< Irmiya 39 >
1 A shekara ta tara ta Zedekiya sarkin Yahuda, a wata na goma, Nebukadnezzar sarkin Babilon ya fita yaƙi da Urushalima da dukan sojojinsa ya kuma yi mata ƙawanya.
E higa mar ochiko mar Zedekia ruodh Juda, e dwe mar apar, Nebukadneza ruodh Babulon nodhi gi jolweny mage duto momonjo Jerusalem kendo ne gigoyone agengʼa.
2 A rana ta tara ga watan huɗu a shekara ta goma sha ɗaya ta mulkin Zedekiya, sai aka huda katanga.
To odiechiengʼ mar ochiko e dwe mar angʼwen e higa mar apar gachiel mar loch Zedekia, ohinga mar dala maduongʼno nomuki.
3 Sa’an nan dukan fadawan sarkin Babilon suka shiga suka zazzauna a Ƙofar Tsakiya. Wato, Nergal-Sharezer na Samgar-Nebo, Sarsekim wani babban hafsa, Nergal-Sharezer bafade mai girma da dukan sauran fadawan sarkin Babilon.
Eka jotelo duto mag ruodh Babulon nobiro kendo obet e Dhorangach Madiere: Negal-Shareza ma ja-Samgar, Nebo-Sasekim jatelo maduongʼ, Negal-Shareza jatelo mamalo maduongʼ kod jotelo mamoko duto mag ruodh Babulon.
4 Sa’ad da Zedekiya sarkin Yahuda da dukan sojoji suka gan su, sai suka gudu; suka bar birnin da dare ta hanyar lambun sarki, ta ƙofar da take tsakanin katanga biyu, suka nufi waje Araba.
Ka Zedekia ruodh Juda kod jolweny duto nonenogi, negiringo giwuok e dala maduongʼno gotieno ka gikalo e rangach man e kind ohinga ariyo man but puoth ruoth, kendo ka gichomo Araba.
5 Amma sojojin Babiloniyawa suka bi su, suka ci wa Zedekiya a filayen Yeriko. Suka kama shi suka kai shi wurin Nebukadnezzar a Ribla a ƙasar Hamat, inda aka yanke masa hukunci.
To jolwenj Babulon nolawogi kendo ojuko Zedekia e pewe mag Jeriko. Negimake mi gitere Ribla e piny Hamath ir Nebukadneza ruodh Babulon, kama nongʼadone bura.
6 A can Ribla sarkin Babilon ya kashe’ya’yan Zedekiya a idanunsa aka kuma kashe dukan manyan mutanen Yahuda.
E Ribla ruodh Babulon nonego yawuot Zedekia koneno bende nonego jo-Juda duto ma joka ruoth.
7 Sa’an nan ya ƙwaƙule idanun Zedekiya ya kuma buga masa ƙuƙumi, ya kai shi Babilon.
Eka nogolo wenge Zedekia oko kendo notweye gi rateke mag mula mondo notere Babulon.
8 Sai Babiloniyawa suka cinna wa fadar da kuma gidajen mutane wuta suka farfasa katangar Urushalima.
Jo-Babulon nowangʼo kar dak ruoth kod ute ji kendo negimuko ohinga mag Jerusalem.
9 Nebuzaradan shugaban matsaran sarki ya kwashi mutanen da suka rage a birnin zuwa zaman bauta a Babilon, tare da waɗanda suka riga suka tafi wurinsa, da kuma sauran mutanen.
Nebuzaradan ma jatend lweny mar piny nomako joma nodongʼ e dala maduongʼ moterogi e twech Babulon, kanyakla gi jogo mane osedhi ire, kod joma moko.
10 Amma Nebuzaradan shugaban matsaran ya bar waɗansu matalauta a ƙasar Yahuda, su da ba su da kome; a lokacin kuwa ya ba su gonakin inabi da kuma filaye.
To Nebuzaradan ma jatend lweny noweyo e piny Juda joma odhier, mane onge gi gimoro; kendo e ndalogo nomiyogi puothe mzabibu kod puothe mamoko.
11 To, fa, Nebukadnezzar sarkin Babilon ya ba da wannan umarnai game da Irmiya ta wurin Nebuzaradan shugaban matsaran sarki cewa,
Koro Nebukadneza ruodh Babulon nosechiwo chike kuom Jeremia kokalo kuom Nebuzaradan ma jatend lweny mar piny kowacho ni:
12 “Ka ɗauke shi ka lura da shi da kyau, kada ka yi masa wani mugun abu, amma ka yi masa dukan abin da yake so.”
“Kawe kendo irite; kik ihinye to timne gimoro amora mokwayo.”
13 Saboda haka Nebuzaradan shugaban matsara, Nebushazban babban hafsa, Nergal-Sharezer bafade mai girma da sauran hafsoshin sarkin Babilon
Omiyo Nebuzaradan ma jatend lweny, Nebushazban ma jatelo maduongʼ, Negal-Shareza ma jatelo mamalo kod jotelo duto mag ruodh Babulon
14 suka aika aka kawo Irmiya daga filin matsar. Suka miƙa shi ga Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan, don yă kai shi gidansa. Saboda haka ya zauna a can a cikin mutanensa.
nooro wach mondo ogol Jeremia oa e laru mar jarito. Ne gitere ir Gedalia wuod Ahikam, ma wuod Shafan, mondo odwoke dalane. Omiyo nodongʼ e dier jogi owuon.
15 Yayinda aka kulle Irmiya a sansanin matsara, maganar Ubangiji ta zo masa cewa,
Sa mane Jeremia nokan e laru mar jolweny, wach Jehova Nyasaye nobirone niya:
16 “Tafi ka faɗa wa Ebed-Melek mutumin Kush, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ina gab da cika maganata a kan wannan birni ta wurin masifa, ba wadata ba. A lokacin za tă cika a idanunka.
“Dhiyo kendo inyis Ebed-Melek ja-Kush, ‘Ma e gima Jehova Nyasaye Maratego, ma Nyasach Israel, wacho: Achiegni timo gik mane awacho ni natim ne dala maduongʼni, ka akelo ne masiche to ok kwe. E kindeno notimgi ka ineno.
17 Amma zan kuɓutar da kai a wannan rana, in ji Ubangiji; ba zan ba da kai ga waɗanda kake tsoronsu ba.
Jehova Nyasaye wacho ni enoresi odiechiengʼno, ok nochiwi ne jogo miluoro.
18 Zan cece ka; ba za ka mutu ta wurin takobi ba amma za ka tsira da ranka, domin ka dogara gare ni, in ji Ubangiji.’”
Enoresi; ok nonegi gi ligangla to initony gi ngimani, nikech igeno kuoma,’” Jehova Nyasaye owacho.