< Irmiya 38 >
1 Shefatiya ɗan Mattan, Gedaliya ɗan Fashhur, Yukal ɗan Shelemiya da Fashhur ɗan Malkiya ya ji abin da Irmiya yana faɗa wa dukan mutane sa’ad da ya ce,
Shephatiah wen natul Mattan, ac Gedaliah wen natul Pashhur, ac Jehucal wen natul Shelemiah, ac Pashhur wen natul Malchiah, elos lohngak lah nga fahk nu sin mwet uh lah
2 “Ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Duk wanda ya zauna a wannan birni zai mutu ta takobi, yunwa ko annoba, amma duk wanda ya je wurin Babiloniyawa zai rayu. Zai tsira da ransa, ya rayu.’
LEUM GOD El fahk mu, “Kutena mwet su mutana in siti uh fah misa ke mweun ku ke masrinsral ku ke mas upa. A kutena mwet su illa ac sifacna eisalosyang nu inpoun mwet Babylonia fah tia anwuki — elos ac mukaimtalla tuh elos ac moul.”
3 Kuma ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Tabbatacce za a ba da wannan birni ga sojojin sarkin Babilon, wanda zai ci shi.’”
Nga oayapa fahk nu selos lah LEUM GOD El fahk, “Nga fah sang siti se inge nu inpoun mwet mweun lun Babylonia, ac elos fah eisla.”
4 Sai fadawa suka ce wa sarki, “Ya kamata a kashe wannan mutum. Yana karya zuciyar sojojin da suka ragu a birnin, da zuciyar sauran mutane, ta wurin abubuwan da yake faɗa musu. Wannan mutum ba ya neman jin daɗin zaman wannan sai dai wahala.”
Na mwet leum elos som nu yorol tokosra ac fahk, “Enenu mwet se inge in anwuki. Ke el kaskas ouinge el akmunasye insien mwet mweun in siti uh, ac el oayapa akmunasye insien mwet nukewa ma lula in siti uh. El tia srike elan kasru mwet uh; el lungsena fahk ma in akkolukyalos.”
5 “Yana a hannuwanku” Sarki Zedekiya ya amsa. “Sarki ba zai iya yin kome ya hana ku ba.”
Na Tokosra Zedekiah el topuk, “Wona. Oru ma kowos lungse oru nu sel an. Nga ac tia ikolkowosi.”
6 Saboda haka suka kama Irmiya suka sa a rijiyar da ba ruwa a ciki ta Malkiya, ɗan sarki, wadda take a sansanin matsara. Suka saukar da Irmiya cikin rijiyar da ba ruwa da igiya; babu ruwa a cikinta, sai laka, Irmiya ya nutse cikin laka.
Ouinge elos usyula ac kukinyuwi ke sucl nu in lufin kof se lal Fisrak Malchiah, ma oan inkul sin tokosra. Wangin kof in luf sac, a fohk furarrar na, ac nga tili nu loac.
7 Amma Ebed-Melek mutumin Kush, wani hafsa a fada, ya ji cewa sun sa Irmiya a rijiyar da ba ruwa. Yayinda sarki yana zama a Ƙofar Benyamin,
Ebedmelech, sie mwet Ethiopia ac el sie eunuch su orekma inkul fulat sin tokosra, el lohng lah elos filiyuwi in lufin kof uh. In pacl sac tokosra el muta ke nien nununku ke Mutunpot Benjamin.
8 Ebed-Melek ya fita daga fadar ya ce masa,
Ouinge Ebedmelech el som nu we ac fahk nu sel tokosra,
9 “Ranka yă daɗe sarki, waɗannan mutane sun yi mugun abu a duk abin da suka yi wa Irmiya annabi. Sun jefa shi cikin rijiyar da ba ruwa, inda zai mutu da yunwa gama ba sauran wani burodi a birnin.”
“Leum Fulat luk, arulana koluk ma mwet inge oru ke elos kukinilya mwet palu Jeremiah nu in lufin kof sac. El ac misa we ke masrinsral, mweyen wanginla mongo in siti uh.”
10 Sai sarki ya umarce Ebed-Melek mutumin Kush, “Ka ɗauko mutane talatin daga nan ku fid da Irmiya annabi daga rijiyar kafin ya mutu.”
