< Irmiya 49 >

1 Game da Ammonawa. Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Isra’ila ba shi da’ya’ya maza ne? Ba shi da magāda ne? To, me ya sa Molek ya mallaki Gad? Me ya sa mutanensa suka zama a garuruwansa?
Za sinove Amonove: ovako veli Gospod: zar Izrailj nema sinova? zar nema našljednika? zašto Malhom naslijedi zemlju Gadovu? i zašto se narod njegov naseli u njegovijem gradovima?
2 Amma kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji, “sa’ad da zan yi kirarin yaƙi a kan Rabba ta Ammonawa; zai zama tarin juji, za a sa wuta a ƙauyukan da suke kewayenta. Sa’an nan Isra’ila zai kori waɗanda suka kore shi,” in ji Ubangiji.
Zato evo idu dani, govori Gospod, kad æu uèiniti da se èuje vika ubojna u Ravi sinova Amonovijeh, i ona da bude gomila razvalina, i sela njezina popaljena ognjem; i Izrailj æe obladati onima koji bjehu njim obladali, govori Gospod.
3 “Ki yi kuka, ya Heshbon, gama an hallaka Ai! Ku tā da murya ku yi kuka, ya mazaunan Rabba! Ku sa tufafin makoki; ku ruga nan da can a cikin katanga, gama Molek zai tafi bauta, tare da firistocinsa da kuma fadawansa.
Ridaj Esevone, jer je Gaj opustošen; vièite sela Ravska; pripašite oko sebe kostrijet, narièite i trèite oko plotova; jer æe Malhom otiæi u ropstvo, sveštenici njegovi i knezovi njegovi skupa.
4 Me ya sa kuke taƙama da kwarurukanku, taƙama da kwarurukanku masu amfani? Ya ke diya marar aminci, kin dogara a wadatarki kika kuma ce, ‘Wa zai iya fāɗa mini?’
Što se hvališ dolinama? Rastopila se dolina tvoja, kæeri odmetnico! koja se uzdaš u blago svoje: ko bi udario na me?
5 Zan kawo razana a kanki daga waɗanda suke kewaye da ke,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Za a kore kowannenku, babu wani da zai tattara masu gudun hijira.
Evo ja æu pustiti na te strah otsvuda unaokolo, govori Gospod Gospod nad vojskama, i raspršaæete se svi, i neæe biti nikoga da sakupi bježan.
6 “Duk da haka, daga baya, zan maido da wadatar Ammonawa,” in ji Ubangiji.
Ali æu poslije povratiti roblje sinova Amonovijeh, govori Gospod.
7 Game da Edom. Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, “Babu sauran hikima a Teman ne? Shawara ta ɓace daga masu basira ne? Hikimarsu ta ruɓe ne?
Za Edoma, ovako veli Gospod nad vojskama: zar nema više mudrosti u Temanu? nesta li svjeta razumnima? išèilje li mudrost njihova?
8 Ku juya ku gudu, ku ɓuya a cikin kogwanni masu zurfi, ku da kuke zama a Dedan, gama zan kawo masifa a kan Isuwa a lokacin da zan hukunta shi.
Bježite, obratite pleæi, zavrite se duboko, stanovnici Dedanski, jer æu pustiti na Isava pogibao njegovu u vrijeme kad æu ga pohoditi.
9 In masu tsinkar’ya’yan inabi suka zo maka, ba za su rage’ya’yan inabi kaɗan ba? In ɓarayi suka zo da dare, ba za su sata abin da kawai suke bukata ba?
Da ti doðu beraèi, ne bi li ti ostavili pabiraka? da doðu lupeži noæu, ne bi li odnijeli koliko im je dosta?
10 Amma zan washe Isuwa sarai; zan bubbuɗe wuraren ɓuyarsa, don kada yă ɓoye kansa.’Ya’yansa, danginsa da maƙwabtansa za su hallaka, ba kuwa zai ƙara kasancewa ba.
Ali ja ogoluznih Isava, otkrih potaje njegove da se ne može sakriti; propade sjeme njegovo, braæa njegova i susjedi njegovi, niko ne osta.
11 Ka bar marayunka; zan tsare ransu. Gwaurayenka kuma za su dogara a gare ni.”
Ostavi sirote svoje, ja æu im život saèuvati, i udovice tvoje neka se uzdaju u me.
12 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “In waɗanda ba su dace su sha kwaf ɗin ba suka sha shi, me ya sa za ka kuɓuta? Ba za ka kuɓuta ba, sai ka sha shi.
Jer ovako veli Gospod: evo, koji ne bi trebalo da piju iz èaše, doista æe piti; a ti li æeš ostati bez kara? neæeš ostati bez kara, nego æeš zacijelo piti.
