< Irmiya 36 >

1 A shekara ta huɗu ta Yehohiyakim ɗan Yosiya sarkin Yahuda, wannan magana ta zo wa Irmiya daga wurin Ubangiji cewa,
No quarto ano de Jeoiaquim, filho de Josias, rei de Judá, esta palavra veio de Javé a Jeremias, dizendo:
2 “Ka ɗauki littafi ka rubuta dukan maganganun da na yi maka game da Isra’ila, Yahuda da kuma dukan sauran al’ummai daga lokacin da na fara maka magana a mulkin Yosiya har zuwa yanzu.
“Pegue um rolo de livro e escreva nele todas as palavras que lhe falei contra Israel, contra Judá e contra todas as nações, desde o dia em que lhe falei, desde os dias de Josias até os dias de hoje.
3 Wataƙila sa’ad da mutanen Yahuda suka ji game da kowace masifar da na shirya in auka musu, kowa ya juya daga muguwar hanyarsa; sa’an nan in gafarta musu muguntarsu da kuma zunubinsu.”
Pode ser que a casa de Judá ouça todo o mal que pretendo fazer com eles, para que cada um volte de seu mau caminho; para que eu perdoe sua iniqüidade e seu pecado”.
4 Saboda haka Irmiya ya kira Baruk ɗan Neriya, yayinda Irmiya yake fadar dukan waɗannan maganganun da Ubangiji ya faɗa masa, Baruk ya rubuta su a littafin.
Então Jeremias chamou Baruch de filho de Neriah; e Baruch escreveu da boca de Jeremias todas as palavras de Iavé, que ele lhe havia falado, em um pergaminho de um livro.
5 Sai Irmiya ya ce wa Baruk, “An hana ni, ba zan tafi haikalin Ubangiji ba.
Jeremias ordenou a Baruque, dizendo: “Estou restrito. Eu não posso entrar na casa de Iavé.
6 Saboda haka ka tafi gidan Ubangiji a ranar azumi ka karanta wa mutane daga littafin maganar Ubangiji da na shibta maka ka rubuta. Ka karanta su ga dukan mutanen Yahuda waɗanda suka zo daga garuruwansu.
Portanto, vá, e leia do rolo que escreveu da minha boca, as palavras de Javé, nos ouvidos do povo da casa de Javé, no dia rápido. Você também as lerá aos ouvidos de todos os Judas que saírem de suas cidades.
7 Wataƙila za su kawo kukansu a gaban Ubangiji, kowanne kuma ya juya daga muguwar hanyarsa, gama fushi da hasalar da Ubangiji ya furta a kan mutanen nan yana da girma.”
Pode ser que eles apresentem sua súplica diante de Iavé, e cada um retornará de seu mau caminho; pois Iavé pronunciou grande raiva e ira contra este povo”.
8 Sai Baruk ɗan Neriya ya yi dukan abin da annabi Irmiya ya ce ya yi; a haikalin Ubangiji kuwa ya karanta maganar Ubangiji daga littafin
Baruch, filho de Nereu, fez de acordo com tudo o que Jeremias, o profeta, lhe ordenou, lendo no livro Palavras de Yahweh na casa de Yahweh.
9 A watan tara na shekara ta biyar ta Yehohiyakim ɗan Yosiya sarkin Yahuda, an yi shela a yi azumi a gaban Ubangiji ga dukan mutanen Urushalima da waɗanda suka zo daga garuruwan Yahuda.
Agora, no quinto ano de Jeoiaquim, filho de Josias, rei de Judá, no nono mês, todo o povo de Jerusalém e todo o povo que veio das cidades de Judá para Jerusalém, proclamou um jejum diante de Iavé.
10 Daga ɗakin Gemariya ɗan Shafan magatakarda, wanda yake a fili na bisa a mashigin Sabuwar Ƙofar haikali, Baruk ya karanta wa dukan mutane a haikalin Ubangiji maganar Irmiya daga littafin.
Então Baruc leu as palavras de Jeremias do livro na casa de Javé, no quarto de Gemarias, filho de Safã, o escriba, na corte superior, na entrada do novo portão da casa de Javé, nos ouvidos de todo o povo.
