< Irmiya 41 >

1 A wata na goma sha bakwai sai Ishmayel ɗan Netaniya, ɗan Elishama, wanda yake mai jinin sarauta yake kuma ɗaya daga cikin hafsoshin sarki, ya zo tare da mutum goma wurin Gedaliya ɗan Ahikam a Mizfa. Yayinda suke ci tare a can,
Parole du Seigneur qui vint à Jérémie quand Nabuchodonosor, roi de Babylone, et toute son armée et toute la terre qu'il gouvernait, combattirent contre Jérusalem et contre toutes les villes de Juda, disant:
2 sai Ishmayel ɗan Netaniya da mutum goma waɗanda suke tare da shi suka kashe Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan, da takobi, suka kashe wannan da sarkin Babilon ya naɗa a matsayin gwamna a kan ƙasar.
Voici ce que dit le Seigneur: Va trouver Sédécias, roi de Juda, et dis-lui: Ainsi parle le Seigneur: Cette ville sera livrée au roi de Babylone, et il la prendra, et il la brûlera par le feu.
3 Ishmayel ya kuma kashe dukan Yahudawan da suke tare da Gedaliya a Mizfa, haka ma ya yi da sojojin Babiloniyawan da suke can.
Et tu n'échapperas pas de ses mains; mais tu seras pris, tu seras livré entre ses mains, et tes yeux verront ses yeux, et tu iras à Babylone,
4 Kashegari bayan an kashe Gedaliya, kafin wani ya san abin da ya faru,
Cependant, écoute la parole du Seigneur, Sédécias, roi de Juda; voici ce que dit le Seigneur:
5 sai ga mutane tamanin daga Shekem, Shilo da Samariya suka zo da gemunsu a aske, da tufafinsu a kece, da jikunansu a tsage, suka kawo hadayun gari da turare tare da su a gidan Ubangiji.
Tu mourras en paix; et, comme on a pleuré tes pères qui ont régné avant toi, on te pleurera aussi, disant: Hélas! Seigneur! et à ta mort on se frappera la poitrine à cause de toi; car telle est la sentence que j'ai prononcée, dit le Seigneur.
6 Ishmayel ɗan Netaniya ya fito daga Mizfa don yă sadu da su. Sa’ad da ya sadu da su, sai ya ce, “Ku zo wurin Gedaliya ɗan Ahikam.”
Ainsi Jérémie dit toutes ces paroles au roi Sédécias en Jérusalem.
7 Da suka shiga cikin birni, sai Ishmayel ɗan Netaniya da mutanen da suke tare da shi suka karkashe su suka zubar a rijiya.
Et l'armée du roi de Babylone combattait contre Jérusalem et contre les villes de Juda Lachis et Azica; car parmi les villes fortes de Juda celles-là n'étaient pas encore prises.
8 Amma goma daga cikinsu suka ce wa Ishmayel, “Kada ka kashe mu, muna da alkama da sha’ir, mai da kuma zuma, a ɓoye a gona.” Saboda haka ka bar mu kada ka kashe mu tare da sauran.
Voici la parole du Seigneur qui vint à Jérémie après que le roi Sédécias eut fait alliance avec le peuple pour publier la remise;
9 To, rijiyar da ya zubar da gawawwakin mutanen da ya kashe tare da ta Gedaliya ita ce wadda Sarki Asa ya haƙa a matsayin kāriya saboda Ba’asha sarkin Isra’ila. Ishmayel ɗan Netaniya ya cika ta da gawawwaki.
Afin que chacun affranchît son serviteur et sa servante, que l'Hébreu des deux sexes fût libre, et qu'il n'y eût plus de servitude en Juda.
10 Ishmayel ya mai da dukan sauran mutanen da suke Mizfa bayi’ya’yan sarki mata tare da dukan sauran da aka bari a can, waɗanda Nebuzaradan shugaban matsaran sarki ya bari a hannun Gedaliya ɗan Ahikam. Ishmayel ɗan Netaniya ya kwashe su ganima, ya tashi don yă haye zuwa wurin Ammonawa.
