< Irmiya 38 >

1 Shefatiya ɗan Mattan, Gedaliya ɗan Fashhur, Yukal ɗan Shelemiya da Fashhur ɗan Malkiya ya ji abin da Irmiya yana faɗa wa dukan mutane sa’ad da ya ce,
Na da dunu huluane ilima Hina Gode ea sia: i amane olelei, “Nowa dunu da Yelusaleme ganodini ouesalea, e da gegesu o ha: bagade o olosu amoga bogomu. Be nowa da gadili ahoasea, Ba: bilone fi ilima e gagulaligima: ne olelesea, e da medole legei dagoi hame ba: mu. E da esalumu. Na da Hina Gode Ea sia: i eno ilima olelei, amane,” Na da moilai bai bagade amo Ba: bilone dadi gagui wa: i ilima imunu, amola ilia da huluane gesowale lale dagomu.” Siefadaia (Ma: da: ne egefe), Gedalaia (Ba: sie egefe), Yihuga: le (Sielemaia egefe) amola Ba: sie (Ma: legaia egefe) ilia da na sia: nabi dagoi.
2 “Ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Duk wanda ya zauna a wannan birni zai mutu ta takobi, yunwa ko annoba, amma duk wanda ya je wurin Babiloniyawa zai rayu. Zai tsira da ransa, ya rayu.’
3 Kuma ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Tabbatacce za a ba da wannan birni ga sojojin sarkin Babilon, wanda zai ci shi.’”
4 Sai fadawa suka ce wa sarki, “Ya kamata a kashe wannan mutum. Yana karya zuciyar sojojin da suka ragu a birnin, da zuciyar sauran mutane, ta wurin abubuwan da yake faɗa musu. Wannan mutum ba ya neman jin daɗin zaman wannan sai dai wahala.”
Amalalu, ilia da hina bagadema asili, amane sia: i, “Amo dunu medole legemu da defea. E da amane sia: dalebeba: le, dadi gagui dunu da beda: su laha. Amola e da dunu huluane moilai ganodini esalebe, ilima ili beda: ma: ne sia: sa. E da dunu hame fidisa. E da ili se nabima: ne fawane hanai galebe.”
5 “Yana a hannuwanku” Sarki Zedekiya ya amsa. “Sarki ba zai iya yin kome ya hana ku ba.”
Hina bagade Sedegaia da amane adole i, “Defea! Dilia hanaiga ema hamoma! Na da dilia logo ga: musa: hame dawa: !”
6 Saboda haka suka kama Irmiya suka sa a rijiyar da ba ruwa a ciki ta Malkiya, ɗan sarki, wadda take a sansanin matsara. Suka saukar da Irmiya cikin rijiyar da ba ruwa da igiya; babu ruwa a cikinta, sai laka, Irmiya ya nutse cikin laka.
Amaiba: le, ilia da na gagulaligili, efega la: gili, hina bagade egefe Ma: legaia amo ea hano uli dogoi ganodini sanasi. Hano uli dogoi ganodini da hano hame dialu, fafu fawane dialebe ba: i. Amo ganodini na da bosona sa: i dagoi.
7 Amma Ebed-Melek mutumin Kush, wani hafsa a fada, ya ji cewa sun sa Irmiya a rijiyar da ba ruwa. Yayinda sarki yana zama a Ƙofar Benyamin,
Be Ibedemilege (amo da Suda: ne soge gulusu danai dunu, e da hina bagade diasu ganodini hawa: hamonanu), ilia da na hano uli dogoi ganodini sanasi amo nabi. Amo esoga, hina bagade da Bediamini Logo Ga: su amoga fofada: su hamonanu.
8 Ebed-Melek ya fita daga fadar ya ce masa,
Amaiba: le, Ibedemilege da amoga asili, hina bagadema amane sia: i,
9 “Ranka yă daɗe sarki, waɗannan mutane sun yi mugun abu a duk abin da suka yi wa Irmiya annabi. Sun jefa shi cikin rijiyar da ba ruwa, inda zai mutu da yunwa gama ba sauran wani burodi a birnin.”
“Hina bagade! Amo dunu ilia da wadela: le hamoi. Ilia da Yelemaia amo hano uli dogoi amo ganodini sanasi. Amogawi, e da dafawane bogomu. Bai moilai bai bagade amo ganodini da ha: i manu hame gala.”
10 Sai sarki ya umarce Ebed-Melek mutumin Kush, “Ka ɗauko mutane talatin daga nan ku fid da Irmiya annabi daga rijiyar kafin ya mutu.”
