< Irmiya 43 >

1 Sa’ad da Irmiya ya gama faɗa wa mutane dukan maganar Ubangiji Allahnsu, duk abin da Ubangiji ya aike shi ya faɗa musu,
و چون ارمیا فارغ شد از گفتن به تمامی قوم، تمامی کلام یهوه خدای ایشان راکه یهوه خدای ایشان آن را به واسطه او نزد ایشان فرستاده بود یعنی جمیع این سخنان را،۱
2 Azariya ɗan Hoshahiya da Yohanan ɗan Kareya da dukan masu ɗaga kai suka ce wa Irmiya, “Kana ƙarya ne! Ubangiji Allahnmu bai aike ka ka ce, ‘Kada ku tafi Masar don ku zauna a can.’
آنگاه عزریا ابن هوشعیا و یوحانان بن قاریح و جمیع مردان متکبر، ارمیا را خطاب کرده، گفتند: «تودروغ می‌گویی، یهوه خدای ما تو را نفرستاده است تا بگویی به مصر مروید و در آنجا سکونت منمایید.۲
3 Amma Baruk ɗan Neriya yana zuga ka a kanmu don ka ba da mu ga Babiloniyawa, don su kashe mu ko su kai mu zaman bauta a Babilon.”
بلکه باروک بن نیریا تو را بر مابرانگیخته است تا ما را به‌دست کلدانیان تسلیم نموده، ایشان ما را بکشند و به بابل به اسیری ببرند.»۳
4 Saboda haka Yohanan ɗan Kareya da dukan shugabannin sojoji da dukan mutane suka yi rashin biyayya ga umarnin Ubangiji da su zauna a ƙasar Yahuda.
و یوحانان بن قاریح و همه سرداران لشکر وتمامی قوم فرمان خداوند را که در زمین یهودابمانند، اطاعت ننمودند.۴
5 A maimako, Yohanan ɗan Kareya da dukan shugabannin sojoji suka kwashe raguwar Yahuda waɗanda suka dawo su zauna a ƙasar Yahuda daga dukan al’umman inda aka kora su.
بلکه یوحانان بن قاریح و همه سرداران لشکر، بقیه یهودا را که از میان تمامی امت هایی که در میان آنها پراکنده شده بودند برگشته، در زمین یهودا ساکن شده بودندگرفتند.۵
6 Suka kuma kwashe dukan maza, mata da yara da’ya’yan sarki mata waɗanda Nebuzaradan shugaban matsaran sarki ya bari tare da Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan, da Irmiya annabi da kuma Baruk ɗan Neriya.
یعنی مردان و زنان و اطفال و دختران پادشاه و همه کسانی را که نبوزردان رئیس جلادان، به جدلیا ابن اخیقام بن شافان سپرده بود وارمیای نبی و باروک بن نیریا را.۶
7 Saboda haka suka shiga Masar cikin rashin biyayya ga Ubangiji suka tafi har can Tafanes.
و به زمین مصررفتند زیرا که قول خداوند را گوش نگرفتند و به تحفنحیس آمدند.۷
8 A Tafanes maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
پس کلام خداوند در تحفنحیس بر ارمیانازل شده، گفت:۸
9 “Yayinda Yahudawa suna kallo, ka ɗauki waɗansu manyan duwatsu tare da kai ka kuma binne su cikin yumɓu a tubalin dakalin ƙofar shiga fadar Fir’auna a Tafanes.
«سنگهای بزرگ به‌دست خودبگیر و آنها را در نظر مردان یهودا در سعه‌ای که نزد دروازه خانه فرعون در تحفنحیس است با گچ بپوشان.۹
10 Sa’an nan ka faɗa musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, zan aika wa bawana Nebukadnezzar sarkin Babilon, zan kuma sa kursiyinsa a kan waɗannan duwatsun da na binne a nan; zai fadada bukkar mulkinsa a bisansu.
و به ایشان بگو که یهوه صبایوت خدای اسرائیل چنین می‌گوید: اینک من فرستاده، بنده خود نبوکدرصر پادشاه بابل را خواهم گرفت و کرسی او را بر این سنگهایی که پوشانیدم خواهم نهاد و او سایبان خود را بر آنها خواهدبرافراشت.۱۰
11 Zai zo ya yaƙi Masar, ya kawo mutuwa ga waɗanda aka ƙaddara musu mutuwa, zaman bauta ga waɗanda aka ƙaddara musu zaman bauta, da kuma takobi ga waɗanda aka ƙaddara su mutu ta takobi.
و آمده، زمین مصر را خواهد زد وآنانی را که مستوجب موت‌اند به موت و آنانی راکه مستوجب اسیری‌اند به اسیری و آنانی را که مستوجب شمشیرند به شمشیر (خواهد سپرد).۱۱
12 Zai sa wuta wa haikalan allolin Masar; zai ƙone haikalansu yă kuma kwashe allolinsu bayi. Kamar yadda makiyayi yakan yafa mayafinsa kewaye da shi, haka zai yafa Masar kewaye da kansa ya kuma tashi a wurin babu abin da ya same shi.
و آتشی در خانه های خدایان مصر خواهم افروخت و آنها را خواهد سوزانید و به اسیری خواهد برد و خویشتن را به زمین مصر ملبس خواهد ساخت مثل شبانی که خویشتن را به‌جامه خود ملبس سازد و از آنجا به سلامتی بیرون خواهد رفت.۱۲
13 A can cikin haikalin rana a Masar zai rushe al’amudan duwatsu yă kuma ƙone haikalan allolin Masar.’”
و تمثالهای بیت شمس را که درزمین مصر است خواهد شکست و خانه های خدایان مصر را به آتش خواهد سوزانید.»۱۳

< Irmiya 43 >