< Irmiya 37 >

1 Nebukadnezzar sarkin Babilon ya naɗa Zedekiya ɗan Yosiya sarkin Yahuda; ya yi mulki a madadin Yehohiyacin ɗan Yehohiyakim.
Inkosi uZedekhiya indodana kaJosiya wabusa-ke esikhundleni sikaKoniya indodana kaJehoyakhimi, uNebhukadirezari inkosi yeBhabhiloni ambeka abe yinkosi elizweni lakoJuda.
2 Shi da masu yin masa hidima da mutanen ƙasar ba su kula da maganar da Ubangiji ya yi ta wurin Irmiya annabi ba.
Kodwa kawalalelanga, yena lenceku zakhe labantu belizwe, amazwi eNkosi eyayiwakhulume ngesandla sikaJeremiya umprofethi.
3 Sai sarki Zedekiya ya aiki Yehukal ɗan Shelemiya tare da firist nan Zefaniya ɗan Ma’asehiya da wannan saƙo cewa, “Ina roƙonka ka yi addu’a ga Ubangiji Allahnmu saboda mu.”
Inkosi uZedekhiya yasithuma uJehukali indodana kaShelemiya loZefaniya indodana kaMahaseya umpristi kuJeremiya umprofethi, isithi: Ake usikhulekele eNkosini uNkulunkulu wethu.
4 To, fa, Irmiya ya sami’yancin kai da kawowa a cikin mutane, gama ba a riga an sa shi a kurkuku ba.
UJeremiya wangena-ke waphuma phakathi kwabantu, ngoba babengakamfaki entolongweni.
5 Sojojin Fir’auna suka fita daga Masar, sa’ad da Babiloniyawa waɗanda suke ƙawanya wa Urushalima suka ji labari game da su, sai suka janye daga Urushalima.
Ibutho likaFaro laliphumile-ke eGibhithe; kwathi amaKhaladiya ayevimbezela iJerusalema esizwa amahungahunga ngabo, enyuka asuka eJerusalema.
6 Sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya annabi cewa,
Laselifika ilizwi leNkosi kuJeremiya umprofethi lisithi:
7 “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yana cewa ka faɗa wa sarkin Yahuda, wanda ya aika a neme ni cewa, ‘Sojojin Fir’aunan da suka fito su taimake ka, za su koma ƙasarsu, Masar.
Itsho njalo iNkosi, uNkulunkulu kaIsrayeli: Lizakutsho njalo enkosini yakoJuda elithume kimi ukungibuza: Khangela, ibutho likaFaro eliphumele ukulisiza lizabuyela elizweni lalo, iGibhithe.
8 Sa’an nan Babiloniyawa za su koma su yaƙi wannan birni su ci ta su kuma ƙone shi.’
AmaKhaladiya azabuya futhi, alwe emelene lalumuzi, awuthumbe, awutshise ngomlilo.
9 “Ga abin da Ubangiji yana cewa, kada ku ruɗe kanku, kuna tsammani, ‘Tabbatacce Babiloniyawa sun bar mu.’ Ba za su bari ba!
Itsho njalo iNkosi: Lingakhohlisi imiphefumulo yenu lisithi: AmaKhaladiya isibili azasuka kithi; ngoba kawayikusuka.
10 Ko da a ce za ku ci dukan sojojin Babiloniyawan da suke yaƙi da ku har raunana ne kawai aka bari a tentunansu, za su fito su ƙone wannan birni.”
Ngoba loba lilitshaya ibutho lonke lamaKhaladiya alwa emelene lani, kusale amadoda agwaziweyo phakathi kwabo, azasukuma, yileyo laleyo ethenteni layo, awutshise lumuzi ngomlilo.
11 Bayan sojojin Babiloniyawa suka janye daga Urushalima saboda sojojin Fir’auna,
Kwasekusithi ibutho lamaKhaladiya selenyukile lisuka eJerusalema ngenxa yebutho likaFaro,
12 sai Irmiya ya bar birnin don yă je yankin Benyamin ya sami rabon mallaka a cikin mutane a can.
uJeremiya waphuma eJerusalema ukuya elizweni lakoBhenjamini ukuthi amonyuke phakathi kwabantu.