13 Na rantse da kaina,” in ji Ubangiji, “cewa Bozra za tă zama kufai da kuma abin tsoro, abin dariya da abin la’ana; kuma dukan garuruwanta za su kasance kufai har abada.”
Jer sobom se zaklinjem, govori Gospod, da æe Vosora biti pustoš, rug, èudo i prokletstvo, i svi æe gradovi njezini biti pustinja vjeèna.
14 Na ji saƙo daga Ubangiji cewa; an aiki jakada zuwa ga al’ummai ya ce, “Ku tattara kanku don ku fāɗa mata! Ku tashi don yaƙi!”
Èuh glas od Gospoda, i glasnik bi poslan k narodima da reèe: skupite se i idite na nju, i dignite se u boj.
15 “Yanzu zan mai da kai ƙanƙani a cikin al’ummai abin reni a cikin mutane.
Jer gle, uèiniæu te da budeš mali meðu narodima i prezren meðu ljudima.
16 Tsoron da ka sa ake ji da kuma girman kan zuciyarka ya ruɗe ka, kai da kake zama a kogon dutse, kai da kake kan tudu. Ko da yake ka gina wa kanka sheƙa can bisa kamar na gaggafa, daga can zan sauko da kai ƙasa,” in ji Ubangiji.
Obijest tvoja i ponositost srca tvojega prevari tebe, koji živiš u rasjelinama kamenijem i držiš se visokih humova; da naèiniš sebi gnijezdo visoko kao orao, i odande æu te svaliti, govori Gospod.
17 “Edom za tă zama abin tsoro; dukan wanda ya wuce zai giggice ya yi tsaki saboda dukan mikinta.
I zemlja æe Edomska biti pustinja, ko proðe mimo nju, svak æe se èuditi i zviždati radi svijeh rana njezinijeh.
18 Kamar yadda aka tumɓuke Sodom da Gomorra, tare da garuruwan da suke maƙwabtaka da su,” in ji Ubangiji, “haka ba wanda zai zauna a can; ba wani da zai zauna a cikinta.
Kao kad se zatr Sodom i Gomor i susjedstvo njihovo, veli Gospod, neæe se naseliti ondje niko niti æe se baviti ondje sin èovjeèji.
19 “Kamar zaki mai haurawa daga kurmin Urdun zuwa wurin kiwo mai kyau, zan kori Edom daga ƙasarta nan da nan. Wane ne zaɓaɓɓen da zan naɗa don wannan? Wane ne yake kama da ni kuma wa zai kalubalance ni? Kuma wane makiyayi ne zai yi gāba da ni?”
Gle, kao lav izaæi æe podižuæi se više nego Jordan na stan silnoga; ali æu ga brzo otjerati iz te zemlje, i postaviæu nad njom onoga ko je izabran; jer ko je kao ja? i ko æe se preti sa mnom? i koji æe mi pastir odoljeti?
20 Saboda haka, ku ji abin da Ubangiji ya shirya a kan Edom, abin da ya nufa wa waɗanda suke zama a Teman. Za a ja ƙanana na garken tumaki a tafi; zai hallaka wurin kiwonsu sarai saboda su.
Zato èujte namjeru Gospodnju što je naumio za Edomce i misli njegove što je smislio za stanovnike Temanske: zaista najmanji iz stada razvlaèiæe ih, zaista æe opustjeti stan s njima.
21 Amon fāɗuwarsu zai sa ƙasa ta girgiza; za a kuma ji muryar kukansu a Jan Teku.
Od praske padanja njihova zemlja æe se tresti, i vika æe se njihova èuti na Crvenom Moru.
22 Duba! Gaggafa tana firiya tana kuma saukowa, tana buɗe fikafikanta a bisa Bozra. A wannan rana zukatan jarumawan Edom za su zama kamar macen da take naƙuda.
Gle, doæi æe i doletjeæe kao orao i raširiæe krila svoja nad Vosorom, i biæe srce u junaka Edomskih kao srce u žene koja se poraða.
23 Game da Damaskus. “Hamat da Arfad sun giggice, gama sun ji mummunar labari. Suna damuwa, sun damu kamar tekun da baya hutu.
Za Damasak. Posrami se Emat i Arfad, jer èu zle glase; rastopiše se, strah je na moru, ne može se umiriti.
24 Damaskus ta karai ta juya don ta gudu tsoro kuma ya kama ta; wahala da zafi sun kama ta, zafi kamar na mace mai naƙuda.
Damasak klonu, obrati se da bježi, drhat ga poduze, tuga i bolovi osvojiše ga kao porodilju.
25 Me ya sa ba a tafi aka bar sanannen birnin nan ba, birnin da nake jin daɗi?
Kako se ne ostavi slavni grad? grad radosti moje?
