< Irmiya 5 >

1 “Ku yi ta kai da kawowa a titunan Urushalima, ku dudduba ko’ina ku kuma lura, ku bincika cikin dandalinta. Ko za ku sami mutum guda wanda yake aikata adalci wanda yake kuma son bin gaskiya, sai in gafarta wa wannan birni.
«در کوچه های اورشلیم گردش کرده، ببینید و بفهمید و در چهارسوهایش تفتیش نمایید که آیا کسی را که به انصاف عمل نماید و طالب راستی باشد توانید یافت تا من آن رابیامرزم؟۱
2 Ko da yake suna cewa, ‘Muddin Ubangiji yana raye,’ duk da haka suna rantsuwar ƙarya.”
و اگر‌چه بگویند: قسم به حیات یهوه، لیکن به دروغ قسم می‌خورند.»۲
3 Ya Ubangiji, idanunka ba sa ganin gaskiya? Ka buge su, amma ba su ji zafi ba; ka ragargaza su, amma suka ƙi su gyara. Fuskarsu ta ƙeƙashe fiye da dutse suka ƙi su tuba.
‌ای خداوند آیا چشمان تو براستی نگران نیست؟ ایشان را زدی اما محزون نشدند. و ایشان را تلف نمودی اما نخواستند تادیب را بپذیرند. رویهای خود را از صخره سختتر گردانیدند ونخواستند بازگشت نمایند.۳
4 Na yi tunani, “Waɗannan ne kawai matalauta; su wawaye ne, gama ba su san hanyar Ubangiji ba, ko abubuwan da Allahnsu yake bukata ba.
و من گفتم: «به درستی که اینان فقیرند و جاهل هستند که راه خداوند و احکام خدای خود را نمی دانند.۴
5 Saboda haka zan tafi wurin shugabanni in yi musu magana; tabbatacce sun san hanyar Ubangiji, da abubuwan da Allahnsu yake bukata.” Amma da nufi guda su ma suka karye karkiyar suka tsintsinke sarƙoƙin.
پس نزد بزرگان می‌روم و با ایشان تکلم خواهم نمودزیرا که ایشان طریق خداوند و احکام خدای خود را می‌دانند.» لیکن ایشان متفق یوغ راشکسته و بندها را گسیخته‌اند.۵
6 Saboda haka zaki daga kurmi zai fāɗa musu, kyarkeci kuma daga hamada zai cinye su, damisa za tă yi musu ƙawanya kusa da garuruwansu yă yayyage duk wanda ya kuskura ya fita, gama tawayensu da girma yake jan bayansu kuma yana da yawa.
از این جهت شیری از جنگل ایشان را خواهد کشت و گرگ بیابان ایشان را تاراج خواهد کرد و پلنگ برشهرهای ایشان در کمین خواهد نشست و هر‌که از آنها بیرون رود دریده خواهد شد، زیرا که تقصیرهای ایشان بسیار و ارتدادهای ایشان عظیم است.۶
7 “Me zai sa in gafarta muku?’Ya’yanku sun yashe ni sun yi rantsuwa da allolin da ba alloli ba ne. Na biya musu dukan bukatunsu, duk da haka suka yi zina suka tattaru a gidajen karuwai.
«چگونه تو را برای این بیامرزم که پسرانت مرا ترک کردند و به آنچه خدا نیست قسم خوردند و چون من ایشان را سیر نمودم مرتکب زنا شدند و در خانه های فاحشه‌ها ازدحام نمودند.۷
8 An ciyar da su sosai, kamar ƙosassun ingarmu, masu jaraba, kowanne yana haniniya, yana neman matar maƙwabcinsa.
مثل اسبان پرورده شده مست شدند که هر یکی از ایشان برای زن همسایه خود شیهه می‌زند.۸
9 Ba zan hukunta su saboda wannan ba?” In ji Ubangiji. “Bai kamata in yi ramuwa a kan irin al’ummar nan ba?
و خداوند می‌گوید: «آیا به‌سبب این کارهاعقوبت نخواهم رسانید و آیا جان من از چنین طایفه‌ای انتقام نخواهد کشید؟»۹
10 “Ku ratsa cikin gonakin inabinta ku cinye su, amma kada ku hallaka su gaba ɗaya. Ku kakkaɓe rassanta, gama waɗannan mutane ba na Ubangiji ba ne.