Na tokosra el sapkin nu sel Ebedmelech elan eis tolu mwet in welul amakinyuyak liki luf sac meet liki nga misa.
11 Saboda haka Ebed-Melek ya ɗauki mutane tare da shi suka shiga ɗaki a ƙarƙashin baitulmali a cikin fada. Ya ɗauko waɗansu tsofaffin tsummoki da tsofaffi riguna daga can ya kuma zurara su da igiya wa Irmiya a cikin rijiyar.
Ouinge Ebedmelech el us mwet inge som nu nien filma ke lohm sin tokosra, ac eis kutu mahn nuknuk ac kwiya ke sucl nu yuruk.
12 Ebed-Melek mutumin Kush ya ce wa Irmiya, “Ka sa waɗannan tsummoki da tsofaffin rigunan a hammatarka, ya zarga igiya.” Irmiya ya yi haka,
El sap nga in sang mahn nuknuk ah nu ye pouk, sucl ah in tia kanteyuwi. Nga oru oana,
13 suka kuma ja shi sama da igiya suka fid da shi daga rijiyar. Irmiya kuwa ya zauna a sansanin matsara.
ac elos amakinyuyak liki luf sac. Toko elos sap nga muta ke kalkal lun mwet san ke inkul lun tokosra.
14 Sai Sarki Zedekiya ya aika a kawo Irmiya annabi, ya sa aka kawo shi a ƙofa ta uku ta haikalin Ubangiji. Sai sarki ya ce wa Irmiya, “Zan tambaye ka wani abu, kada ka ɓoye mini wani abu.”
Ke sie pac pacl ah, Tokosra Zedekiah el sap in utuku nga nu yorol, ke nien utyak se aktolu nu in Tempul, ac el fahk, “Oasr ma nga ke siyuk sum, na kom in fahkma nufon pwayeiya uh.”
15 Irmiya ya ce wa Zedekiya, “In na ba ka amsa, ba za ka kashe ni ba? Ko da na ba ka shawara, ba za ka saurare ni ba.”
Na nga topuk, “Nga fin fahkot in suwohs, kom ac uniyuwi. Ac nga finne sot kas in kasrekom, kom ac tiana lohang nu kac.”
16 Amma Sarki Zedekiya ya yi wannan rantsuwa a kaɗaice ga Irmiya cewa, “Muddin Ubangiji yana a raye, wanda ya ba mu numfashi, ba zan kashe ka ko in ba da kai ga waɗanda suke neman ranka ba.”
Na Tokosra Zedekiah el wulema nu sik in lukma, “Nga fulahk ke Inen God moul, God se su ase moul nu sesr, lah nga fah tia unikomi ku eiskomyang nu inpoun mwet ma kena unikomi.”
17 Sa’an nan Irmiya ya ce wa Zedekiya, “Ga abin da Ubangiji Allah Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘In ka miƙa wuya ga hafsoshin sarkin Babilon, za a bar ka da rai ba za a kuma ƙone wannan birni ba; da kai da iyalinka za ku rayu.
Na nga fahkang nu sel Zedekiah lah LEUM GOD Kulana, God lun Israel, El fahk, “Kom fin sifacna eiskomyang nu sin Tokosra Babylonia ac mwet lal, kom ac tia misa, ac siti se inge ac tia isisyak. Kom, ac sou lom kewa, ac fah moul.
18 Amma in ba ka miƙa wuya ga hafsoshin sarkin Babilon ba, za a ba da wannan birni ga Babiloniyawa za su kuma cinna mata wuta; kai kanka ba za ka tsira daga hannuwansu ba.’”
Tusruktu kom fin tia eiskomyang nu selos, na siti se inge ac fah itukyang nu inpaolos, ac elos ac fah esukak, na kom ac tia ku in kaingla lukelos.”
19 Sarki Zedekiya ya ce wa Irmiya, “Ina jin tsoron Yahudawan da suka tafi wurin Babiloniyawa, gama Babiloniyawa mai yiwuwa su ba da ni gare su su kuma wulaƙanta ni.”
