< Irmiya 39 >
1 A shekara ta tara ta Zedekiya sarkin Yahuda, a wata na goma, Nebukadnezzar sarkin Babilon ya fita yaƙi da Urushalima da dukan sojojinsa ya kuma yi mata ƙawanya.
Oubi nabuane gala, Yuda hina bagade Sedegaia ea ouligisu ode sesegeyale amoga, Ba: bilone hina bagade Nebiuga: denese amola ea dadi gagui wa: i huluane da misini, Yelusaleme amoma doagala: i.
2 A rana ta tara ga watan huɗu a shekara ta goma sha ɗaya ta mulkin Zedekiya, sai aka huda katanga.
Eso sesegeyale, oubi biyadu amola hina bagade Sedegaia ea ouligibi ode gidayale amoga, Ba: bilone dunu ilia da Yelusaleme ea gagoi dobea amo fili mugului.
3 Sa’an nan dukan fadawan sarkin Babilon suka shiga suka zazzauna a Ƙofar Tsakiya. Wato, Nergal-Sharezer na Samgar-Nebo, Sarsekim wani babban hafsa, Nergal-Sharezer bafade mai girma da dukan sauran fadawan sarkin Babilon.
(Ilia da Yelusaleme amoma hasalasili, Ba: bilone hina bagade ea eagene ouligisu dunu bagade da sogebi Dogoa Logo Ga: su amoga misini lelu. Mogili ilia dio da Naiga: le Sialisa, Sa: maga Nibou, Sasigimi amola Naiga: le Sialisa eno.)
4 Sa’ad da Zedekiya sarkin Yahuda da dukan sojoji suka gan su, sai suka gudu; suka bar birnin da dare ta hanyar lambun sarki, ta ƙofar da take tsakanin katanga biyu, suka nufi waje Araba.
Hina bagade Sedegaia amola ea dadi gagui dunu huluane da ilima doaga: mu hou ba: beba: le, ilia da gasia moilai bai bagadega hobeale masunu dawa: i. Ilia da hina bagade ea ifabi amoga asili, amola logo holei amo da dobea aduna ea disisu diala, amoga asili, Yodane Fago amoga doaga: musa: hobea: i.
5 Amma sojojin Babiloniyawa suka bi su, suka ci wa Zedekiya a filayen Yeriko. Suka kama shi suka kai shi wurin Nebukadnezzar a Ribla a ƙasar Hamat, inda aka yanke masa hukunci.
Be Ba: bilone dadi gagui wa: i da ilima fa: no bobogele, ilia da umi soge Yeligou moilai bai bagade gadenene amoga Sedegaia gagulaligili, hina bagade Nebiuga: denesema afugili asi. Nebiuga: denese da Libala moilai bai bagade Ha: ima: de soge amo ganodini esalebe ba: i. Amogawi, e da Sedegaia ema fofada: nanu, ema se ima: ne sia: i.
6 A can Ribla sarkin Babilon ya kashe’ya’yan Zedekiya a idanunsa aka kuma kashe dukan manyan mutanen Yahuda.
E da Libala moilai bai bagadega Sedegaia ba: ma: ne, egefe huluane medole lelegei. Amola e da Yuda eagene ouligisu dunu huluane medole lelegei.
7 Sa’an nan ya ƙwaƙule idanun Zedekiya ya kuma buga masa ƙuƙumi, ya kai shi Babilon.
Amalalu, ea sia: beba: le, ilia da Sedegaia ea si aduna duga: le fasili, e sia: inega la: gili, Ba: bilone sogega afugili asi.
8 Sai Babiloniyawa suka cinna wa fadar da kuma gidajen mutane wuta suka farfasa katangar Urushalima.
Amola Ba: bilone dunu da Yelusaleme hina bagade diasu amola dunu ilia diasu huluane laluga ulagi. Ilia da Yelusaleme gagoi dobea huluane mugululi, wadela: lesi dagoi.
9 Nebuzaradan shugaban matsaran sarki ya kwashi mutanen da suka rage a birnin zuwa zaman bauta a Babilon, tare da waɗanda suka riga suka tafi wurinsa, da kuma sauran mutanen.
