< Irmiya 40 >
1 Sai magana ta zo wa Irmiya daga Ubangiji bayan Nebuzaradan shugaban matsaran sarki ya sake shi a Rama. Ya sami Irmiya a daure da sarƙoƙi a cikin sauran kamammu daga Urushalima da kuma Yahuda waɗanda ake kaiwa zaman bauta a Babilon.
Dette er det ord som kom til Jeremias fra Herren efterat Nebusaradan, høvdingen over livvakten, hadde løslatt ham fra Rama, da han hentet ham mens han var bundet med lenker midt iblandt alle de fanger fra Jerusalem og Juda som blev bortført til Babel.
2 Sa’ad da shugaban matsaran ya sami Irmiya sai ya ce masa, “Ubangiji Allahnka ya sa wannan masifa saboda wannan wuri.
Høvdingen over livvakten hentet Jeremias og sa til ham: Herren din Gud har forkynt denne ulykke mot dette sted.
3 Yanzu kuma Ubangiji ya cika shi; ya yi kamar yadda ya faɗa. Dukan wannan ya faru domin kun yi zunubi ga Ubangiji ba ku kuwa yi masa biyayya ba.
Og Herren lot det komme og gjorde som han hadde talt; for I hadde syndet mot Herren og ikke hørt på hans røst, og så hendte dette eder.
4 Amma yau ina’yantar da kai daga sarƙoƙin da suke a hannuwanka. Zo mu tafi Babilon, in kana so, zan kuwa lura da kai; amma in ba ka so, kada ka zo. Ga shi, dukan ƙasar tana a gabanka; ka tafi duk inda ka so.”
Og se, nu har jeg idag løst dig av lenkene om din hånd. Er det godt i dine øine å komme med mig til Babel, så kom, og jeg vil la mitt øie våke over dig. Men er det ikke godt i dine øine å komme med mig til Babel, så la det være! Se, hele landet ligger for dig; hvor det er godt og rett i dine øine å gå, dit kan du gå.
5 Amma, kafin Irmiya yă juya yă tafi, Nebuzaradan ya ƙara da cewa, “Ka koma wurin Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan, wanda sarkin Babilon ya naɗa a kan garuruwan Yahuda, ka zauna da shi a cikin mutane, ko kuwa ka tafi duk inda ka ga dama.” Sa’an nan shugaban ya ba shi abinci da kuma kyauta sai ya bar shi ya tafi.
Og da han ennu ikke vendte sig til nogen kant, sa han: Så vend tilbake til Gedalja, sønn av Akikam, Safans sønn, som Babels konge har satt over Judas byer, og bli hos ham midt iblandt folket, eller gå hvor som helst det er rett i dine øine å gå! Og høvdingen over livvakten gav ham mat og gaver og lot ham fare.
6 Saboda haka Irmiya ya tafi wurin Gedaliya ɗan Ahikam, a Mizfa ya zauna tare da shi a cikin mutanen da aka bari a ƙasar.
Og Jeremias kom til Gedalja, Akikams sønn, i Mispa, og han blev hos ham midt iblandt folket, blandt dem som var blitt tilbake i landet.
7 Sa’ad da dukan shugabannin hafsoshin tare da mutanen da suke a karkara suka ji cewa sarkin Babilon ya naɗa Gedaliya ɗan Ahikam gwamna a kan ƙasar ya kuma sa shi ya lura da maza, mata da’ya’yan da suke mafi talauci a ƙasar da waɗanda ba a kwashe zuwa zaman bauta a Babilon ba,
Og da alle hærførerne, som var ute på landsbygden, de og deres menn, hørte at Babels konge hadde satt Gedalja, Akikams sønn, til å styre landet, og at han hadde overgitt til hans opsyn menn og kvinner og små barn og dem av almuen i landet som ikke var blitt bortført til Babel,
8 sai suka zo wurin Gedaliya a Mizfa, Ishmayel ɗan Netaniya, Yohanan da Yonatan’ya’yan Kareya, da Serahiya ɗan Tanhumet maza,’ya’yan Efai maza, mutumin Netofa, da Yezaniya ɗan mutumin Ma’aka da mutanensu.
så kom de til Gedalja i Mispa, både Ismael, Netanjas sønn, og Johanan og Tonatan, Kareahs sønner, og Seraja, Tanhumets sønn, og sønnene til Ofai fra Netofa og Jesanja, ma'akatittens sønn, de og deres menn.
