< Irmiya 43 >

1 Sa’ad da Irmiya ya gama faɗa wa mutane dukan maganar Ubangiji Allahnsu, duk abin da Ubangiji ya aike shi ya faɗa musu,
Pesan TUHAN, Allah Israel, yang harus kusampaikan kepada rakyat telah kusampaikan seluruhnya.
2 Azariya ɗan Hoshahiya da Yohanan ɗan Kareya da dukan masu ɗaga kai suka ce wa Irmiya, “Kana ƙarya ne! Ubangiji Allahnmu bai aike ka ka ce, ‘Kada ku tafi Masar don ku zauna a can.’
Lalu Azarya anak Hosaya dan Yohanan anak Kareah serta semua orang lain yang sombong itu berkata kepadaku, "Engkau bohong. TUHAN Allah kami tidak menyuruh engkau melarang kami untuk pergi tinggal di Mesir.
3 Amma Baruk ɗan Neriya yana zuga ka a kanmu don ka ba da mu ga Babiloniyawa, don su kashe mu ko su kai mu zaman bauta a Babilon.”
Barukh anak Neria itulah yang menghasut engkau untuk menentang kami, supaya orang Babel menguasai kami dan dapat membunuh atau mengangkut kami ke Babel."
4 Saboda haka Yohanan ɗan Kareya da dukan shugabannin sojoji da dukan mutane suka yi rashin biyayya ga umarnin Ubangiji da su zauna a ƙasar Yahuda.
Baik Yohanan maupun semua perwira dan rakyat tak mau menuruti perintah TUHAN untuk tinggal di Yehuda.
5 A maimako, Yohanan ɗan Kareya da dukan shugabannin sojoji suka kwashe raguwar Yahuda waɗanda suka dawo su zauna a ƙasar Yahuda daga dukan al’umman inda aka kora su.
Yohanan dan semua perwira itu membawa ke Mesir setiap orang yang masih ada di Yehuda, juga semua orang yang telah kembali dari negeri lain tempat mereka tersebar.
6 Suka kuma kwashe dukan maza, mata da yara da’ya’yan sarki mata waɗanda Nebuzaradan shugaban matsaran sarki ya bari tare da Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan, da Irmiya annabi da kuma Baruk ɗan Neriya.
Pria, wanita, anak-anak, dan putri-putri raja yang diserahkan Nebuzaradan kepada pengawasan Gedalya, termasuk aku dan Barukh, semuanya dibawa ke Mesir.
7 Saboda haka suka shiga Masar cikin rashin biyayya ga Ubangiji suka tafi har can Tafanes.
Mereka melawan perintah TUHAN, dan pergi ke Mesir sampai sejauh kota Tahpanhes.
8 A Tafanes maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
Di sana TUHAN berkata kepadaku,
9 “Yayinda Yahudawa suna kallo, ka ɗauki waɗansu manyan duwatsu tare da kai ka kuma binne su cikin yumɓu a tubalin dakalin ƙofar shiga fadar Fir’auna a Tafanes.
"Ambillah batu-batu besar, dan tanamlah di dalam tanah di depan pintu masuk ke gedung pemerintah kota itu. Usahakan supaya orang-orang Yehuda melihat kau melakukan hal itu.
10 Sa’an nan ka faɗa musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, zan aika wa bawana Nebukadnezzar sarkin Babilon, zan kuma sa kursiyinsa a kan waɗannan duwatsun da na binne a nan; zai fadada bukkar mulkinsa a bisansu.
Lalu katakan kepada mereka bahwa Aku, TUHAN Yang Mahakuasa, Allah Israel, akan mendatangkan hamba-Ku Nebukadnezar raja Babel, ke tempat itu. Dan di atas batu-batu yang kautanam di dalam tanah itu, ia akan mendirikan takhtanya serta membentangkan kemah kerajaannya.
11 Zai zo ya yaƙi Masar, ya kawo mutuwa ga waɗanda aka ƙaddara musu mutuwa, zaman bauta ga waɗanda aka ƙaddara musu zaman bauta, da kuma takobi ga waɗanda aka ƙaddara su mutu ta takobi.
Nebukadnezar akan datang dan mengalahkan Mesir. Dan orang-orang yang telah ditentukan untuk mati karena wabah penyakit akan mati karena wabah penyakit. Mereka yang ditentukan untuk diangkut sebagai tawanan akan diangkut sebagai tawanan, dan yang ditentukan untuk tewas dalam peperangan akan tewas dalam peperangan.
12 Zai sa wuta wa haikalan allolin Masar; zai ƙone haikalansu yă kuma kwashe allolinsu bayi. Kamar yadda makiyayi yakan yafa mayafinsa kewaye da shi, haka zai yafa Masar kewaye da kansa ya kuma tashi a wurin babu abin da ya same shi.
Aku akan menyalakan api di kuil-kuil dewa-dewa Mesir, dan raja Babel akan membakar patung-patung berhala di kuil-kuil atau mengangkutnya ke negerinya. Seperti seorang gembala membersihkan pakaiannya dari kutu, begitu juga raja Babel akan menyapu bersih Mesir lalu berangkat lagi dengan tak ada yang mengganggunya.
13 A can cikin haikalin rana a Masar zai rushe al’amudan duwatsu yă kuma ƙone haikalan allolin Masar.’”
Tugu-tugu berhala di Heliopolis di Mesir, akan dihancurkan, dan kuil-kuil dewa-dewa Mesir akan dibakar habis."

< Irmiya 43 >