13 Amma sa’ad da ya kai Ƙofar Benyamin, sai hafsa mai tsaro, wanda ake kira Iriya ɗan Shelemiya, ɗan Hananiya, ya kama shi ya kuma ce, “Kana gudu daga Babiloniyawa ne!”
Kwasekusithi esesesangweni lakoBhenjamini, kwakukhona lapho induna yabalindi obizo layo lalinguIrija, indodana kaShelemiya, indodana kaHananiya; yasimbamba uJeremiya umprofethi, isithi: Uhlubukela kumaKhaladiya.
14 Sai Irmiya ya ce, “Ba gaskiya ba ce, ba na gudu daga Babiloniyawa.” Amma Iriya bai saurare shi ba; a maimako, ya kama Irmiya ya kawo shi wurin fadawa.
UJeremiya wasesithi: Ngamanga; kangihlubukeli kumaKhaladiya. Kodwa kamlalelanga; ngokunjalo uIriya wambamba uJeremiya, wamletha kuziphathamandla.
15 Suka yi fushi da Irmiya suka sa aka yi masa dūka aka kuma jefa shi cikin kurkuku a gidan Yonatan magatakarda, gama an mai da gidansa ya zama kurkuku.
Iziphathamandla zasezithukuthela ngoJeremiya, zamtshaya, zamfaka entolongweni, endlini kaJonathani umbhali, ngoba zaziyenze yaba yintolongo.
16 Aka sa Irmiya a can cikin kurkuku, inda ya kasance kwanaki masu yawa.
UJeremiya esengene endlini yomgodi lezitokisini, uJeremiya esehlale khona insuku ezinengi,
17 Sa’an nan Sarki Zedekiya ya aika a kawo shi aka kuma kawo shi fada, inda ya tambaye shi a kaɗaice ya ce, “Akwai wata magana daga Ubangiji?” Irmiya ya amsa ya ce, “I, za a ba da kai ga sarkin Babilon.”
inkosi uZedekhiya yasithuma, yamthatha; inkosi yasimbuza endlini yayo ensitha yathi: Likhona yini ilizwi elivela eNkosini? UJeremiya wasesithi: Likhona. Wathi: Uzanikelwa esandleni senkosi yeBhabhiloni.
18 Sai Irmiya ya ce wa Sarki Zedekiya, “Wane laifi na yi maka ko fadawanka ko kuwa wannan mutane, da ka sa aka jefa ni cikin kurkuku?
UJeremiya wathi futhi enkosini uZedekhiya: Ngoneni kuwe lezincekwini zakho lakulababantu ukuthi lingifake entolongweni?
19 Ina annabawanka waɗanda suka yi maka annabci suna cewa, ‘Sarkin Babilon ba zai yaƙe ka ko wannan ƙasa ba’?
Bangaphi khathesi abaprofethi benu abaprofetha kini besithi: Inkosi yeBhabhiloni kayiyikufika imelane lani kumbe imelane lalelilizwe?
20 Amma yanzu, ranka yă daɗe, sarkina, ka saurara. Bari in kawo kukata a gabanka. Kada ka mai da ni gidan Yonatan magatakarda, in ba haka zan mutu a can.”
Khathesi-ke, ake uzwe, nkosi yami, nkosi, kakuthi ukuncenga kwami kuwe phambi kwakho, ungangibuyiseli endlini kaJonathani umbhali, hlezi ngifele khona.
21 Sarki Zedekiya ya yi umarni a ajiye Irmiya a sansanin matsara a kuma ba shi burodi daga titin masu gashin burodi kowace rana sai duka burodi a birnin ya ƙare. Saboda haka Irmiya ya zauna a sansanin matsara.
Ngakho inkosi uZedekhiya yalaya ukuthi bamfake uJeremiya egumeni lentolongo, lokuthi anikwe isinkwa sibe sinye ngosuku esivela esitaladini sabaphekizinkwa, size siphele sonke isinkwa emzini. Ngokunjalo uJeremiya wahlala egumeni lentolongo.

< Irmiya 37 >