< Irmiya 42 >
1 Sa’an nan dukan shugabannin sojoji, haɗe da Yohanan ɗan Kareya da Yezaniya ɗan Hoshahiya, da dukan mutane daga ƙarami zuwa babba, suka zo wurin
Amalalu, Youha: ina: ne (Galia egefe), A:salia (Housia: ia egefe), dadi gagui ouligisu dunu amola eno dunu bagade amola fonobahadi, da nama misini,
2 Irmiya annabi suka ce masa, “Muna roƙonka ka ji kukanmu ka kuma yi addu’a ga Ubangiji Allahnka saboda dukan wannan raguwar mutane. Gama kamar yadda kake gani yanzu, ko da yake dā muna da yawa, yanzu ɗan kaɗan muka rage.
amane sia: i, “Ninia adole ba: su nabima! Nini fidima: ne, Hina Godema sia: ne gadoma! Nini huluane da mae bogole esaloma: ne, amo fidima: ne Ema sia: ne gadoma! Musa: ninia da bagohame esalu. Be wali di da ba: loba, ninia da bagahame esala.
3 Ka yi addu’a cewa Ubangiji Allahnka zai faɗa mana inda za mu tafi da kuma abin da za mu yi.”
Hina Gode da ninima logo olelema: ne amola ninia hamomu olelema: ne, Ema sia: ne gadoma.”
4 Sai Irmiya ya amsa ya ce, “Na ji ku, tabbatacce zan yi addu’a ga Ubangiji Allahnku yadda kuka roƙa; zan faɗa muku duk abin da Ubangiji ya faɗa ba kuwa zan ɓoye muku kome ba.”
Na da ilima bu adole i, “Defea! Dilia adole ba: i defele, na da ninia Hina Godema sia: ne gadomu. Ea sia: i liligi huluane, na da mae wamolegele, huluane dilima olelemu.”
5 Sa’an nan suka ce wa Irmiya, “Ubangiji ya zama shaida na gaskiya da kuma aminci a kanmu in ba mu yi bisa da duk abin da Ubangiji Allahnka ya aike ka ka faɗa mana ba.
Amalalu, ilia da nama amane sia: i, “Ninia da Hina Gode ba: ma: ne, dafawanedafa ilegesa. Ninia da hamoma: ne sia: i huluane amo Hina Gode da dima sia: mu liligi, amo huluanedafa ilima fa: no bobogemu.
6 Ko ya gamshe mu ko bai gamshe mu ba, za mu yi biyayya da Ubangiji Allahnmu, ga wanda muke aikan ka, saboda ya zama mana da amfani, gama za mu yi biyayya da Ubangiji Allahnmu.”
Ninia da dia nini fidima: ne Hina Godema sia: ne gadoma: ne adole ba: sa. Amo sia: ninia hahawane ba: sea o da: i dioiwane ba: sea, ninia da mae dawa: le, Hina Gode Ea sia: nabawane hamomu. Amasea, ninia da hahawane ba: mu.”
7 Bayan kwana goma sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya.
Eso nabuane aligili, Hina Gode da nama sia: i.
8 Saboda haka ya kira Yohanan ɗan Kareya da dukan shugabannin sojoji waɗanda suke tare da shi da dukan jama’a daga ƙarami zuwa babba.
Amaiba: le, na da Youha: ina: ne amola dadi gagui ouligisu dunu e sigi esalu, amola dunu eno huluane ilima gilisima: ne sia: i.
9 Ya ce musu, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, wanda kuka aike ni gare shi don in gabatar da kukanku, yana cewa,
Na da ilima amane sia: i, “Hina Gode, Isala: ili fi ilia Gode, Ema dilia da na Ema adole ba: musa: asunasi, E da amane sia: i,
10 ‘In kuka zauna a wannan ƙasa, zan gina ku ba zan kuwa rushe ku ba; zan dasa ku ba kuwa zan tumɓuke ku ba, gama ina baƙin ciki a kan masifar da na aukar a kanku.
‘Dilia da amo soge ganodini esaloma: ne hanai galea, Na da dilia fi gaguia gadomu - hame mugulumu. Na da dili bugimu amola hame fadegale fasimu. Na da dilima wadela: su iabeba: le, da: i diosa.
11 Kada ku ji tsoron sarkin Babilon, wanda kuke tsoro a yanzu. Kada ku ji tsoronsa, in ji Ubangiji, gama ina tare da ku zan kuma cece ku daga hannuwansa.
Dilia Ba: bilone hina bagade ema beda: su hou yolesima. Na da dili amola nini esala. Amola ea gasa amoga dili se mae nabima: ne, Na da dili gaga: mu
12 Zan nuna muku jinƙai don yă nuna muku jinƙai ya kuma maido da ku ƙasarku.’
Bai Na da asigi amola gogolema: ne olofosu dawa: Na da hamobeba: le, Ba: bilone hina bagade da dilima asigimu, amola dilia sogedafa amoga buhagima: ne, logo doasimu. Na, Hina Gode, da sia: i dagoi.’
