< Irmiya 37 >
1 Nebukadnezzar sarkin Babilon ya naɗa Zedekiya ɗan Yosiya sarkin Yahuda; ya yi mulki a madadin Yehohiyacin ɗan Yehohiyakim.
Josiah capa Zedekiah teh Babilon siangpahrang Nebukhadnezar ni Judah ram siangpahrang lah ao sak e Jehoiakim capa Koniah yueng lah a bawi.
2 Shi da masu yin masa hidima da mutanen ƙasar ba su kula da maganar da Ubangiji ya yi ta wurin Irmiya annabi ba.
Hatei, ama hoi a thaw katawkkungnaw hoi a ram thung kaawm e taminaw ni, profet Jeremiah ni a dei e BAWIPA lawk thai ngai awh hoeh.
3 Sai sarki Zedekiya ya aiki Yehukal ɗan Shelemiya tare da firist nan Zefaniya ɗan Ma’asehiya da wannan saƙo cewa, “Ina roƙonka ka yi addu’a ga Ubangiji Allahnmu saboda mu.”
Siangpahrang Zedekiah ni, Shelemiah capa Jehukal hoi Maaseiah capa vaihma Zephaniah hah profet Jeremiah koe Cathut BAWIPA na ratoum pouh haw telah dei pouh hanelah a patoun.
4 To, fa, Irmiya ya sami’yancin kai da kawowa a cikin mutane, gama ba a riga an sa shi a kurkuku ba.
Jeremiah teh taminaw hoi ama ngai patetlah a paitun rah. Bangkongtetpawiteh, hatnavah thongim thung bawt hoeh rah.
5 Sojojin Fir’auna suka fita daga Masar, sa’ad da Babiloniyawa waɗanda suke ƙawanya wa Urushalima suka ji labari game da su, sai suka janye daga Urushalima.
Faro ransahu Izip ram hoi a tâco awh toe. Jerusalem kalup e Khaldean taminaw ni ahnimae kamthang a thai awh toteh, Jerusalem a ceitakhai awh.
6 Sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya annabi cewa,
Hat toteh, BAWIPA e lawk profet Jeremiah koe a pha.
7 “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yana cewa ka faɗa wa sarkin Yahuda, wanda ya aika a neme ni cewa, ‘Sojojin Fir’aunan da suka fito su taimake ka, za su koma ƙasarsu, Masar.
Isarel Cathut BAWIPA ni hettelah a dei, Judah siangpahrang ni kai koe pouknae hei hanelah a patoun e naw koevah, khenhaw! Faro ransahu nangmouh kabawp hanlah kathonaw hah amamae ram Izip lah bout a ban awh han.
8 Sa’an nan Babiloniyawa za su koma su yaƙi wannan birni su ci ta su kuma ƙone shi.’
Khaldean taminaw teh ban awh vaiteh, hete khopui heh tuk laihoi a la awh vaiteh hmai a sawi awh han.
9 “Ga abin da Ubangiji yana cewa, kada ku ruɗe kanku, kuna tsammani, ‘Tabbatacce Babiloniyawa sun bar mu.’ Ba za su bari ba!
BAWIPA ni hettelah a dei, Khaldean taminaw ni na ceitakhai awh han telah namahoima kâdum hanh awh. Bangkongtetpawiteh, na ceitakhai awh mahoeh.
10 Ko da a ce za ku ci dukan sojojin Babiloniyawan da suke yaƙi da ku har raunana ne kawai aka bari a tentunansu, za su fito su ƙone wannan birni.”
Nangmouh ka tuk e Khaldean ransahu na tâ awh nakunghai, ahnimouh thung e hmâ ka cat ni teh kaawm rae naw hah amae rim hoi thaw awh vaiteh hete khopui heh, hmaisawi awh roeroe han, telah na dei han telah atipouh.
11 Bayan sojojin Babiloniyawa suka janye daga Urushalima saboda sojojin Fir’auna,
Hahoi, Faro ransahu taki lahoi Khaldean ransanaw ni Jerusalem a ceitakhai awh navah,
12 sai Irmiya ya bar birnin don yă je yankin Benyamin ya sami rabon mallaka a cikin mutane a can.
