< Irmiya 45 >

1 Ga abin da Irmiya annabi ya faɗa wa Baruk ɗan Neriya a shekara ta huɗu ta Yehohiyakim ɗan Yosiya sarkin Yahuda, bayan Baruk ya rubuta maganar da Irmiya ya shibta masa a kan littafi cewa,
Yuda hina bagade Yihoiagimi (Yousaia egefe) ea ode biyadu ouligibiga, Belage da na sia: i liligi meloaga dedei. Amalalu, na da ema amane sia: i,
2 “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yana ce maka, Baruk.
“Hina Gode, Isala: ili fi ilia Gode, da amane sia: sa,
3 Ka ce, ‘Kaitona! Ubangiji ya ƙara baƙin ciki da wahalata; na gaji da nishe-nishe ban kuma huta ba.’”
‘Belage! Di da amane sia: sa; Na da bagade da: i dioi! Na da hou huluane yolesimusa: dawa: ! Na da bogomuwane gogonomasa, amola olofosu hame ba: sa!
4 Ubangiji ya ce, “Ka faɗa masa wannan, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, zan rushe abin da na gina in kuma tumɓuke abin da na dasa, a duk fāɗin ƙasar.
Be Na, Hina Gode, da Na gagui liligi amo mugululala, amola Na bugi liligi amo a: le fasilala. Na da osobo bagade huluanedafa amoga agoane hamomu.
5 Ya kamata ka nemi manyan abubuwa wa kanka? Kada ka neme su. Gama zan aukar da masifa a kan dukan mutane, in ji Ubangiji, amma duk inda ka tafi zan bar ka ka kuɓutar da ranka.’”
Di da Na da dima afaemagasu hamoma: ne hogosala: ? Mae hogoma! Bai Na da osobo bagade fifi asi gala huluane ilima gugunufinisisu iasimu. Be di da habidili ahoasea, Na da dia esalusu gaga: mu. Na, Hina Gode, da sia: i dagoi.’”

< Irmiya 45 >