13 “Amma fa, in kuka ce, ‘Ba za mu zauna a wannan ƙasa ba,’ ta haka kuka kuma nuna rashin biyayya ga Ubangiji Allahnku,
Be dilia dunu amo da Yuda soge ganodini esalebe, Hina Gode Ea sia: amola amo soge ganodini bu esalumu amo mae higama. Agoane mae sia: ma, ‘Hame mabu! Ninia da asili, Idibidi sogega masunu. Bai amogawi ninia da gegesu hame ba: mu, amola gegemusa: ha lasu hame nabimu, amola hame ha: mu.’ Dilia da amane sia: sea, amasea Hina Gode Bagadedafa, Isala: ili fi ilia Gode, da amane sia: sa, ‘Dilia da Idibidi sogega esaloma: ne masunu hanai galea,
14 in kuma kuka ce, ‘A’a, za mu tafi mu zauna a Masar, inda ba za mu ga yaƙi ko mu ji ƙarar ƙaho ko mu ji yunwa ba,’
15 to, ku ji maganar Ubangiji, ya raguwar Yahuda. Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘In kun ƙudura ku tafi Masar kuka kuma tafi kun zauna a can,
16 takobin da kuke tsoro zai same ku a can, kuma yunwar da kuke tsoro za tă bi ku zuwa Masar, a can kuwa za ku mutu.
gegesu (amoga dilia da beda: i) amo da dilima doaga: mu amola ha: i bagade (amoga dilia da beda: i) amo dilia ba: mu. Amasea, dilia Idibidi soge ganodini bogogia: mu.
17 Tabbatacce, duk waɗanda suka ƙudura suka tafi Masar su zauna a can za su mutu ta wurin takobi, yunwa da annoba; ba ko ɗayansu zai tsira ko ya kuɓuta wa masifar da zan aukar a kansu.’
Dunu huluane amo da Idibidi sogega masunu hanai gala, amo huluane da gegesu o ha: i bagade o olosu amoga bogogia: i dagoi ba: mu. Dunu afae esalebe da hame ba: mu. Bai Na da ilima wadela: su bagade iasimu.’
18 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Kamar yadda na kwararo fushina da hasalata a kan mazaunan Urushalima, haka kuma zan kwararo fushina a kanku sa’ad da kuka tafi Masar. Za ku zama abin la’ana da abin tsoro, abin ƙyama da abin ba’a; ba za ku ƙara ganin wannan wuri ba.’
Hina Gode, Isala: ili fi ilia Gode, da amane sia: sa, ‘Na da Na ougi bagade amo Yelusaleme fi dunu ilima sogadigi. Amo defele, dilia da Na sia: mae nabawane Idibidi sogega ahoasea, Na da Na ougi bagade dilima sogadigimu. Dilia da wadela: lesi dagoi ba: mu. Dunu eno da dili higamu amola dilia dio amoga gagabusu aligima: ne ilegemu. Dilia da amo soge bu hamedafa ba: mu.’”
19 “Ya ku raguwar Yahuda, Ubangiji ya ce muku, ‘Kada ku je Masar.’ Ku tabbatar da wannan. Na gargaɗe ku yau
Amalalu, na da eno amane sia: i, “Hina Gode da dili Yuda soge ganodini hame mugululi asi esalebe dunu dilima dilia Idibidi sogega mae masa: ne sia: i dagoi. Amaiba: le, na da dilima sisasu iaha.
20 cewa in kun yi kuskure sa’ad da kuka aike ni wurin Ubangiji Allahnku kuka kuma ce, ‘Yi mana addu’a ga Ubangiji Allahnmu; ka faɗa mana duk abin da ya faɗa za mu kuwa aikata.’
Dilia da bogoma: ne giadofasu hamonana. Dilia da nama na da Hina Godema dili fidima: ne sia: ne gadoma: ne sia: i. Amola dilia da Ea sia: i liligi huluane amoma fa: no bobogema: ne dafawane ilegele sia: i.
21 Na faɗa muku yau, amma har yanzu ba ku yi biyayya ga Ubangiji Allahnku cikin dukan abin da ya aiko ni in faɗa muku ba.
Amola wali, na da dilima sia: huluane adoi dagoi. Be dilia sia: huluane amo Hina Gode da na dilima alofele iasima: ne asunasi, amo nabimu higasa.
22 Saboda haka yanzu, ku tabbatar da wannan. Za ku mutu ta wurin takobi, yunwa da annoba a wurin da kuke so ku tafi ku zauna.”
Amaiba: le, amo bu dawa: ma! Dilia da Idibidi sogega esaloma: ne masunu hanai gala. Be amo ganodini dilia da gegesu o ha: i bagade o olo bagade amoga bogogia: i dagoi ba: mu.”