Jeremiah ni hote taminaw rahak hoi, a ham la hanelah Benjamin ram dawk kâen hanelah Jerusalem a tâco takhai.
13 Amma sa’ad da ya kai Ƙofar Benyamin, sai hafsa mai tsaro, wanda ake kira Iriya ɗan Shelemiya, ɗan Hananiya, ya kama shi ya kuma ce, “Kana gudu daga Babiloniyawa ne!”
Benjamin longkha koe a pha navah, ramvengnaw kahrawikung Hananiah capa Shelemiah capa, a min Irijah teh hawvah a la o. Ahni ni Khaldean taminaw hoi na kâkuet telah profet Jeremiah hah a man awh.
14 Sai Irmiya ya ce, “Ba gaskiya ba ce, ba na gudu daga Babiloniyawa.” Amma Iriya bai saurare shi ba; a maimako, ya kama Irmiya ya kawo shi wurin fadawa.
Jeremiah ni laithoe doeh. Khaldean taminaw koe ka kâkuen hoeh telah ati. Hatei, thai ngai hoeh. Hat toteh, Irijah ni Jeremiah hah a man teh kahrawikungnaw koe a ceikhai.
15 Suka yi fushi da Irmiya suka sa aka yi masa dūka aka kuma jefa shi cikin kurkuku a gidan Yonatan magatakarda, gama an mai da gidansa ya zama kurkuku.
Kahrawikungnaw teh Jeremiah koe puenghoi a lungkhuek awh. A hem awh hnukkhu, ca kathutkung Jonathan im e thongim dawk a pabo awh. Bangkongtetpawiteh, hot teh thongim lah a hmoun e doeh.
16 Aka sa Irmiya a can cikin kurkuku, inda ya kasance kwanaki masu yawa.
Jeremiah teh talai thung thongim dawk a kâen teh hawvah, a hnin kasawlah ao.
17 Sa’an nan Sarki Zedekiya ya aika a kawo shi aka kuma kawo shi fada, inda ya tambaye shi a kaɗaice ya ce, “Akwai wata magana daga Ubangiji?” Irmiya ya amsa ya ce, “I, za a ba da kai ga sarkin Babilon.”
Siangpahrang Zedekiah ni tami a patoun teh a tâco sak. Siangpahrang im vah arulahoi a pacei teh ahni koevah, BAWIPA koehoi e lawk ao bangmaw telah a ti.
18 Sai Irmiya ya ce wa Sarki Zedekiya, “Wane laifi na yi maka ko fadawanka ko kuwa wannan mutane, da ka sa aka jefa ni cikin kurkuku?
Jeremiah ni siangpahrang Zedekiah koevah, nama thoseh, na thawtawknaw koe thoseh, hete taminaw koe thoseh, bangpatet lae yonnae maw ka sak teh thongim na paung.
19 Ina annabawanka waɗanda suka yi maka annabci suna cewa, ‘Sarkin Babilon ba zai yaƙe ka ko wannan ƙasa ba’?
Nang koe Babilon siangpahrang ni tuk hanelah tho mahoeh telah ka dei e na profetnaw hah namaw ao awh.
20 Amma yanzu, ranka yă daɗe, sarkina, ka saurara. Bari in kawo kukata a gabanka. Kada ka mai da ni gidan Yonatan magatakarda, in ba haka zan mutu a can.”
Oe siangpahrang ka BAWIPA pahren lahoi na thai pouh haw. Ka kâhei e heh dâw haw. Ka kâhei, ca kathutkung Jonathan im lah bout na ban sak hanh, hawvah kadout payon vaih, telah a ti.
21 Sarki Zedekiya ya yi umarni a ajiye Irmiya a sansanin matsara a kuma ba shi burodi daga titin masu gashin burodi kowace rana sai duka burodi a birnin ya ƙare. Saboda haka Irmiya ya zauna a sansanin matsara.
Siangpahrang Zedekiah ni, kâ a poe teh Jeremiah hah ramveng rapan thung vah a paung. Vaiyei kasakkungnaw ni sak e thung hoi hnintangkuem vaiyei phen buet touh khopui thung vaiyei ao roukrak a poe awh. Hottelah Jeremiah teh ramvengnaw e rapan thung vah ao.