Amalalu, hina bagade Sedegaia da Ibedemilege ema e da dunu udiana oule asili, na bogosa: besa: le, hano uli dogoi amoga hiougili gadoma: ne sia: i.
11 Saboda haka Ebed-Melek ya ɗauki mutane tare da shi suka shiga ɗaki a ƙarƙashin baitulmali a cikin fada. Ya ɗauko waɗansu tsofaffin tsummoki da tsofaffi riguna daga can ya kuma zurara su da igiya wa Irmiya a cikin rijiyar.
Amaiba: le, Ibedemilege da amo dunu oule asili, hina bagade liligi ligisisu diasu amoga hea abula lale, efega la: gili nama sanasi.
12 Ebed-Melek mutumin Kush ya ce wa Irmiya, “Ka sa waɗannan tsummoki da tsofaffin rigunan a hammatarka, ya zarga igiya.” Irmiya ya yi haka,
E da na efega se nabasa: besa: le, amo hea abula na lobo haguduga ligisima: ne sia: i. Na da amo hamoi dagoi.
13 suka kuma ja shi sama da igiya suka fid da shi daga rijiyar. Irmiya kuwa ya zauna a sansanin matsara.
Amalalu, ilia da efega na hano uli dogoi yolesima: ne, hiougili gadoi. Fa: no na da hina bagade diasu gagoi amo ganodini gagili ga: i agoane esalebe ba: i.
14 Sai Sarki Zedekiya ya aika a kawo Irmiya annabi, ya sa aka kawo shi a ƙofa ta uku ta haikalin Ubangiji. Sai sarki ya ce wa Irmiya, “Zan tambaye ka wani abu, kada ka ɓoye mini wani abu.”
Eso enoga, hina bagade Sedegaia da, ilia na Debolo ea logo osoda amoga oule misa: ne sia: i. E da nama amane sia: i, “Na da dima adole ba: mu galebe. Di da dafawane sia: huluanedafa nama ima.”
15 Irmiya ya ce wa Zedekiya, “In na ba ka amsa, ba za ka kashe ni ba? Ko da na ba ka shawara, ba za ka saurare ni ba.”
Na da bu adole i, “Na da dafawane sia: huluanedafa dima sia: sea, di da na medole legemusa: sia: mu. Amola na da dima fada: i sia: adole iasea, di da amo sia: hame lalegagumu.”
16 Amma Sarki Zedekiya ya yi wannan rantsuwa a kaɗaice ga Irmiya cewa, “Muddin Ubangiji yana a raye, wanda ya ba mu numfashi, ba zan kashe ka ko in ba da kai ga waɗanda suke neman ranka ba.”
Amaiba: le, hina bagade Sedegaia da wamowane nama amane sia: ne ilegei, “Na da Fifi Ahoanusu Gode E (amo Gode da esalusu ninima iasu) amo Ea Dioba: le agoane ilegesa. Na da di hamedafa medole legemu. Amola na da dunu amo di medole legemusa: hanai, amo ilia lobo da: iya di hame iasimu.”
17 Sa’an nan Irmiya ya ce wa Zedekiya, “Ga abin da Ubangiji Allah Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘In ka miƙa wuya ga hafsoshin sarkin Babilon, za a bar ka da rai ba za a kuma ƙone wannan birni ba; da kai da iyalinka za ku rayu.
Amalalu, na da Sedegaiama, Hina Gode Bagadedafa, Isala: ili fi ilia Gode, amo Ea sia: alofele sia: i, “Di da Ba: bilone hina bagade ea ouligisu dunu amo di gagulaligima: ne ahoasea, di da hame bogomu amola amo moilai bai bagade laluga ulagi dagoi hame ba: mu. Di amola dia sosogo fi da mae bogole, esalebe ba: mu.
18 Amma in ba ka miƙa wuya ga hafsoshin sarkin Babilon ba, za a ba da wannan birni ga Babiloniyawa za su kuma cinna mata wuta; kai kanka ba za ka tsira daga hannuwansu ba.’”
Be di da ilima bu gegesea, Ba: bilone dunu da Yelusaleme moilai bai bagade huluane lale, laluga ulagimu. Amola di da hobeale masunu hamedei ba: mu.”
19 Sarki Zedekiya ya ce wa Irmiya, “Ina jin tsoron Yahudawan da suka tafi wurin Babiloniyawa, gama Babiloniyawa mai yiwuwa su ba da ni gare su su kuma wulaƙanta ni.”
