< Irmiya 45 >
1 Ga abin da Irmiya annabi ya faɗa wa Baruk ɗan Neriya a shekara ta huɗu ta Yehohiyakim ɗan Yosiya sarkin Yahuda, bayan Baruk ya rubuta maganar da Irmiya ya shibta masa a kan littafi cewa,
The worde that Ieremiah the Prophet spake vnto Baruch the sonne of Neriah, when he had written these woordes in a booke at the mouth of Ieremiah, in the fourth yeere of Iehoiakim the sonne of Iosiah King of Iudah, saying,
2 “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yana ce maka, Baruk.
Thus sayeth the Lord God of Israel vnto thee, O Baruch,
3 Ka ce, ‘Kaitona! Ubangiji ya ƙara baƙin ciki da wahalata; na gaji da nishe-nishe ban kuma huta ba.’”
Thou diddest say, Wo is me nowe: for the Lord hath laied sorrow vnto my sorrowe: I fainted in my mourning, and I can finde no rest.
4 Ubangiji ya ce, “Ka faɗa masa wannan, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, zan rushe abin da na gina in kuma tumɓuke abin da na dasa, a duk fāɗin ƙasar.
Thus shalt thou say vnto him, The Lord sayeth thus, Behold, that which I haue built, will I destroy, and that which I haue planted, will I plucke vp, euen this whole lande.
5 Ya kamata ka nemi manyan abubuwa wa kanka? Kada ka neme su. Gama zan aukar da masifa a kan dukan mutane, in ji Ubangiji, amma duk inda ka tafi zan bar ka ka kuɓutar da ranka.’”
And seekest thou great things for thy self? seeke them not: for beholde, I wil bring a plague vpon al flesh, saith the Lord: but thy life wil I giue thee for a pray in all places, whither thou goest.