Tusruktu tokosra el fahk, “Nga sangeng sin mwet lasr ma som liki kut nu yurin mwet Babylonia. Sahp ac ku in itukyang nga nu selos ac elos ac akkeokyeyu.”
20 Irmiya ya ce, “Ba za su ba da kai ba, ka yi biyayya ga Ubangiji ta wurin yin abin da na faɗa maka. Ta haka zai zama maka da amfani, za ka kuwa rayu.
Na nga fahk, “Kom ac fah tia itukyang nu inpaolos. Nga kwafe sum kom in akos kas lun LEUM GOD; na ma nukewa ac fah wo nu sum, ac kom ac moulna.
21 Amma in ka ƙi miƙa wuya, ga abin da Ubangiji ya bayyana mini.
Tusruktu LEUM GOD El akkalemye nu sik in sie aruruma ma ac sikyak kom fin srunga eiskomyang nu selos.
22 Za a fitar da dukan matan da suka ragu a fadan sarkin Yahuda wa hafsoshin sarkin Babilon. Waɗannan mata za su ce maka, “‘Sun ruɗe ka suka kuma rinjaye ka, waɗannan abokanka. Ƙafafunka sun nutse a cikin laka; abokanka sun yashe ka.’
In aruruma sac nga liye mutan lula nukewa inkul fulat sin tokosra Judah, kokola elos nu yurin mwet fulat lun Tokosra Babylonia. Porongo ma elos fahk ke elos fahla: ‘Mwet kawuk saok lun tokosra kifasulla, Elos toanya ma el nunku. Ac inge, ke nial tilla in fohk furarrar, Mwet kawuk lal elos som lukel.’”
23 “Za a kawo dukan matanka da’ya’yanka wa Babiloniyawa. Kai kanka ba za ka tsira daga hannuwansu ba amma za su sa sarkin Babilon zai kama ka; za a kuma ƙone wannan birni.”
Na nga tafwela ac fahk, “Mutan kiom nukewa ac tulik nutum nukewa ac fah utukla nu yurin mwet Babylonia, ac kom sifacna fah tia ku in kaingla lukelos. Kom ac fah utukla mwet kapir sin tokosra lun Babylonia, ac siti se inge ac fah isisyak nwe ke apatla.”
24 Sai Zedekiya ya ce wa Irmiya, “Kada ka bar wani ya san wannan zance, in ba haka ba za ka mutu.
Zedekiah el topuk, “Nimet srumun nu sin mwet saya ma kut sramsram kac inge, na kom fah tia fosrnga ke moul lom.
25 In fadawa suka ji cewa na yi magana da kai, suka kuma zo wurinka suka ce, ‘Faɗa mana abin da ka faɗa wa sarki da kuma abin da sarki ya faɗa maka; kada ka ɓoye mana, in ba haka za mu kashe ka,’
Mwet leum inge fin lohng lah nga sramsram nu sum, elos ac tuku siyuk sum lah mea kut srumun ah. Elos ac wuleot mu elos ac tia unikomi kom fin fahkang ma nukewa nu selos.
26 sai ka ce musu cewa, ‘Na roƙi sarki kada yă mai da ni gidan Yonatan in mutu a can.’”
Fahk na nu selos mu kom kwafe nga in tia folokinkomla nu in presin in lohm sel Jonathan, mweyen kom ac tuh misa we.”
27 Dukan fadawa kuwa suka zo wurin Irmiya suka tambaye shi, ya kuma faɗa musu dukan abin da sarki ya umarce shi ya faɗa. Saboda haka ba su ƙara ce masa kome ba, gama ba wanda ya ji zance da suka yi da sarki.
Na mwet leum nukewa elos tuku siyuk sik, na nga fahk oana ma tokosra el fahk nga in tuh fahk ah. Wangin ma elos ku in oru, mweyen wangin mwet lohng sramsram se lasr ah.
28 Irmiya kuwa ya zauna a sansanin masu gadi har ranar da aka ci Urushalima da yaƙi. Ga yadda aka ci Urushalima,
Na filiyuki nga in kalkal lun mwet san ke inkul sin tokosra nwe ke na len se ma sruoh acn Jerusalem.