< Irmiya 48 >

1 Game da Mowab. Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, “Kaito ga Nebo, gama za tă lalace. Kiriyatayim za su kunyata a kuma kame ta; katagar za tă sha kunya ta kuma wargaje.
Hina Gode Bagadedafa da Moua: be soge amoma misunu hou amane olelei, “Nibou fi dunu ilima asigima! Bai ilia moilai da wadela: lesi dagoi. Ha lai dunu da Giliada: ime moilai bai bagade lale, ea gasa bagade gagili sali diasu mugululi, ea fi dunu gogosiama: ne ilima hasalasi.
2 Ba za a ƙara yabi Mowab ba; a Heshbon mutane za su shirya mata maƙarƙashiya. ‘Zo, mu tafi mu kawo ƙarshe ga wannan al’umma.’ Ke kuma, ya Madmen za ki yi shiru; takobi zai fafare ki.
Moua: be ea gasa bagade hou da wadela: lesi dagoi. Ha lai dunu da Hesiabone moilai bai bagade lale, Moua: be fi huluane wadela: lesimusa: ilegelala. Ha lai dadi gagui dunu da Doulasi Dunu moilaiga doagala: musa: ahoasea, hasalasimu.
3 Saurari kuka daga Horonayim, kukan risɓewa mai girma da hallaka.
Holona: ime moilai bai bagade dunu da bagade wele sia: sa, ‘Gugunufinisisu! Gegesu manebe!’
4 Za a karye Mowab; ƙanananta za su yi kuka.
Moua: be da wadela: lesi dagoi. Mano ilia dinanebe nabima!
5 Sun haura hanyar zuwa Luhit, suna kuka mai zafi yayinda suke tafiya; a hanyar da ta gangara zuwa Horonayim suna kuka a kan hallakar da aka ji.
Ilia dinanebe nabima! Logo amo da Liuhidi moilaiga heda: sa, amola Holona: ime amoga doaga: sa, amoga ilia da digini ahoa.
6 Ku gudu! Ku gudu don tserar da ranku; ku zama kamar kurmi a hamada.
Ilia da amane sia: sa, ‘Hedolo! Dilia esalusu gaga: ma: ne, hehenama! Hafoga: i sogega sigua dougi defele hobeama!’
7 Da yake kun dogara ga ayyukanku da arzikinku, ku ma za a kwashe ku bayi, Kemosh zai tafi bauta, tare da firistocinsa da fadawansa.
Moua: be fi dunu! Dilia da dilia gasa dafawaneyale dawa: i. Be wali dilia da enoga hasalasi dagoi ba: mu. Dilia ogogosu ‘gode’ Gimosie amola ea ouligisu dunu amola gobele salasu dunu da mugululi asi dagoi ba: mu.
8 Mai hallakarwa zai aukar wa kowane gari, kuma ba wani garin da zai kuɓuta. Kwari zai lalace tudu kuma ya hallaka, domin Ubangiji ya faɗa.
Moilai huluanedafa da wadela: lesi dagoi ba: mu. Afae da hame dialumu. Fago amola umi amola soge huluane da wadela: lesi dagoi ba: mu. Na, Hina Gode, da sia: i dagoi.
9 Ku sa gishiri a kan Mowab, gama za tă zama kango; garuruwanta za su zama kufai, ba mazauna a cikinsu.
Moua: be ea bogoi dawa: digima: ne, uli dogoi da: iya igi wanonesima. E da hedolowane wadela: lesi dagoi ba: mu. Ea moilai huluane da mugului dagoi ba: mu amola amo ganodini, dunu da bu hame esalumu.”
10 “La’ananne ne shi wanda yake sake a yin aikin Ubangiji! La’ananne ne wanda ya janye takobinsa daga zub da jini!
(Nowa da Hina Gode Ea hawa: hamosu higale hamobe, ema gagabusu aligima: ne ilegemu da defea. Nowa da ea gegesu gobiheiga dunu eno hame hedofasa, ema gagabusu aligima: ne ilegemu da defea.)
11 “Mowab ta kasance cikin kwanciyar rai tun ƙuruciyarta, kamar ruwan inabin da aka bari lis, ba a juya daga tulu zuwa wani tulu ba ba tă tafi bauta ba. Saboda haka tana da ɗanɗanonta, kuma ƙanshinta bai canja ba.
Hina Gode da amane sia: i, “Moua: be da eso huluane gaga: iwane esalu. Ea fi da hamedafa mugululi asi ba: i. E da waini hano amo da ganagu eno enoga hame soga: sali agoane. Ea gawini ba: su da hame wadela: lesi, noga: i gala.
12 Kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji, “sa’ad da zan aika da mutanen da za su tuntsurar da tuluna, su kuma zubar da ita waje. Za su bar tulunan ba kome a ciki su kuma farfashe tulunanta.