26 Tabbatacce, samarinta za su fāɗi a tituna; dukan sojojinta za su yi shiru a wannan rana,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Zato æe popadati mladiæi njegovi na ulicama njegovijem, i svi æe vojnici njegovi izginuti u onaj dan, govori Gospod nad vojskama.
27 “Zan cinna wa katangar Damaskus wuta; za tă ci kagaran Ben-Hadad.”
I raspaliæu oganj u zidovima Damaštanskim, i proždrijeæe dvore Ven-Adadove.
28 Game da Kedar da mulkokin Hazor, waɗanda Nebukadnezzar sarkin Babilon ya fāɗa wa. Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Tashi, ku fāɗa wa Kedar ku kuma hallaka mutanen Gabas.
Za Kidar i za carstva Asorska, koja razbi Navuhodonosor car Vavilonski, ovako veli Gospod: ustanite, idite na Kidar, i zatrite sinove istoène.
29 Za a ƙwace tentunansu da garkunansu; za a tafi da mafakanta tare da dukan kayayyakinsu da raƙumansu. Mutane za su yi musu ihu, ‘Razana ko’ina!’
Uzeæe im šatore i stada, zavjese njihove i sudove njihove i kamile njihove oteæe, i vikaæe na njih strašno otsvuda.
30 “Ku yi maza ku gudu! Ku zauna a kogo masu zurfi, ku da kuke zama a Hazor,” in ji Ubangiji. “Nebukadnezzar sarkin Babilon ya shirya muku maƙarƙashiya; ya ƙulla maƙarƙashiya a kanku.
Bježite, selite se daleko, zavrite se duboko, stanovnici Asorski, govori Gospod, jer je Navuhodonosor car Vavilonski namjerio namjeru protiv vas, i smislio misao protiv vas.
31 “Ku tashi ku kuma fāɗa wa al’umma da sauƙi wadda take zama da ƙarfin hali,” in ji Ubangiji, “al’ummar da ba ta da ƙofofi ko ƙyamare; mutanenta suna zama su kaɗai.
Ustanite, idite k narodu mirnome, koji živi bez straha, govori Gospod, koji nema vrata ni prijevornica, žive sami.
32 Za a washe raƙumansu, garkunansu mai girma za su zama ganima. Zan watsar da waɗanda suke a wurare masu nesa a ko’ina zan kuma kawo musu masifa a kowane gefe,” in ji Ubangiji.
I kamile æe njihove biti plijen, i mnoštvo stoke njihove grabež, i rasijaæu ih u sve vjetrove, one što se s kraja strigu; i dovešæu pogibao na njih sa svijeh strana, govori Gospod.
33 “Hazor za tă zama mazaunin diloli, kufai har abada. Ba wanda zai zauna a can; ba wanda zai zauna a cikinta.”
I Asor æe biti stan zmajevski, pustinja dovijeka: niko se neæe ondje naseliti, niti æe se baviti u njemu sin èovjeèji.
34 Ga maganar Ubangiji da ta zo wa Irmiya annabi game da Elam, a farkon mulkin Zedekiya sarkin Yahuda.
Rijeè Gospodnja koja doðe Jeremiji proroku za Elam, u poèetku carovanja Sedekije cara Judina, govoreæi:
35 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, “Ga shi, zan karye ƙarfin Elam, zaunannen ƙarfinsu.
Ovako veli Gospod nad vojskama: evo, ja æu slomiti luk Elamu, glavnu silu njegovu;
36 Zan kawo a kan Elam a kusurwoyi huɗu daga kusurwoyi huɗu na duniya; zan watsar da su zuwa kusurwoyi huɗu, kuma ba al’ummar da masu gudun hijirar Elam ba za su kai ba.
I dovešæu na Elam èetiri vjetra s èetiri kraja nebesa, i u sve te vjetrove rasijaæu ih, tako da neæe biti naroda kuda neæe otiæi prognanici Elamski.
37 Zan ragargaza Elam a gaban maƙiyansu, a gaban waɗanda suke neman ransu; zan kawo masifa a kansu, da zafin fushina,” in ji Ubangiji. “Zan runtume su da takobi sai na kawo ƙarshensu.
I uplašiæu Elamce pred neprijateljima njihovijem, i pred onima koji traže dušu njihovu; i pustiæu zlo na njih, žestinu gnjeva svojega, govori Gospod, i pustiæu za njima maè dokle ih ne zatrem.
38 Zan sa kursiyina a Elam in kuma hallaka sarkinta da fadawanta,” in ji Ubangiji.
I namjestiæu prijesto svoj u Elamu, i istrijebiæu odande cara i knezove, govori Gospod.
39 “Duk da haka zan maido da wadatar Elam a kwanaki masu zuwa,” in ji Ubangiji.
Ali u pošljednje vrijeme povratiæu roblje Elamsko, govori Gospod.

< Irmiya 49 >