poelyoe uh ni.
38 Fări a kan ruwanta! Za su bushe ƙaf. Gama ƙasa ce ta gumaka, gumakan da za su haukace da tsoro.
Te mueidaep khohmuen neh mueirhih dongah a yan uh te a tui sokah kholing loh a rhae bitni.
39 “Saboda haka halittun hamada da kuraye za su zauna a can, a can kuma mujiya za tă zauna. Ba za a ƙara zauna ko a yi zama a cikinta ba daga tsara zuwa tsara.
Te dongah kohong sa-ui neh kho a sak uh vetih a khuiah tuirhuk vanu loh kho a sak ni. Te vaengah a yoeyah la khosa voel pawt vetih cadilcahma phoeikah cadilcahma duela khosa mahpawh.
40 Yadda Allah ya tumɓuke Sodom da Gomorra tare da maƙwabtan garuruwansu,” in ji Ubangiji “haka ma ba wanda zai zauna a can; ba wani da zai zauna a cikinta.
He tah BOEIPA kah olphong ni. Pathen loh Sodom neh Gomorrah neh a imben rhoek imrhong- la a khueh bangla hlang loh khosa pawt vetih a khuiah hlang capa loh bakuep mahpawh.
41 “Duba! Ga sojoji suna zuwa daga arewa; babbar al’umma da sarakuna masu yawa suna tahowa daga iyakokin duniya.
Tlangpuei lamkah pilnam ha pawk coeng ke. Te vaengah diklai khobawt lamkah namtom pilnu neh maghai boeiping rhoek khaw haenghang uh.
42 Suna riƙe da baka da māshi; mugaye ne marasa tausayi. Amonsu ya yi kamar rurin teku yayinda suke hawan dawakansu; suna zuwa kamar mutane a dāgār yaƙi don su fāɗa miki, ya Diyar Babilon.
Amih muenying muenyang loh lii neh soe a pom uh tih haidam uh pawh. A ol te tuipuei bangla kawk. Te phoeiah Babylon nu nang taengkah caemtloek ham te marhang dongah ngol uh tih hlang bangla rhong a pai.
43 Sarkin Babilon ya ji rahotanni game da su, hannunsa kuma ya yi laƙwas. Wahala ta kama shi, zafi kamar na mace mai naƙuda.
Amih kah olthang te Babylon manghai loh a yaak vaengah a kut khaw tahah coeng. Citcai loh anih te ca-om bangla bungtloh neh a kolek.
44 Kamar zaki mai haurawa daga kurmin Urdun zuwa wurin kiwo mai dausayi, zan fafare Babilon daga ƙasan nan da nan. Wane ne zaɓaɓɓen da zan naɗa domin wannan? Wane ne kamar ni da zai kalubalance ni? Kuma wanda makiyayi zai iya tsaya gāba da ni?”
Sathueng bangla Jordan kah mingthennah lamloh tangkuek tolkhoeng la cet. Amih te ka hoep vetih te lamloh ka yong rhoe ka yong sak ni. Anih aka coelh te khaw ka cawh ta. Kamah bangla unim aka om tih unim kai aka tuentah? He he unim aka dawn tih ka mikhmuh ah unim aka pai thai?
45 Saboda haka, ku ji abin da Ubangiji ya shirya a kan Babilon, abin da ya nufa gāba da ƙasar Babiloniyawa. Za a kwashe ƙananan garkensu a tafi; zai hallaka wurin kiwonsu sarai saboda su.
Te dongah Babylon ham a uen BOEIPA kah cilsuep neh Khalden khohmuen ham a kopoek a moeh te hnatun uh. Boiva ca rhoek te a sol kuekluek pawt vetih a tolkhoeng ah pong kuekluek mahpawt nim?
46 Da jin an ci Babilon da yaƙi sai duniya ta girgiza; za a ji kukanta cikin al’ummai.
Babylon a tuuk ol dongah diklai tuen vetih a pang te namtom lakli ah a yaak ni.