Amaiba: le, wali, eso da misunu amoga Na da dunu amo Moua: be waini hano agoane sogadigima: ne, asunasimu. Ilia da Moua: be waini faigelei amo hagia: le goudane fifili wadela: lesimu.
13 Sa’an nan Mowab za tă ji kunyar Kemosh, yadda gidan Isra’ila ya ji kunya sa’ad da suka dogara ga Betel.
Amasea, Isala: ili dunu da musa: ilia ogogosu ‘gode’ Bedele ema dafawaneyale dawa: i be ema dafawaneyale dawa: su hou yolesi, amo defele Moua: be dunu da ilia ogogosu ‘gode’ Gimosie ema dafawaneyale dawa: su hou yolesimu.
14 “Yaya za ku ce, ‘Mu jarumawa ne, mutane masu ƙarfi a yaƙi?’
Moua: be dunu! Dilia abuliba: le hidale, dilia da gasa bagade gegesu dunu gegesu ganodini adoba: i dagoi, amo udigili sia: sala: ?
15 Mowab za tă hallaka a kuma kai wa garuruwanta hari; samarinta kyawawa za su gangara cikin mayanka,” in ji Sarki, wanda sunansa Ubangiji Maɗaukaki ne.
Moua: be soge amola ea moilai huluane da wadela: lesi dagoi. Ea ayeligi dunu noga: idafa huluane da medole legei dagoi ba: sa. Na da Hina Bagade, Hina Gode Bagadedafa, amola Na da sia: i dagoi.
16 “Fāɗuwar Mowab ta yi kusa; bala’inta zai auku nan da nan.
Moua: be ea wadela: mu eso amola ea mugulumu eso da gagadenena mana.
17 Yi kuka saboda ita, dukanku mazaunan kewayenta, duk waɗanda suka san shahararta; ku ce, ‘Dubi yadda sandan sarauta mai iko ya karye, dubi yadda sanda mai daraja ya karye!’
Dilia dunu amo gadenene esala amola dunu huluane amo da ea musa: gasa bagade hou dawa: dunu! Ema asigiba: le, da: i dioma! Amane sia: ma, ‘Ea gasa bagade ouligisu hou da wadela: lesi dagoi. Ea gasa amola ea hadigi da bu hamedafa ba: mu.’
18 “Sauko daga darajarku ku zauna a busasshiyar ƙasa, Ya mazaunan Diyar Dibon, gama shi mai hallaka Mowab zai haura a kanku zai kuma lalace biranenku masu kagarai.
Dilia dunu amo da Daibone moilai bai bagade ganodini esala! Eno dunu da dilima nodosu. Be wali amo hadigi sogebi yolesili, osobo dou amoga fima. Moua: be e wadela: lesimu dunu da doaga: i dagoi. E da Moua: be ea gasa bagade gagili sali diasu amo mugului dagoi.
19 Ku tsaya a bakin hanya ku duba, ku da kuke zama a Arower. Ku tambayi mutumin da yake gudu da macen da take tserewa, tambaye su, ‘Me ya faru?’
Dilia Aloua moilai amo ganodini esalebe dunu! Logo bega: ouleloma! Dunu amo da hobeale ahoanebe ba: sa, ilima adi hou da Moua: bema doaga: i dagoi, amo adole ba: ma.
20 An kunyata Mowab, gama ta wargaje. Ku yi kuka ku kuma tā da murya! Ku yi shela kusa da Arnon cewa an hallaka Mowab.
Ilia da bu adole imunu, ‘Moua: be da dafai dagoi. Ema asigiba: le, dima! Bai e da gogosiasu lai dagoi. Anone Hano bega: amo Moua: be da wadela: lesi dagoi ha: giwane sia: ma.’
21 Hukunci ya zo wa tudu, zuwa Holon, Yahza da Mefa’at,
Na da agolo da: iya umi soge moilai amoma fofada: i dagoi. Amo da Houlone amola Yasa, Mefa: ia: de, Daibone, Nibou, Bede Dibalada: ime, Giliada: ime, Bedega: imuli, Bedemioune, Giliode amola Bosela. Moilai huluane, gadenene amola sedaga, amo da Na fofada: su ba: i dagoi.
22 zuwa Dibon, Nebo da Bet-Dibilatayim,
23 zuwa Kiriyatayim, Bet-Gamul da Bet-Meyon,
24 zuwa Keriyot da Bozra zuwa dukan garuruwan Mowab, nesa da kusa.
25 An karye ƙahon Mowab; an karye hannunta,” in ji Ubangiji.
Moua: be ea gasa fi hou da goudanesi dagoi. Ea gasa huluane da wadela: lesi dagoi. Na, Hina Gode, da sia: i dagoi.”