11 Sa’ad da Mikahiya ɗan Gemariya, ɗan Shafan, ya ji dukan maganar Ubangiji daga littafin,
Quando Micaías, filho de Gemarias, filho de Shaphan, ouviu do livro todas as palavras de Javé,
12 sai ya sauka zuwa ɗakin magatakarda a fada, inda dukan fadawa suke zaune, Elishama magatakarda, Delahiya ɗan Shemahiya, Elnatan ɗan Akbor, Gemariya ɗan Shafan, Zedekiya ɗan Hananiya, da dukan sauran fadawa.
foi à casa do rei, ao quarto do escriba; e eis que todos os príncipes estavam ali sentados, Elishama, o escriba, Delaías, filho de Semaías, Elnatã, filho de Acbor, Gemarias, filho de Shaphan, Zedequias, filho de Hananias, e todos os príncipes.
13 Bayan Mikahiya ya faɗa musu kome da ya ji Baruk ya karanta wa mutane daga littafin,
Então Micaías declarou a eles todas as palavras que tinha ouvido, quando Baruc leu o livro aos ouvidos do povo.
14 sai dukan fadawan suka aiki Yehudi ɗan Netaniya, ɗan Shelemiya, ɗan Kushi, ya ce wa Baruk, “Ka zo tare da littafin da ka karanta wa mutane.” Saboda haka Baruk ɗan Neriya ya tafi wurinsu tare da littafin a hannunsa.
Portanto, todos os príncipes enviaram Jeudi, filho de Netanias, filho de Selemias, filho de Cushi, a Baruc, dizendo: “Pegue em sua mão o pergaminho em que leu aos ouvidos do povo, e venha”. Então Baruch, o filho de Neriah, pegou o pergaminho em sua mão, e veio até eles.
15 Suka ce masa, “Zauna, ka karanta mana littafin.” Sai Baruk ya karanta musu littafin.
Eles lhe disseram: “Sente-se agora, e leia-o em nossa audiência”. Então Baruch leu em sua audiência.
16 Da suka ji dukan maganar, sai suka dubi juna a firgice suka ce wa Baruk, “Dole mu sanar da dukan maganan nan ga sarki.”
Agora, quando ouviram todas as palavras, voltaram-se uns para os outros com medo e disseram a Baruch: “Certamente diremos ao rei todas estas palavras”.
17 Sa’an nan suka ce wa Baruk, “Faɗa mana yadda ka yi ka rubuta dukan wannan. Irmiya ne ya yi maka shibtar ta?”
Eles perguntaram a Baruch, dizendo: “Diga-nos agora, como você escreveu todas essas palavras na boca dele”?
18 Baruk ya amsa ya ce, “I, shi ne ya faɗa mini dukan wannan magana, na kuwa rubuta su a takarda.”
Então Baruch respondeu-lhes: “Ele me ditou todas estas palavras com sua boca e eu as escrevi com tinta no livro”.
19 Sa’an nan fadawan suka ce wa Baruk, “Kai da Irmiya ku je ku ɓuya. Kada ku bari wani ya san inda kuke.”
Então os príncipes disseram a Baruc: “Você e Jeremias vão se esconder. Não deixem ninguém saber onde vocês estão”.
20 Bayan da suka ajiye littafin a ɗakin Elishama magatakarda, sai suka tafi wurin sarki a fili suka sanar da shi kome.
Eles foram até o rei para a corte, mas tinham colocado o pergaminho na sala de Elishama, o escriba. Em seguida, contaram todas as palavras na audiência do rei.
21 Sai sarki ya aiki Yehudi ya kawo littafin daga ɗakin Elishama magatakarda ya kuma karanta wa sarki da kuma dukan fadawan da suke tsaye kusa da shi.
Então o rei enviou a Jehudi para pegar o pergaminho e o tirou da sala de Elishama, o escriba. Jehudi o leu na audiência do rei, e na audiência de todos os príncipes que estavam ao lado do rei.
22 A watan tara ne sarki kuwa yana zaune a gidansa na rani, wuta kuwa tana ci a kasko a gabansa.
Now o rei estava sentado na casa de inverno no nono mês, e havia um fogo no braseiro que ardia diante dele.
23 Duk sa’ad da Yehudi ya karanta sashi uku ko huɗu na littafin, sai sarkin ya sa wuƙa ya yanke su, ya zuba a wutar da take ci a kasko, da haka ya ƙone dukan littafin.
