< Irmiya 37 >
1 Nebukadnezzar sarkin Babilon ya naɗa Zedekiya ɗan Yosiya sarkin Yahuda; ya yi mulki a madadin Yehohiyacin ɗan Yehohiyakim.
Un ķēniņš Cedeķija, Josijas dēls, valdīja Jekanijas, Jojaķima dēla, vietā; to Nebukadnecars, Bābeles ķēniņš, bija iecēlis par ķēniņu Jūda zemē.
2 Shi da masu yin masa hidima da mutanen ƙasar ba su kula da maganar da Ubangiji ya yi ta wurin Irmiya annabi ba.
Bet ne viņš, ne viņa kalpi, ne tie ļaudis tai zemē neklausīja Tā Kunga vārdiem, ko viņš bija runājis caur pravieti Jeremiju.
3 Sai sarki Zedekiya ya aiki Yehukal ɗan Shelemiya tare da firist nan Zefaniya ɗan Ma’asehiya da wannan saƙo cewa, “Ina roƙonka ka yi addu’a ga Ubangiji Allahnmu saboda mu.”
Un ķēniņš Cedeķija sūtīja Juhalu, Šelemijas dēlu, un priesteri Cefaniju, Mazejas dēlu, pie pravieša Jeremijas un lika sacīt: lūdz jel par mums To Kungu, mūsu Dievu.
4 To, fa, Irmiya ya sami’yancin kai da kawowa a cikin mutane, gama ba a riga an sa shi a kurkuku ba.
Jo Jeremija gāja vēl iekšā un ārā starp tiem ļaudīm un vēl nebija cietumā ielikts.
5 Sojojin Fir’auna suka fita daga Masar, sa’ad da Babiloniyawa waɗanda suke ƙawanya wa Urushalima suka ji labari game da su, sai suka janye daga Urushalima.
Un Faraona karaspēks bija cēlies no Ēģiptes zemes, un tie Kaldeji, kas ap Jeruzālemi bija apmetušies, to baumi par tiem dzirdējuši, no Jeruzālemes bija aizgājuši.
6 Sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya annabi cewa,
Tad Tā Kunga vārds notika uz pravieti Jeremiju sacīdams:
7 “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yana cewa ka faɗa wa sarkin Yahuda, wanda ya aika a neme ni cewa, ‘Sojojin Fir’aunan da suka fito su taimake ka, za su koma ƙasarsu, Masar.
Tā saka Tas Kungs, Israēla Dievs: tā jums būs atsacīt Jūda ķēniņam, kas jūs pie Manis sūtījis, Mani vaicāt: redzi, Faraona karaspēks, kas jums izgājis palīgā, griezīsies atpakaļ uz savu zemi, uz Ēģipti.
8 Sa’an nan Babiloniyawa za su koma su yaƙi wannan birni su ci ta su kuma ƙone shi.’
Un Kaldeji nāks atpakaļ un karos pret šo pilsētu un to uzņems un to sadedzinās ar uguni.
9 “Ga abin da Ubangiji yana cewa, kada ku ruɗe kanku, kuna tsammani, ‘Tabbatacce Babiloniyawa sun bar mu.’ Ba za su bari ba!
Tā saka Tas Kungs: nepieviļat savas dvēseles, sacīdami: Kaldeji tiešām no mums aizies projām, - jo tie neaizies.
10 Ko da a ce za ku ci dukan sojojin Babiloniyawan da suke yaƙi da ku har raunana ne kawai aka bari a tentunansu, za su fito su ƙone wannan birni.”
Jo jebšu jūs kautu visu Kaldeju spēku, kas pret jums karo, un atliktos no tiem (tikai) kādi ievainoti vīri, tad tie celsies ikkatrs savā teltī un sadedzinās šo pilsētu ar uguni.
11 Bayan sojojin Babiloniyawa suka janye daga Urushalima saboda sojojin Fir’auna,
Un notikās, kad Kaldeju spēks no Jeruzālemes bija aizgājis priekš Faraona karaspēka,
12 sai Irmiya ya bar birnin don yă je yankin Benyamin ya sami rabon mallaka a cikin mutane a can.