26 “Ku bugar da ita domin ta tayar wa Ubangiji. Bari Mowab tă yi ta birgima a cikin amanta; bari tă zama abin dariya.
Hina Gode da amane sia: i, “Moua: be amo feloama: ne hamoma! E da Nama odoga: i dagoi. Moua: be da hi isoi amo da: iya bebesomu. Amola eno dunu amo ba: beba: le, oufesega: mu.
27 Isra’ila ma bai zama abin dariya a gare ki ba? Ba a kama shi cikin ɓarayi, har kaɗa kai na ba’a kike yi a duka sa’ad da kike magana game da shi?
Moua: be fi! Dawa: ma! Dilia da Isala: ili dunu ilima oufesega: su. Abuliba: le? Ilia da wamolasu dunuma gilisibala: ?
28 Ku bar garuruwanku ku zauna a cikin duwatsu, ku da kuke zama a Mowab. Ku zama kamar kurciyar da take sheƙarta a bakin kogo.
Dilia Moua: be sogega esalebe dunu! Dilia moilai yolesima! Agolo gafulu amoga esalomusa: masa! Dafe sio da gafulu la: idi ea bibibi amo defele bibila masa. Dilia amo defele hamoma!
29 “Mun ji labarin girman kan Mowab mun ji alfarma girmankanta da kumburinta girmankanta da fariyarta da renin zuciyarta.
Moua: be fi da gasa fi hamosa. Na da nabi dagoi. Ilia hidale gasa fili, ilia hou da eno dunu huluane ilia hou baligisa amo hidale dawa: sa.
30 Na san alfarmanta amma a banza ne,” in ji Ubangiji, “kuma taƙamarta ba ya cimma kome.
Na, Hina Gode, da ilia gasa fi hou dawa: Ilia hidasu hou da hamedei liligi agoane ba: mu, amola ilia hawa: hamobe liligi da hame dialumu.
31 Saboda haka zan yi kuka a kan Mowab gama dukan Mowab zan yi kuka, Zan yi gurnani don mutanen Kir Hareset.
Amaiba: le, Na da Moua: be esalebe dunu huluane dawa: sea, dimu. Amola Ge Helese dunu amo dawa: sea, dimu.
32 Zan yi kuka saboda kai, yadda Yazer ya yi kuka Ya kuringar Sibma. Rassanki sun kai har teku; sun kai har tekun Yazer. Mai hallakarwa ya fāɗo a kan’ya’yan itatuwanku da kuma inabinku da suka nuna.
Na da Ya: isa dunuma dawa: iba: le disu. Be Na da Sibima dawa: sea, baligili dimu. Sibima moilai bai bagade! Di da fedege agoane waini efe amo ea amoda da Bogoi Hano Wayabo amo baligili, Ya: isa moilai bai bagadega doaga: sa. Be wali dia mugi oubiga fage ligi amola dia waini fage da wadela: lesi dagoi.
33 Farin ciki da murna su ɓace daga lambunan itatuwa da kuma gonakin Mowab. Na dakatar da malalar ruwan inabi daga wurin matsi; ba wanda zai matse su da ihun farin ciki. Ko da yake akwai sowa sowar ba ta farin ciki ba ce.
Moua: be nasegagi soge da hahawane hou fisi dagoi. Na da waini hano waini fage banenesisu amoga mae masa: ne logo ga: i. Waini hano hamosu dunu da hahawane wele sia: su be wali hame ba: sa.
34 “Muryar kukansu na tashi daga Heshbon zuwa Eleyale da Yahaz, daga Zowar har zuwa Horonayim da Eglat Shelishiya, gama har ruwan Nimrim ma sun bushe.
Hesiabone amola Ilia: ile dunu fi da bagade wele sia: be. Dunu huluane asili Ya: iha: se moilai bai bagadega doaga: sea da amo wele sia: su naba. Soue, Holona: ime amola Egela: de Sielisiaia, amo fi huluane da ilia wele sia: su naba. Amola Nimilimi Hano fonobahadi da hafoga: i dagoi.
35 A Mowab zan kawo ƙarshen waɗanda suke miƙa hadayu a masujadan kan tudu suna kuma ƙone turare ga allolinsu,” in ji Ubangiji.
Moua: be fi dunu da ilia ogogosu ‘gode’ ilima ilia nodone sia: ne gadosu sogebi amoga gobele salasu hou hamonana. Be Na da ilia logo hedofamu. Na, Hina Gode da sia: i dagoi.
36 “Saboda haka zuciyata na makoki don Mowab kamar busa; tana makoki kamar busa saboda mutanen Kir Hareset. Arzikin da suka samu ta ƙare.
