< Irmiya 41 >

1 A wata na goma sha bakwai sai Ishmayel ɗan Netaniya, ɗan Elishama, wanda yake mai jinin sarauta yake kuma ɗaya daga cikin hafsoshin sarki, ya zo tare da mutum goma wurin Gedaliya ɗan Ahikam a Mizfa. Yayinda suke ci tare a can,
O yılın yedinci ayında kral soyundan ve kralın baş görevlilerinden Elişama oğlu Netanya oğlu İsmail, on adamıyla birlikte Mispa'ya, Ahikam oğlu Gedalya'nın yanına gitti. Orada, Mispa'da birlikte yemek yerlerken,
2 sai Ishmayel ɗan Netaniya da mutum goma waɗanda suke tare da shi suka kashe Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan, da takobi, suka kashe wannan da sarkin Babilon ya naɗa a matsayin gwamna a kan ƙasar.
Netanya oğlu İsmail'le yanındaki on adam ayağa kalkıp Babil Kralı'nın ülkeye vali atadığı Şafan oğlu Ahikam oğlu Gedalya'yı kılıçla öldürdüler.
3 Ishmayel ya kuma kashe dukan Yahudawan da suke tare da Gedaliya a Mizfa, haka ma ya yi da sojojin Babiloniyawan da suke can.
İsmail Mispa'da Gedalya'yla birlikte olan bütün Yahudiler'i ve oradaki Kildan askerlerini de öldürdü.
4 Kashegari bayan an kashe Gedaliya, kafin wani ya san abin da ya faru,
Gedalya öldürüldükten bir gün sonra, ölüm haberi duyulmadan önce
5 sai ga mutane tamanin daga Shekem, Shilo da Samariya suka zo da gemunsu a aske, da tufafinsu a kece, da jikunansu a tsage, suka kawo hadayun gari da turare tare da su a gidan Ubangiji.
Şekem'den, Şilo'dan, Samiriye'den sakallarını tıraş etmiş, giysilerini yırtmış, bedenlerinde yaralar açmış seksen adam geldi. RAB'bin Tapınağı'nda sunmak için yanlarında tahıl, günnük getirmişlerdi.
6 Ishmayel ɗan Netaniya ya fito daga Mizfa don yă sadu da su. Sa’ad da ya sadu da su, sai ya ce, “Ku zo wurin Gedaliya ɗan Ahikam.”
Netanya oğlu İsmail Mispa'dan ağlaya ağlaya onları karşılamaya çıktı. Onları görünce, “Ahikam oğlu Gedalya'ya gelin” dedi.
7 Da suka shiga cikin birni, sai Ishmayel ɗan Netaniya da mutanen da suke tare da shi suka karkashe su suka zubar a rijiya.
Kente girince, Netanya oğlu İsmail ve yanındakiler onları öldürüp bir sarnıca attılar.
8 Amma goma daga cikinsu suka ce wa Ishmayel, “Kada ka kashe mu, muna da alkama da sha’ir, mai da kuma zuma, a ɓoye a gona.” Saboda haka ka bar mu kada ka kashe mu tare da sauran.
Ancak onlardan on kişi İsmail'e, “Bizi öldürme!” dediler, “Tarlada saklı buğdayımız, arpamız, zeytinyağımız ve balımız var.” Böylece İsmail vazgeçip onları öbürleriyle birlikte öldürmedi.
9 To, rijiyar da ya zubar da gawawwakin mutanen da ya kashe tare da ta Gedaliya ita ce wadda Sarki Asa ya haƙa a matsayin kāriya saboda Ba’asha sarkin Isra’ila. Ishmayel ɗan Netaniya ya cika ta da gawawwaki.
İsmail'in öldürdüğü adamların bedenlerini atmış olduğu sarnıç büyüktü. Kral Asa, bu sarnıcı İsrail Kralı Baaşa'dan korunmak için kazmıştı. Netanya oğlu İsmail orayı ölülerle doldurdu.
