< Irmiya 41 >

1 A wata na goma sha bakwai sai Ishmayel ɗan Netaniya, ɗan Elishama, wanda yake mai jinin sarauta yake kuma ɗaya daga cikin hafsoshin sarki, ya zo tare da mutum goma wurin Gedaliya ɗan Ahikam a Mizfa. Yayinda suke ci tare a can,
Ngenyanga yesikhombisa u-Ishumayeli indodana kaNethaniya, indodana ka-Elishama, owayeyinzalo yesikhosini, njalo owayengomunye wezikhulu zenkosi, waya kuGedaliya indodana ka-Ahikhami eMizipha
2 sai Ishmayel ɗan Netaniya da mutum goma waɗanda suke tare da shi suka kashe Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan, da takobi, suka kashe wannan da sarkin Babilon ya naɗa a matsayin gwamna a kan ƙasar.
lamadodana kaNethaniya lamadoda alitshumi ayelaye basukuma bamgwaza ngenkemba uGedaliya indodana ka-Ahikhami, indodana kaShafani, bambulala lowo owayebekwe yinkosi yaseBhabhiloni ukuba ngumbusi welizwe.
3 Ishmayel ya kuma kashe dukan Yahudawan da suke tare da Gedaliya a Mizfa, haka ma ya yi da sojojin Babiloniyawan da suke can.
U-Ishumayeli wabulala lamaJuda wonke ayeloGedaliya eMizipha kanye lamabutho amaKhaladiya ayelapho.
4 Kashegari bayan an kashe Gedaliya, kafin wani ya san abin da ya faru,
Ngosuku olwalandela ukubulawa kukaGedaliya, kungakabi lamuntu owayesesazi ngakho,
5 sai ga mutane tamanin daga Shekem, Shilo da Samariya suka zo da gemunsu a aske, da tufafinsu a kece, da jikunansu a tsage, suka kawo hadayun gari da turare tare da su a gidan Ubangiji.
kwafika amadoda angamatshumi ayisificaminwembili evela eShekhemu, leShilo leSamariya ayephuce indevu zawo izigqoko zawo zidabukile njalo ezisike imizimba, elethe iminikelo yamabele lempepha endlini kaThixo.
6 Ishmayel ɗan Netaniya ya fito daga Mizfa don yă sadu da su. Sa’ad da ya sadu da su, sai ya ce, “Ku zo wurin Gedaliya ɗan Ahikam.”
U-Ishumayeli indodana kaNethaniya wasuka eMizipha ukuyawahlangabeza; wahamba ekhala. Ekuhlanganeni kwakhe labo wathi, “Wozani kuGedaliya indodana ka-Ahikhami.”
7 Da suka shiga cikin birni, sai Ishmayel ɗan Netaniya da mutanen da suke tare da shi suka karkashe su suka zubar a rijiya.
Kwathi sebengene phakathi kwedolobho u-Ishumayeli indodana kaNethaniya kanye lamadoda ayelaye, bawabulala bawaphosela emgodini.
8 Amma goma daga cikinsu suka ce wa Ishmayel, “Kada ka kashe mu, muna da alkama da sha’ir, mai da kuma zuma, a ɓoye a gona.” Saboda haka ka bar mu kada ka kashe mu tare da sauran.
Kodwa alitshumi awo athi ku-Ishumayeli, “Ungasibulali! Silengqoloyi lebhali, lamafutha loluju, esikufihle egangeni.” Ngakho wawayekela kaze awabulala lamanye.
9 To, rijiyar da ya zubar da gawawwakin mutanen da ya kashe tare da ta Gedaliya ita ce wadda Sarki Asa ya haƙa a matsayin kāriya saboda Ba’asha sarkin Isra’ila. Ishmayel ɗan Netaniya ya cika ta da gawawwaki.
Umgodi ayephosele kuwo zonke izidumbu zamadoda ayewabulele kanye loGedaliya ngowawenziwe yinkosi u-Asa kuyingxenye yokuzivikela kwakhe kuBhasha inkosi yako-Israyeli. U-Ishumayeli indodana kaNethaniya wawugcwalisa ngezidumbu.