Amaiba: le, Na da Moua: be fi dunu amola Ge Helese dunu ilima asigiba: le, dunu amo da bogoi idigisa amoga baidama dusa, amo defele heawini da: i diosa. Bai ilia musa: gagui liligi huluane da fisi dagoi.
37 An aske kowane kai aka kuma yanke kowane gemu aka kuma sa wa kowane kwankwaso rigar makoki.
Ilia huluane da ilia dialuma hinabo amola ilia mayabo waga: i dagoi. Ilia da ilila: lobo fa: ginisisi amola ilia da wadela: i abula eboboi gasisasali dagoi.
38 A kan dukan rufi a Mowab da kuma a dandalin jama’a babu wani abu sai kuka gama na karye Mowab kamar tulun da babu mai so,” in ji Ubangiji.
Diasu gadodili amola moilai mogoa sogebi amo ganodini, didigia: lalebe fawane naba. Bai dunu da ganagu amo dunu huluane higabeba: le goudasa, amo defele Na da Moua: be fi goudanesi.
39 “Duba yadda aka ragargazar ta ita! Duba yadda suke kuka! Duba yadda Mowab ta juya bayanta da kunya! Mowab ta zama abin ba’a abin tsoro ga dukan waɗanda suke kewaye da ita.”
Moua: be da goudai dagoi. Wele sia: ma! Moua: be da gogosiasu lai dagoi. E da mugului dagoi. Amola, fifi asi gala da ilia soge sisiga: le fi diala da ilima oufesega: sa. Na Hina Gode da sia: i dagoi.”
40 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Ga shi! Gaggafa tana firiya zuwa ƙasa, tana shimfiɗa fikafikanta a kan Mowab.
Hina Gode da ilegei dagoi. Dunu fi eno da buhiba amo ea ougia ilua: lebe defele, Moua: be ilima doagala: mu.
41 Za a ci Keriyot a kuma kame kagarai. A wannan rana zukatan jarumawan Mowab za su zama kamar zuciyar macen da take naƙuda.
Amasea, Moua: be ea moilai amola gagili sali diasu huluane lai dagoi ba: mu. Amo esoga, Moua: be dadi gagui dunu da uda ea mano lamu gadenebeba: le beda: sa, amo defele bagade beda: mu.
42 Za a hallakar da Mowab a matsayin al’umma domin ta tayar wa Ubangiji.
Moua: be da wadela: lesi dagoi ba: mu. E da fidafa agoane bu hame ba: mu. Bai amo fi da Nama odoga: i dagoi.
43 Razana da rami da tarko suna jiranku, Ya mutanen Mowab,” in ji Ubangiji.
Moua: be fi dunu dafawane gugunufinisima: ne, beda: su hou, uli dogoi amola sani fawane da momagele diala. Hina Gode da amo ilegei dagoi.
44 “Duk wanda ya gudu daga razana zai fāɗa cikin rami, duk wanda ya haura daga rami zai fāɗa cikin tarko; gama zan kawo wa Mowab shekarar hukuncinta,” in ji Ubangiji.
Nowa da beda: su hou amoga hobeamusa: dawa: sea da uli dogoi ganodini dafamu amola nowa da uli dogoi amo si dasea amola bu heda: le hobeasa, e da eno sani amo ganodini sa: imu. Bai Hina Gode da Moua: be ea wadela: su eso ilegei dagoi.
45 “A ƙarƙashin Heshbon masu gudun hijira suna tsaye ba mai taimako, gama wuta ta mutu daga Heshbon, harshen wuta daga tsakiyar Sihon; ta ƙone goshin Mowab, ƙoƙon kai na’yan tayarwa masu surutu.
Gasa hamedei mugululi asi dunu da Hesiabone (musa: hina bagade Saihone da ouligisu) amo ganodini gaga: ma: ne wamoaligimusa: dawa: lala. Be amoga lalu sawa: da heda: lalebe. Moua: be fi dunu da gegesu hahawane ba: su. Be wali ilia alalo amola goumi da laluga nei dagoi ba: sa.
46 Kaitonki, ya Mowab! Mutanen Kemosh sun hallaka; an kai’ya’yanki maza daurin talala’ya’yanki mata zaman bauta.
Moua: be dunuma asigima! Ilia da ogogosu ‘gode’ Gimosie ema nodone sia: ne gadosu. Be ilia huluane da wadela: lesi dagoi, amola ilia egefe amola idiwi da ga udigili hawa: hamomusa: hiouginana asi dagoi ba: sa.
47 “Duk da haka zan maido da wadatar Mowab a kwanaki masu zuwa,” in ji Ubangiji. A nan hukuncin Mowab ya ƙare.
Be hobea Hina Gode da Moua: be soge amoma bu hahawane hou imunu. Amo hou huluane, Hina Gode da Moua: be amoma hamoma: ne sia: i dagoi.

< Irmiya 48 >