برحصارهایش برآیید و آنها را خراب کنید امابالکل هلاک مکنید و شاخه هایش را قطع نماییدزیرا که از آن خداوند نیستند.۱۰
11 Gidan Isra’ila da gidan Yahuda sun zama marasa aminci gaba ɗaya gare ni” in ji Ubangiji.
خداوند می‌گوید: «هر آینه خاندان اسرائیل و خاندان یهودا به من به شدت خیانت ورزیده‌اند.»۱۱
12 Sun yi ƙarya a kan Ubangiji; sun ce, “Ba zai yi kome ba! Ba wata masifar da za tă same mu; ba za mu taɓa ganin takobi ko yunwa ba.
خداوند را انکار نموده، می‌گویندکه او نیست و بلا به ما نخواهد رسید و شمشیر وقحط را نخواهیم دید.۱۲
13 Annabawa holoƙo ne kawai maganar kuwa ba ta cikinsu; saboda haka bari abin da suke faɗi ya koma kansu.”
و انبیا باد می‌شوند وکلام در ایشان نیست پس به ایشان چنین واقع خواهد شد.۱۳
14 Saboda haka ga abin Ubangiji Allah Maɗaukaki yana cewa, “Domin mutanen sun yi waɗannan maganganu, zan mai da maganata a bakinku wuta waɗannan mutane kuwa su zama itacen da za tă ci.
بنابراین یهوه خدای صبایوت چنین می‌گوید: «چونکه این کلام را گفتید همانامن کلام خود را در دهان تو آتش و این قوم راهیزم خواهم ساخت و ایشان را خواهد سوزانید.»۱۴
15 Ya gidan Isra’ila,” in ji Ubangiji, “Ina kawo al’umma daga nesa a kanku al’umma ce ta tun dā mai ƙarfin hali, mutane ne da ba ku san harshensu ba, waɗanda ba za ku fahimci abin da suke faɗa ba.
خداوند می‌گوید: «ای خاندان اسرائیل، اینک من امتی را از دور بر شما خواهم آورد. امتی که زورآورند و امتی که قدیمند و امتی که زبان ایشان را نمی دانی و گفتار ایشان را نمی فهمی.۱۵
16 Kwarinsu kamar buɗaɗɗen kabari ne; dukansu jarumawa ne.
ترکش ایشان قبر گشاده است و جمیع ایشان جبارند.۱۶
17 Za su cinye amfanin gonakinku da abincinku, za su cinye’ya’yanku maza da mata; za su cinye garkunan tumakinku da na awakinku, za su cinye’ya’yan inabinku da na ɓaurenku. Da takobi za su hallaka biranenku masu katanga.
و خرمن و نان تو را که پسران و دخترانت آن را می باید بخورند خواهند خورد و گوسفندان وگاوان تو را خواهند خورد و انگورها و انجیرهای تو را خواهند خورد و شهرهای حصاردار تو را که به آنها توکل می‌نمایی با شمشیر هلاک خواهندساخت.»۱۷
18 “Amma ko a cikin waɗancan kwanaki,” in ji Ubangiji, “ba zan hallaka ku gaba ɗaya ba.
لیکن خداوند می‌گوید: «در آن روزها نیز شما را بالکل هلاک نخواهم ساخت.۱۸
19 Sa’ad da kuma mutanen suka yi tambaya, ‘Me ya sa Ubangiji Allahnmu ya yi dukan wannan gare mu?’ Sai ka amsa musu, ‘Yadda kuka yashe ni kuka kuma bauta wa baƙin alloli a ƙasarku, haka yanzu za ku bauta wa baƙi a ƙasar da ba taku ba.’
و چون شما گویید که یهوه خدای ما چراتمامی این بلاها را بر ما وارد آورده است آنگاه توبه ایشان بگو از این جهت که مرا ترک کردید وخدایان غیر را در زمین خویش عبادت نمودید. پس غریبان را در زمینی که از آن شما نباشدبندگی خواهید نمود.۱۹
20 “Ka sanar da wannan ga gidan Yaƙub ka yi shelarsa a Yahuda.