10 Ishmayel ya mai da dukan sauran mutanen da suke Mizfa bayi’ya’yan sarki mata tare da dukan sauran da aka bari a can, waɗanda Nebuzaradan shugaban matsaran sarki ya bari a hannun Gedaliya ɗan Ahikam. Ishmayel ɗan Netaniya ya kwashe su ganima, ya tashi don yă haye zuwa wurin Ammonawa.
İsmail, muhafız birliği komutanı Nebuzaradan'ın Ahikam oğlu Gedalya'nın sorumluluğuna bıraktığı Mispa'daki bütün halkı ve kral kızlarını tutsak aldı. Netanya oğlu İsmail tümünü tutsak alıp Ammonlular'a sığınmak üzere yola çıktı.
11 Sa’ad da Yohanan ɗan Kareya da dukan shugabannin sojojin da suke tare da shi suka ji dukan laifofin da Ishmayel ɗan Netaniya ya aikata,
Kareah oğlu Yohanan ve yanındaki ordu komutanları, Netanya oğlu İsmail'in işlediği cinayetleri duyunca,
12 sai suka kwashe dukan mutanensu suka tafi don su yaƙi Ishmayel ɗan Netaniya. Suka iske shi kusa da babban tafki a Gibeyon.
bütün adamlarını alıp Netanya oğlu İsmail'le savaşmaya gittiler. Givon'daki büyük havuzun yakınında ona yetiştiler.
13 Sa’ad da dukan mutanen da suke tare da Ishmayel suka ga Yohanan ɗan Kareya da shugabannin sojojin da suke tare da shi, sai suka yi farin ciki.
İsmail'in yanındaki adamlar, Kareah oğlu Yohanan ve yanındaki ordu komutanlarını görünce sevindiler.
14 Dukan mutanen da Ishmayel ya kame a Mizfa suka juya, suka tafi wurin Yohanan ɗan Kareya.
İsmail'in Mispa'dan tutsak olarak götürdüğü herkes geri dönüp Kareah oğlu Yohanan'a katıldı.
15 Amma Ishmayel ɗan Netaniya da mutanensa takwas suka tsere daga Yohanan suka gudu zuwa wurin Ammonawa.
Netanya oğlu İsmail ve sekiz adamıysa Yohanan'dan kaçıp Ammonlular'a sığındılar.
16 Sai Yohanan ɗan Kareya da dukan shugabannin sojojin da suke tare da shi suka bi da dukan waɗanda suka tsira daga Mizfa waɗanda ya karɓe daga Ishmayel ɗan Netaniya bayan ya kashe Gedaliya ɗan Ahikam, wato, sojoji, mata, yara da fadawan da ya kawo daga Gibeyon
Kareah oğlu Yohanan'la yanındaki ordu komutanları sağ kalanların hepsini –Ahikam oğlu Gedalya'yı öldüren Netanya oğlu İsmail'den kurtarıp Givon'dan geri getirdiği yiğit askerleri, kadınları, çocukları, saray görevlilerini– Mispa'dan alıp götürdüler.
17 Sai suka ci gaba, suka dakata a Gerut Kimham kusa da Betlehem a kan hanyarsu zuwa Masar
Kildaniler'den kaçmak için Mısır'a doğru yola çıktılar. Beytlehem yakınında, Gerut-Kimham'da durdular. Kildaniler'den korkuyorlardı. Çünkü Netanya oğlu İsmail, Babil Kralı'nın ülkeye vali atadığı Ahikam oğlu Gedalya'yı öldürmüştü.
18 don su kuɓuce wa Babiloniyawa. Sun ji tsoronsu domin Ishmayel ɗan Netaniya ya kashe Gedaliya ɗan Ahikam, wanda sarkin Babilon ya naɗa gwamna a kan ƙasar.

< Irmiya 41 >