Et tous les grands changèrent d'avis, et tout le peuple qui était entré dans l'alliance, pour que chacun affranchît son serviteur et sa servante, et ils affranchirent
11 Sa’ad da Yohanan ɗan Kareya da dukan shugabannin sojojin da suke tare da shi suka ji dukan laifofin da Ishmayel ɗan Netaniya ya aikata,
Leurs serviteurs et leurs servantes.
12 sai suka kwashe dukan mutanensu suka tafi don su yaƙi Ishmayel ɗan Netaniya. Suka iske shi kusa da babban tafki a Gibeyon.
Et la parole du Seigneur vint à Jérémie, disant:
13 Sa’ad da dukan mutanen da suke tare da Ishmayel suka ga Yohanan ɗan Kareya da shugabannin sojojin da suke tare da shi, sai suka yi farin ciki.
Ainsi parle le Seigneur: J'ai fait alliance avec vos pères le jour où je les ai ramenés d'Égypte, de la maison de servitude, disant:
14 Dukan mutanen da Ishmayel ya kame a Mizfa suka juya, suka tafi wurin Yohanan ɗan Kareya.
Lorsque six années seront révolues, tu affranchiras ton frère hébreu qui t'aura été vendu, et qui aura travaillé six ans pour toi; alors tu le renverras libre. Et ils ne m'ont pas écouté, et ils n'ont point prêté l'oreille à mes commandements.
15 Amma Ishmayel ɗan Netaniya da mutanensa takwas suka tsere daga Yohanan suka gudu zuwa wurin Ammonawa.
Et aujourd'hui ils se sont convertis, voulant faire ce qui est juste à mes yeux, pour que chacun proclamât la libération de son prochain; et ils ont fait alliance devant moi dans le temple où mon nom est invoqué.
16 Sai Yohanan ɗan Kareya da dukan shugabannin sojojin da suke tare da shi suka bi da dukan waɗanda suka tsira daga Mizfa waɗanda ya karɓe daga Ishmayel ɗan Netaniya bayan ya kashe Gedaliya ɗan Ahikam, wato, sojoji, mata, yara da fadawan da ya kawo daga Gibeyon
Puis vous avez changé d'avis et vous avez profané mon nom en promettant que chacun affranchirait son serviteur et sa servante; et vous ne les avez point renvoyés libres, maîtres d'eux-mêmes; vous les avez gardés, serviteurs et servantes.
17 Sai suka ci gaba, suka dakata a Gerut Kimham kusa da Betlehem a kan hanyarsu zuwa Masar
A cause de cela, voici ce que dit le Seigneur: Vous ne m'avez point écouté pour proclamer la libération de vos frères. Et moi, voilà que je proclame votre expulsion par le glaive, par la peste et par la famine; je vous disperserai dans tous les royaumes de la terre.
18 don su kuɓuce wa Babiloniyawa. Sun ji tsoronsu domin Ishmayel ɗan Netaniya ya kashe Gedaliya ɗan Ahikam, wanda sarkin Babilon ya naɗa gwamna a kan ƙasar.
Et je livrerai les hommes qui ont rompu mon alliance, qui n'ont point maintenu l'alliance faite devant moi et confirmée par le veau qu'ils avaient préparé pour le sacrifice;
Ainsi que les princes de Juda, et les grands, et les prêtres, et le peuple.
Et je les livrerai à leurs ennemis; et leurs cadavres seront en pâture aux oiseaux du ciel et aux bêtes des champs.
Et je livrerai aux mains de leurs ennemis Sédécias, roi de Judée, et ses princes; car l'armée du roi de Babylone ramènera ceux qui s'étaient quelque temps éloignés d'eux.
Voilà ce que j'ordonne, dit le Seigneur: Je les ramènerai sur cette terre, et ils combattront contre elle, et ils la prendront, et ils la brûleront par le feu; et je ferai des villes de Juda un désert où il n'y aura point d'habitants.

< Irmiya 41 >