Be hina bagade da nama bu adole i, “Na da ninia fi dunu amo da hohonone, Ba: bilone dadi gagui fidimusa: asi, ilima beda: i galebe. Amabela: ? Ba: bilone dunu da na ilima ianu, ilia da nama se bagade imunu.”
20 Irmiya ya ce, “Ba za su ba da kai ba, ka yi biyayya ga Ubangiji ta wurin yin abin da na faɗa maka. Ta haka zai zama maka da amfani, za ka kuwa rayu.
Na da ema amane sia: i, “Ilia da di amo dunuma hame imunu. Dia Hina Gode Ea adole iasu nabima: ne, na da dima edegesa. Amasea, di da hahawane ba: mu, amola dia esalusu hame fisimu.
21 Amma in ka ƙi miƙa wuya, ga abin da Ubangiji ya bayyana mini.
Be Hina Gode da na esala ba: su amo ganodini, di ilima gagulaligima: ne hame olesea, fa: no misunu hou nama olelei.
22 Za a fitar da dukan matan da suka ragu a fadan sarkin Yahuda wa hafsoshin sarkin Babilon. Waɗannan mata za su ce maka, “‘Sun ruɗe ka suka kuma rinjaye ka, waɗannan abokanka. Ƙafafunka sun nutse a cikin laka; abokanka sun yashe ka.’
Na esala ba: su ganodini, na da uda huluane Yuda hina bagade diasu ganodini hame bogoi esalebe amo huluane Ba: bilone hina bagade ea dadi gagui ouligisu dunu ilima doaga: ma: ne, oule ahoanebe ba: i. Ilia da ahoasea, sia: dalebe nabima, amane, ‘Hina bagade ea dogolegei dunu ilia da ema ogogoi. Ilia da ea sia: banenesi dagoi. Amola e da wali fafuga bosona sa: i dagoiba: le, ea dogolegei ilia da e yolesi dagoi.”
23 “Za a kawo dukan matanka da’ya’yanka wa Babiloniyawa. Kai kanka ba za ka tsira daga hannuwansu ba amma za su sa sarkin Babilon zai kama ka; za a kuma ƙone wannan birni.”
Amasea, na da eno amane sia: i, “Dia uda amola mano huluane da Ba: bilone dunu ilima oule asi dagoi ba: mu. Amola ilia da di gagulaligimu. Ba: bilone hina bagade da di udigili hawa: hamosu hamoma: ne gagulaligimu, amola e da Yelusaleme laluga nene dagoma: ne ulagimu.”
24 Sai Zedekiya ya ce wa Irmiya, “Kada ka bar wani ya san wannan zance, in ba haka ba za ka mutu.
Sedegaia da bu adole i, “Di da nama sia: dalebe amo eno dunuma maedafa olelema. Amasea, di da mae bogole, esalumu.
25 In fadawa suka ji cewa na yi magana da kai, suka kuma zo wurinka suka ce, ‘Faɗa mana abin da ka faɗa wa sarki da kuma abin da sarki ya faɗa maka; kada ka ɓoye mana, in ba haka za mu kashe ka,’
Eagene ouligisu dunu da na da dima sia: dalu nabasea, ilia da misini amola adi sia: dalula: adole ba: mu. Ilia da di da sia: huluane ilima adosea, di mae medole legema: ne ilegele sia: mu.
26 sai ka ce musu cewa, ‘Na roƙi sarki kada yă mai da ni gidan Yonatan in mutu a can.’”
Be di amane sia: ma, ‘Na da Sedegaiama e da na bogoma: ne, bu gagili ga: i diasuga mae asunasima: ne edegenanoma: ne fawane sia: i.’”
27 Dukan fadawa kuwa suka zo wurin Irmiya suka tambaye shi, ya kuma faɗa musu dukan abin da sarki ya umarce shi ya faɗa. Saboda haka ba su ƙara ce masa kome ba, gama ba wanda ya ji zance da suka yi da sarki.
Amalalu, ouligisu dunu huluane da nama misini, nama adole ba: i. Na da hina bagade Sedegaia ea nama sia: i liligi defele, ilima bu adole i. Ilia da eno hou hamoma: ne hame ba: i. Bai dunu eno da ania sia: dasu hame nabi.
28 Irmiya kuwa ya zauna a sansanin masu gadi har ranar da aka ci Urushalima da yaƙi. Ga yadda aka ci Urushalima,
Amola na da hina bagade diasu gagoi ganodini udigili hawa: hamosu dunu agoane hamonanebe ba: i. Ba: bilone dunu da Yelusaleme lai dagoiba: le fawane yolesi.

< Irmiya 38 >