Quando Jehudi leu três ou quatro colunas, o rei o cortou com o canivete e o jogou no fogo que estava no braseiro, até que todo o pergaminho foi consumido no fogo que estava no braseiro.
24 Sai sarki da dukan masu yin masa hidima waɗanda suke jin maganan nan ba su firgita ba, balle su keta rigunansu.
O rei e seus servos que ouviram todas estas palavras não tiveram medo, e não rasgaram suas vestes.
25 Ko da yake Elnatan, Delahiya da Gemariya sun roƙi sarki kada yă ƙone littafin, bai saurare su ba.
Além disso, Elnatã e Delaías e Gemarias haviam intercedido junto ao rei para que ele não queimasse o pergaminho; mas ele não os ouviria.
26 A maimakon haka, sai sarki ya umarci Yerameyel ɗan sarki, Serahiya ɗan Azriyel da Shelemiya ɗan Abdeyel su kama Baruk marubuci da Irmiya annabi. Amma Ubangiji ya ɓoye su.
O rei ordenou que Jerameel, filho do rei, e Seraías, filho de Azriel, e Selemias, filho de Abdeel, prendessem Baruque, o escriba, e Jeremias, o profeta; mas Javé os escondeu.
27 Bayan sarki ya ƙone littafin da ya ƙunshi maganar da Baruk ya rubuta daga shibtar Irmiya, sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
Então a palavra de Javé veio a Jeremias, depois que o rei queimou o pergaminho e as palavras que Baruc escreveu na boca de Jeremias, dizendo:
28 “Ka ɗauki wani littafi ka rubuta a kansa dukan maganar da littafi na farin ya ƙunsa, wanda Yehohiyakim sarkin Yahuda ya ƙone.
“Pegue novamente outro pergaminho e escreva nele todas as palavras anteriores que estavam no primeiro pergaminho, que Jehoiaquim, o rei de Judá, queimou.
29 Ka kuma faɗa wa Yehohiyakim sarkin Yahuda cewa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, ka ƙone wancan littafin ka kuma ce, “Don me ka rubuta a cikinsa, cewa lalle sarkin Babilon zai zo ya hallaka wannan ƙasa, zai kashe mutum duk da dabba?”
A respeito de Jeoiaquim, rei de Judá, você dirá: 'Javé diz: “Você queimou este pergaminho, dizendo: “Por que você escreveu nele, dizendo: 'O rei da Babilônia certamente virá e destruirá esta terra, e fará cessar de lá o homem e o animal...'””.
30 Saboda haka, ga abin da Ubangiji yana cewa game da Yehohiyakim sarkin Yahuda. Ba zai kasance da wani wanda zai zauna a kan gadon sarautar Dawuda ba; za a jefar da gawarsa ta sha zafi da rana da dare kuma ta sha matsanancin sanyi.
Portanto Yahweh diz a respeito de Jehoiakim, rei de Judá: “Ele não terá ninguém para sentar-se no trono de Davi”. Seu cadáver será expulso de dia para o calor e de noite para a geada”.
31 Zan hukunta shi da kuma’ya’yansa da masu hidimarsa saboda muguntarsu; zan kawo kowace masifar da na furta a kansu da kuma waɗanda suke zama a Urushalima da na Yahuda, domin sun ƙi su saurara.’”
Castigarei ele, seus descendentes e seus servos por sua iniqüidade”. Trarei sobre eles, sobre os habitantes de Jerusalém, e sobre os homens de Judá, todo o mal que pronunciei contra eles, mas eles não ouviram””.
32 Sai Irmiya ta ɗauko wani littafi ya ba wa Baruk ɗan Neriya marubuci, kuma yayinda Irmiya yake shibtawa, Baruk ya rubuta a littafin dukan maganar da take a littafin da Yehohiyakim sarkin Yahuda ya ƙone. Ya kuma ƙara ire-iren maganganun nan a kansu.
Então Jeremias pegou outro pergaminho e o deu a Baruc, o escriba, filho de Nerias, que nele escreveu da boca de Jeremias todas as palavras do livro que Jeoiaquim, rei de Judá, havia queimado no fogo; e muitas palavras semelhantes foram acrescentadas a elas.

< Irmiya 36 >