10 Ishmayel ya mai da dukan sauran mutanen da suke Mizfa bayi’ya’yan sarki mata tare da dukan sauran da aka bari a can, waɗanda Nebuzaradan shugaban matsaran sarki ya bari a hannun Gedaliya ɗan Ahikam. Ishmayel ɗan Netaniya ya kwashe su ganima, ya tashi don yă haye zuwa wurin Ammonawa.
U-Ishumayeli wabenza baba yizigqili bonke abantu ababeseMizipha kubalisa amadodakazi enkosi kanye labanye bonke ababetshiywe khona nguNebhuzaradani umlawuli wabalindi besikhosini, owayebeke uGedaliya indodana ka-Ahikhami ukuba ngumbusi wabo. U-Ishumayeli indodana kaNethaniya wabathumba, wasuka ukuba achaphele kuma-Amoni.
11 Sa’ad da Yohanan ɗan Kareya da dukan shugabannin sojojin da suke tare da shi suka ji dukan laifofin da Ishmayel ɗan Netaniya ya aikata,
Kwathi uJohanani indodana kaKhareya kanye lezikhulu zonke zebutho ezazilaye sebezwe konke okubi okwakwenziwe ngu-Ishumayeli indodana kaNethaniya,
12 sai suka kwashe dukan mutanensu suka tafi don su yaƙi Ishmayel ɗan Netaniya. Suka iske shi kusa da babban tafki a Gibeyon.
bathatha bonke abantu babo bayakulwa lo-Ishumayeli indodana kaNethaniya. Bamfica phansi kwechibi elikhulu eGibhiyoni.
13 Sa’ad da dukan mutanen da suke tare da Ishmayel suka ga Yohanan ɗan Kareya da shugabannin sojojin da suke tare da shi, sai suka yi farin ciki.
Kwathi abantu bonke ababelo-Ishumayeli bebona uJohanani indodana kaKhareya lezikhulu zebutho ezazilaye, bathaba.
14 Dukan mutanen da Ishmayel ya kame a Mizfa suka juya, suka tafi wurin Yohanan ɗan Kareya.
Bonke abantu u-Ishumayeli ayebathumbe eMizipha baphenduka baya kuJohanani indodana kaKhareya.
15 Amma Ishmayel ɗan Netaniya da mutanensa takwas suka tsere daga Yohanan suka gudu zuwa wurin Ammonawa.
Kodwa u-Ishumayeli indodana kaNethaniya labantu bakhe abayisificaminwembili baphunyuka kuJohanani babalekela kuma-Amoni.
16 Sai Yohanan ɗan Kareya da dukan shugabannin sojojin da suke tare da shi suka bi da dukan waɗanda suka tsira daga Mizfa waɗanda ya karɓe daga Ishmayel ɗan Netaniya bayan ya kashe Gedaliya ɗan Ahikam, wato, sojoji, mata, yara da fadawan da ya kawo daga Gibeyon
Emva kwalokho uJohanani indodana kaKhareya, lezikhulu zonke zebutho ezazilaye, wathatha bonke abasilayo ababevele eMizipha ayebahlenge ku-Ishumayeli indodana kaNethaniya emva kokubulala kwakhe uGedaliya indodana ka-Ahikhami. Kwakungamabutho, labesifazane, labantwana kanye lezikhulu zasemthethwandaba ayezithethe eGibhiyoni.
17 Sai suka ci gaba, suka dakata a Gerut Kimham kusa da Betlehem a kan hanyarsu zuwa Masar
Baqhubeka bahamba, bayakuma eGeruthi Khimihami eduze leBhethilehema, besiya eGibhithe
18 don su kuɓuce wa Babiloniyawa. Sun ji tsoronsu domin Ishmayel ɗan Netaniya ya kashe Gedaliya ɗan Ahikam, wanda sarkin Babilon ya naɗa gwamna a kan ƙasar.
ukuba babalekele amaKhaladiya. Babewesaba ngoba u-Ishumayeli indodana kaNethaniya wayebulele uGedaliya indodana ka-Ahikhami owayebekwe yinkosi yaseBhabhiloni ukuba abe ngumbusi welizwe.

< Irmiya 41 >