Tad Jeremija izgāja no Jeruzālemes, iet uz Benjamina zemi un tur uzņemt savu daļu to ļaužu vidū.
13 Amma sa’ad da ya kai Ƙofar Benyamin, sai hafsa mai tsaro, wanda ake kira Iriya ɗan Shelemiya, ɗan Hananiya, ya kama shi ya kuma ce, “Kana gudu daga Babiloniyawa ne!”
Un kad viņš nāca Benjamina vārtos, tad tur bija tas sargu virsnieks, Jerija vārdā, Šelemijas dēls, Kananijas dēla dēls, tas sagrāba pravieti Jeremiju un sacīja: tu gribi pāriet pie Kaldejiem.
14 Sai Irmiya ya ce, “Ba gaskiya ba ce, ba na gudu daga Babiloniyawa.” Amma Iriya bai saurare shi ba; a maimako, ya kama Irmiya ya kawo shi wurin fadawa.
Un Jeremija sacīja: tas nav tiesa, es nepāriešu pie Kaldejiem. Bet Jerija viņu neklausīja un sagrāba Jeremiju un to noveda pie tiem lielkungiem.
15 Suka yi fushi da Irmiya suka sa aka yi masa dūka aka kuma jefa shi cikin kurkuku a gidan Yonatan magatakarda, gama an mai da gidansa ya zama kurkuku.
Un tie lielkungi apskaitās par Jeremiju un viņu sita un lika cietumā, rakstītāja Jonatana namā, jo to tie bija darījuši par cietuma namu.
16 Aka sa Irmiya a can cikin kurkuku, inda ya kasance kwanaki masu yawa.
Tā Jeremija gāja cietumā tais pagrabos, un tur Jeremija sēdēja daudz dienas.
17 Sa’an nan Sarki Zedekiya ya aika a kawo shi aka kuma kawo shi fada, inda ya tambaye shi a kaɗaice ya ce, “Akwai wata magana daga Ubangiji?” Irmiya ya amsa ya ce, “I, za a ba da kai ga sarkin Babilon.”
Tad ķēniņš Cedeķija sūtīja un lika viņu atvest, un ķēniņš viņu vaicāja paslepeni savā namā un sacīja: vai ir kāds vārds no Tā Kunga? Un Jeremija sacīja: ir. Un viņš sacīja: tu Bābeles ķēniņam tapsi dots rokā.
18 Sai Irmiya ya ce wa Sarki Zedekiya, “Wane laifi na yi maka ko fadawanka ko kuwa wannan mutane, da ka sa aka jefa ni cikin kurkuku?
Un Jeremija sacīja uz ķēniņu Cedeķiju: ko es esmu grēkojis pret tevi un pret taviem kalpiem un pret šiem ļaudīm, ka jūs mani esat likuši cietumā?
19 Ina annabawanka waɗanda suka yi maka annabci suna cewa, ‘Sarkin Babilon ba zai yaƙe ka ko wannan ƙasa ba’?
Kur nu ir jūsu pravieši, kas jums sludināja un sacīja: Bābeles ķēniņš nenāks pret jums nedz pret šo zemi?
20 Amma yanzu, ranka yă daɗe, sarkina, ka saurara. Bari in kawo kukata a gabanka. Kada ka mai da ni gidan Yonatan magatakarda, in ba haka zan mutu a can.”
Tad nu, klausi jel, ak kungs un ķēniņ! Lai jel mana lūgšana tavā priekšā ir pieņēmīga, un neved mani atpakaļ rakstītāja Jonatana namā, ka es tur nemirstu.
21 Sarki Zedekiya ya yi umarni a ajiye Irmiya a sansanin matsara a kuma ba shi burodi daga titin masu gashin burodi kowace rana sai duka burodi a birnin ya ƙare. Saboda haka Irmiya ya zauna a sansanin matsara.
Tad ķēniņš Cedeķija pavēlēja, lai Jeremiju tura cietuma pagalmā, un viņam ikdienas tapa dots viens maizes rieciens no cepēju ielas, tiekams visa maize pilsētā bija apēsta. Tā Jeremija palika cietuma pagalmā.