Amalalu, dadi gagui wa: i ouligisu bagade Nebiusala: ida: ne, e da dunu huluane Yelusaleme ganodini esalu amola Yuda dunu huluane amo da hohonone, Yuda hina bagade yolesili ema hobea: i, e da amo huluane gagulaligili, Ba: bilone sogega udigili hawa: hamoma: ne oule asi.
10 Amma Nebuzaradan shugaban matsaran ya bar waɗansu matalauta a ƙasar Yahuda, su da ba su da kome; a lokacin kuwa ya ba su gonakin inabi da kuma filaye.
Be e da liligi hamedafa gagui dunu amo Yuda soge ganodini bu esaloma: ne, logo doasi. Amola e da amo dunuma waini sagai amola soge i.
11 To, fa, Nebukadnezzar sarkin Babilon ya ba da wannan umarnai game da Irmiya ta wurin Nebuzaradan shugaban matsaran sarki cewa,
Be hina bagade Nebiuga: denese da dadi gagui wa: i ouligisudafa Nebiusala: ida: ne ema amane sia: i,
12 “Ka ɗauke shi ka lura da shi da kyau, kada ka yi masa wani mugun abu, amma ka yi masa dukan abin da yake so.”
“Yelemaia amo hogola masa. Amola e noga: le ouligima. Ema se mae ima, be ea hanai amo hamoma.”
13 Saboda haka Nebuzaradan shugaban matsara, Nebushazban babban hafsa, Nergal-Sharezer bafade mai girma da sauran hafsoshin sarkin Babilon
Amaiba: le, Nebiusala: ida: ne amola eno ouligisu bagade dunu amo Nebiusia: saba: ne amola Naiga: le Sialisa, amola Ba: bilone hina bagade ea eagene ouligisu dunu huluane,
14 suka aika aka kawo Irmiya daga filin matsar. Suka miƙa shi ga Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan, don yă kai shi gidansa. Saboda haka ya zauna a can a cikin mutanensa.
ilia da hina bagade diasu gagoi amoga na lale, Gedalaia (Ahaiga: me egefe amola Sia: ifa: ne ea aowa) amo na ouligima: ne, ema oule asi. Gedalaia da na ouligili, na da na diasuga hahawane doaga: ma: ne, ouligimu ilia sia: i. Amaiba: le, na da dunu fi ilia esalebe ganodini esalu.
15 Yayinda aka kulle Irmiya a sansanin matsara, maganar Ubangiji ta zo masa cewa,
Na da musa: hina bagade diasu gagoi gagili ga: i diasu agoane amo ganodini esaloba, Hina Gode da nama amane sia: i,
16 “Tafi ka faɗa wa Ebed-Melek mutumin Kush, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ina gab da cika maganata a kan wannan birni ta wurin masifa, ba wadata ba. A lokacin za tă cika a idanunka.
“Dia Ibedemilege (Suda: ne dunu) ema ‘Na, Hina Gode Bagadedafa, Isala: ili fi ilia Gode, da amane sia: sa, ‘Na sia: i defele, Na da amo moilai bai bagadega hahawane bagade gagui hou hame imunu. Be Yelusaleme da wadela: lesi dagoi ba: mu. Amola amo hou da doaga: sea, di, Ibedemilege da amo ba: mu.
17 Amma zan kuɓutar da kai a wannan rana, in ji Ubangiji; ba zan ba da kai ga waɗanda kake tsoronsu ba.
Be Na, Hina Gode, Na da di gaga: mu amola dunu (ilima dia da beda: i) ilia da di hame gagulaligimu.
18 Zan cece ka; ba za ka mutu ta wurin takobi ba amma za ka tsira da ranka, domin ka dogara gare ni, in ji Ubangiji.’”
Na da di gaga: mu amola di da hame medole legei dagoi ba: mu. Di da esalumu. Bai di da Na hou dafawaneyale dawa: beba: le, lalegagui dagoi. Na, Hina Gode, da sia: i dagoi.’”