«این را به خاندان یعقوب اخبار نمایید و به یهودا اعلان کرده، گویید۲۰
21 Ku ji wannan, ku wawaye marasa azanci, waɗanda suke da idanu amma ba sa gani, waɗanda suke da kunnuwa amma ba sa ji.
که‌ای قوم جاهل وبی فهم که چشم دارید اما نمی بینید و گوش داریداما نمی شنوید این را بشنوید.۲۱
22 Bai kamata ku ji tsorona ba?” In ji Ubangiji. “Bai kamata ku yi rawar jiki a gabana ba? Na sa yashi ya zama iyakar teku, madawwamiyar iyakar da ba zai tsallake ba. Raƙuman ruwa za su iya yin hauka, amma ba za su iya haye ta ba; za su iya yin ruri, amma ba za su iya ƙetare ta ba.
خداوندمی گوید آیا از من نمی ترسید و آیا از حضور من نمی لرزید که ریگ را به قانون جاودانی، حد دریاگذاشته‌ام که از آن نتواند گذشت و اگر‌چه امواجش متلاطم شود غالب نخواهد آمد و هرچند شورش نماید اما از آن تجاوز نمی تواندکرد؟۲۲
23 Amma mutanen nan suna da tauraren zukata, kuma’yan tawaye ne; sun kauce suka kuma rabu da ni.
اما این قوم، دل فتنه انگیز و متمرد دارند. ایشان فتنه انگیخته و رفته‌اند.۲۳
24 Ba sa faɗa wa kansu, ‘Bari mu ji tsoron Ubangiji Allahnmu, wanda yake ba mu ruwan sama a kan kari na kaka da na bazara, wanda kullum yake tabbatar mana da girbi.’
و در دلهای خودنمی گویند که از یهوه خدای خود بترسیم که باران اول و آخر را در موسمش می‌بخشد و هفته های معین حصاد را به جهت ما نگاه می‌دارد.۲۴
25 Laifofinku sun raba ku da waɗannan abubuwa; zunubanku sun hana ku samun alheri.
خطایای شما این چیزها را دور کرده و گناهان شما نیکویی را از شما منع نموده است.۲۵
26 “A cikin mutanena an sami mugaye waɗanda suke kwanton ɓauna kamar masu sa tarko wa tsuntsaye kamar waɗanda suke kafa tarko don su kama mutane.
زیرادر میان قوم من شریران پیدا شده‌اند که مثل کمین نشستن صیادان در کمین می‌نشینند. دامها گسترانیده، مردم را صید می‌کنند.۲۶
27 Kamar keji cike da tsuntsaye, gidajensu sun cika da ruɗu; sun yi arziki suka kuma zama masu iko
مثل قفسی که پر از پرندگان باشد، همچنین خانه های ایشان پر از فریب است و از این جهت بزرگ و دولتمندشده‌اند.۲۷
28 suka kuma yi ƙiba, suka yi bul-bul. Mugayen ayyukansu ba su da iyaka; ba sa wa marayu shari’ar adalci, ba sa kāre’yancin matalauta.
فربه و درخشنده می‌شوند و در اعمال زشت هم از حد تجاوز می‌کنند. دعوی یعنی دعوی یتیمان را فیصل نمی دهند و با وجود آن کامیاب می‌شوند و فقیران را دادرسی نمی کنند.۲۸
29 Bai kamata in hukunta su saboda wannan ba?” In ji Ubangiji. “Bai kamata in yi ramuwa a kan irin al’umma kamar wannan ba?
و خداوند می‌گوید: آیا به‌سبب این کارهاعقوبت نخواهم رسانید و آیا جان من از چنین طایفه‌ای انتقام نخواهد کشید؟۲۹
30 “Abin banmamaki da bantsoro ya faru a ƙasar.
امری عجیب و هولناک در زمین واقع شده است.۳۰
31 Annabawa suna annabcin ƙarya, firistoci suna mulki da ikon kansu, mutanena kuma suna son haka. Amma me za ku yi a ƙarshe?
انبیا به دروغ نبوت می‌کنند و کاهنان به واسطه ایشان حکمرانی می‌نمایند و قوم من این حالت را دوست می‌دارند و شما در آخر این چه خواهید کرد؟»۳۱

< Irmiya 5 >