9 Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan, ya yi rantsuwa don yă tabbatar musu da mutanensu. Ya ce, “Kada ku ji tsoron bauta wa Babiloniyawa. Ku zauna a ƙasar ku bauta wa sarkin Babilon, zai kuma yi muku amfani.
Og Gedalja, sønn av Akikam, Safans sønn, svor dem og deres menn en ed og sa: Frykt ikke for å tjene kaldeerne! Bli i landet og tjen Babels konge! Så skal det gå eder vel.
10 Ni kaina zan zauna a Mizfa in zama wakilinku a gaban Babiloniyawa waɗanda za su zo wurinmu, amma ku girbe ruwan inabi,’ya’yan itatuwa na kaka, da mai, ku zuba su a tulunan ajiyarku, ku kuma zauna a garuruwan da kuka ci.”
Se, jeg blir boende i Mispa for å ta imot de kaldeere som kommer til oss, men I skal samle vin og frukt og olje og legge det i eders kar, og I skal bli i eders byer, som I har tatt til eie.
11 Sa’ad da dukan Yahudawan da suke a Mowab, Ammon, Edom da sauran ƙasashe suka ji cewa sarkin Babilon ya bar raguwa a Yahuda ya kuma naɗa Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan gwamna a kansu,
Også alle de jøder som var i Moab og iblandt Ammons barn og i Edom, og de som var i alle andre land, hørte at Babels konge hadde latt en rest av folket bli tilbake i Juda, og at han hadde satt Gedalja, sønn av Akikam, Safans sønn, over dem.
12 sai suka dawo ƙasar Yahuda, wurin Gedaliya a Mizfa, daga dukan ƙasashen da suke a warwatse. Suka girbe ruwan inabi a yalwace da’ya’yan itatuwan kaka.
Og alle disse jøder vendte tilbake fra alle de steder som de var drevet bort til, og kom til Juda land, til Gedalja i Mispa, og de samlet vin og frukt i stor mengde.
13 Yohanan ɗan Kareya da dukan manyan sojoji da suke a karkara suka zo wurin Gedaliya a Mizfa
Men Johanan, Kareahs sønn, og alle hærførerne, som var ute på landsbygden, kom til Gedalja i Mispa,
14 suka ce masa, “Ba ka san cewa Ba’alis sarkin Ammonawa ya aiki Ishmayel ɗan Netaniya ya ɗauke ranka ba?” Amma Gedaliya ɗan Ahikam bai gaskata su ba.
og de sa til ham: Vet du at Ba'alis, Ammons barns konge, har sendt Ismael, Netanjas sønn, for å slå dig ihjel? Men Gedalja, Akikams sønn, trodde dem ikke.
15 Sai Yohanan ɗan Kareya ya yi wa Gedaliya a Mizfa magana a asirce ya ce, “Bari in tafi in kashe Ishmayel ɗan Netaniya, ba kuwa wanda zai sani. Me zai sa ya ɗauke ranka ya watsar da dukan Yahudawan da suka taru kewaye da kai har waɗanda suka ragu na Yahuda su hallaka?”
Og Johanan, Kareahs sønn, sa i lønndom til Gedalja i Mispa: La mig gå avsted og slå Ismael, Netanjas sønn, ihjel, uten at nogen får vite det! Hvorfor skal han slå dig ihjel, og hele Juda, som har samlet sig om dig, bli spredt, og den rest som er blitt tilbake av Juda, gå til grunne?
16 Amma Gedaliya ɗan Ahikam ya ce wa Yohanan ɗan Kareya, “Kada ka yi irin wannan abu! Abin da kake faɗa game da Ishmayel ba gaskiya ba ne.”
Men Gedalja, Akikams sønn, sa til Johanan, Kareahs sønn: Gjør ikke det; for det er løgn det du sier om Ismael.