< Irmiya 43 >
1 Sa’ad da Irmiya ya gama faɗa wa mutane dukan maganar Ubangiji Allahnsu, duk abin da Ubangiji ya aike shi ya faɗa musu,
Ka Jeremia notieko nyiso ji weche duto mag Jehova Nyasaye Nyasachgi, ma gin gik moko duto ma Jehova Nyasaye ne oore mondo onyisgi,
2 Azariya ɗan Hoshahiya da Yohanan ɗan Kareya da dukan masu ɗaga kai suka ce wa Irmiya, “Kana ƙarya ne! Ubangiji Allahnmu bai aike ka ka ce, ‘Kada ku tafi Masar don ku zauna a can.’
Azaria wuod Hoshaya gi Johanan wuod Karea kod chwo ma jo-jendeke duto nowachone Jeremia niya, “Iriambo! Jehova Nyasaye Nyasachwa pok oori mondo iwachnwa ni, ‘Kik udhi Misri mondo udag kuno.’
3 Amma Baruk ɗan Neriya yana zuga ka a kanmu don ka ba da mu ga Babiloniyawa, don su kashe mu ko su kai mu zaman bauta a Babilon.”
To Baruk wuod Neria thuyi kodwa mondo ichiw-wa ne jo-Babulon, mondo ginegwa kata terowa e twech Babulon.”
4 Saboda haka Yohanan ɗan Kareya da dukan shugabannin sojoji da dukan mutane suka yi rashin biyayya ga umarnin Ubangiji da su zauna a ƙasar Yahuda.
Omiyo Johanan wuod Karea kod jotend lweny duto kod ji duto ne ok oluwo chik Jehova Nyasaye mar dak e piny Juda.
5 A maimako, Yohanan ɗan Kareya da dukan shugabannin sojoji suka kwashe raguwar Yahuda waɗanda suka dawo su zauna a ƙasar Yahuda daga dukan al’umman inda aka kora su.
Kata kamano, Johanan wuod Karea kod jotend lweny duto notelo ne jo-Juda duto mane otony mi odwogo mondo odag e piny Juda koa e pinje duto mane okegie.
6 Suka kuma kwashe dukan maza, mata da yara da’ya’yan sarki mata waɗanda Nebuzaradan shugaban matsaran sarki ya bari tare da Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan, da Irmiya annabi da kuma Baruk ɗan Neriya.
Bende negitelone chwo duto, mon kod nyithindo gi nyi ruoth mane Nebuzaradan ma jatend lweny noseweyo gi Gedalia wuod Ahikam, ma wuod Shafan, kod Jeremia janabi kod Baruk wuod Neria.
7 Saboda haka suka shiga Masar cikin rashin biyayya ga Ubangiji suka tafi har can Tafanes.
Omiyo negidhi Misri ka ok giluoro Jehova Nyasaye ma gichopo nyaka Tapanhes.
8 A Tafanes maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
E Tapanhes kuno wach Jehova Nyasaye nobiro ne Jeremia niya:
9 “Yayinda Yahudawa suna kallo, ka ɗauki waɗansu manyan duwatsu tare da kai ka kuma binne su cikin yumɓu a tubalin dakalin ƙofar shiga fadar Fir’auna a Tafanes.
“Kane jo-Yahudi ne pod rango, kaw kite moko madongo mondo iyik gi lowo e kind matafare mochan e dhoranga dala Farao man Tapanhes.
10 Sa’an nan ka faɗa musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, zan aika wa bawana Nebukadnezzar sarkin Babilon, zan kuma sa kursiyinsa a kan waɗannan duwatsun da na binne a nan; zai fadada bukkar mulkinsa a bisansu.
Eka iwachnegi ni, ‘Ma e gima Jehova Nyasaye Maratego, ma Nyasach Israel, wacho: Analuong jatichna Nebukadneza ruodh Babulon, kendo anaket kom duongʼne ewi kitegi maseiko kae; mi ogur hembe e wigi.
11 Zai zo ya yaƙi Masar, ya kawo mutuwa ga waɗanda aka ƙaddara musu mutuwa, zaman bauta ga waɗanda aka ƙaddara musu zaman bauta, da kuma takobi ga waɗanda aka ƙaddara su mutu ta takobi.
Enobi kendo omonj Misri, konego jogo monego negi, komako jogo monego maki, kendo konego gi ligangla jogo monego negi gi ligangla.
12 Zai sa wuta wa haikalan allolin Masar; zai ƙone haikalansu yă kuma kwashe allolinsu bayi. Kamar yadda makiyayi yakan yafa mayafinsa kewaye da shi, haka zai yafa Masar kewaye da kansa ya kuma tashi a wurin babu abin da ya same shi.
Obiro moko mach kuom hekalu mag nyiseche mag Misri; enowangʼ hekalu mag-gi kendo enoter nyisechigi e twech. Kaka jakwath tweyo lepe e nungone, e kaka notwe Misri kuome owuon kendo noa kanyo ma ok ohinyore.
13 A can cikin haikalin rana a Masar zai rushe al’amudan duwatsu yă kuma ƙone haikalan allolin Masar.’”
Enomuk sirni mowal milamo mag hekalu mar chiengʼ man Misri kendo enowangʼ hekalu mag nyiseche jo-Misri.’”