< Irmiya 43 >

1 Sa’ad da Irmiya ya gama faɗa wa mutane dukan maganar Ubangiji Allahnsu, duk abin da Ubangiji ya aike shi ya faɗa musu,
Na da sia: huluane amo ilia Hina Gode da na ilima alofele iasima: ne asunasi, amo dunu fi ilima olelei dagoi.
2 Azariya ɗan Hoshahiya da Yohanan ɗan Kareya da dukan masu ɗaga kai suka ce wa Irmiya, “Kana ƙarya ne! Ubangiji Allahnmu bai aike ka ka ce, ‘Kada ku tafi Masar don ku zauna a can.’
Amalalu, A:salaia (Housia: ia egefe) amola Youha: ina: ne (Galia egefe) amola gasa fi dunu huluane da nama amane sia: i, “Di da ogogosa! Ninia Hina Gode da di nini Idibidi sogega esaloma: ne mae masa: ne sia: musa: , di hame asunasi.
3 Amma Baruk ɗan Neriya yana zuga ka a kanmu don ka ba da mu ga Babiloniyawa, don su kashe mu ko su kai mu zaman bauta a Babilon.”
Belage (Nilaia egefe) da di ninima hohonoma: ne, nenege degei dagoi. Bai e da Ba: bilone dunu da gasawane nini banenesili, nini medole legemu o Ba: bilone sogega afugili mugululi masunu, e da amo hanai galebe.”
4 Saboda haka Yohanan ɗan Kareya da dukan shugabannin sojoji da dukan mutane suka yi rashin biyayya ga umarnin Ubangiji da su zauna a ƙasar Yahuda.
Amaiba: le, Youha: ina: ne amola dadi gagui ouligisu dunu amola fi dunu huluane da Hina Gode Ea sia: i (amo da ilia Yuda soge ganodini esaloma: ne) amo hame nabasu.
5 A maimako, Yohanan ɗan Kareya da dukan shugabannin sojoji suka kwashe raguwar Yahuda waɗanda suka dawo su zauna a ƙasar Yahuda daga dukan al’umman inda aka kora su.
Amalalu, Youha: ina: ne amola dadi gagui ouligisu huluane, da dunu huluane Yuda soge ganodini esalu, amola dunu eno musa: fifi asi gala amoga afagogole buhagi, amo huluane Idibidi sogega oule asi.
6 Suka kuma kwashe dukan maza, mata da yara da’ya’yan sarki mata waɗanda Nebuzaradan shugaban matsaran sarki ya bari tare da Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan, da Irmiya annabi da kuma Baruk ɗan Neriya.
Ilia da dunu amola uda amola mano amola hina bagade ea idiwi ilia, dunu huluanedafa Nebiusa: la: ida: ne da Gedalaia ouligima: ne yolesi, na amola Belage amola, ilia huluanedafa Idibidi sogega oule asi.
7 Saboda haka suka shiga Masar cikin rashin biyayya ga Ubangiji suka tafi har can Tafanes.
Ilia da Hina Gode Ea sia: i mae nabawane, Idibidi sogega asili, Daha: banisi moilai bai bagadega doaga: i.
8 A Tafanes maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
Amogawi, Hina Gode da nama amane sia: i,
9 “Yayinda Yahudawa suna kallo, ka ɗauki waɗansu manyan duwatsu tare da kai ka kuma binne su cikin yumɓu a tubalin dakalin ƙofar shiga fadar Fir’auna a Tafanes.
“Dia igi bagade ladili, Isala: ili dunu ba: ma: ne, laga osoboga hamoi ga: i (bricks) logo fa: i amo Felou ea hina bagade diasu midadi gala, amoga uli dogone salima.
10 Sa’an nan ka faɗa musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, zan aika wa bawana Nebukadnezzar sarkin Babilon, zan kuma sa kursiyinsa a kan waɗannan duwatsun da na binne a nan; zai fadada bukkar mulkinsa a bisansu.
Amasea, Isala: ili dunu ilima amane sia: ma, ‘Hina Gode Bagadedafa, Isala: ili fi ilia Gode, da amane sia: sa, Na da Na hawa: hamosu dunu Ba: bilone hina bagade Nebiuga: denese ema misa: ne sia: mu. Na da ea hina bagade fisu amo igi hagudu uli dogoi ganodini gala, amo da: iya gagumu. E da ea hina bagade dedebosu abula diasu amo da: iya gagumu.
11 Zai zo ya yaƙi Masar, ya kawo mutuwa ga waɗanda aka ƙaddara musu mutuwa, zaman bauta ga waɗanda aka ƙaddara musu zaman bauta, da kuma takobi ga waɗanda aka ƙaddara su mutu ta takobi.
E da misini, Idibidi fi ilima doagala: mu. Amola nowa da bogoma: ne ilegei, e da medole legemu. Nowa da udigili hawa: hamoma: ne ilegei, e da afugili oule masunu. Nowa da gobiheiga sone medole legema: ne ilegei, e da gobiheiga medole legemu.
12 Zai sa wuta wa haikalan allolin Masar; zai ƙone haikalansu yă kuma kwashe allolinsu bayi. Kamar yadda makiyayi yakan yafa mayafinsa kewaye da shi, haka zai yafa Masar kewaye da kansa ya kuma tashi a wurin babu abin da ya same shi.
E da Idibidi ogogosu ‘gode’ ilia debolo diasu amo laluga ulagimu. E da ilia debolo ulagili, ilia ‘gode’ gagulaligimu. Sibi ouligisu dunu da ea abula amoga imu fifidili fasisa. Amo defele, Ba: bilone hina bagade da Idibidi soge liligi huluane fadegale, hasalalu masunu.
13 A can cikin haikalin rana a Masar zai rushe al’amudan duwatsu yă kuma ƙone haikalan allolin Masar.’”
E da sema dawa: ma: ne igi duni bugi Hilioubalisi moilai bai bagade Idibidi soge ganodini gala, amo wadela: lesimu, amola Idibidi dunu ilia ogogosu ‘gode’ ilia debolo amo laluga ulagimu.

< Irmiya 43 >