< Irmiya 36 >
1 A shekara ta huɗu ta Yehohiyakim ɗan Yosiya sarkin Yahuda, wannan magana ta zo wa Irmiya daga wurin Ubangiji cewa,
Og det skete i Judas Konge Jojakims, Josias's Søns, fjerde Aar, at dette Ord kom til Jeremias fra Herren:
2 “Ka ɗauki littafi ka rubuta dukan maganganun da na yi maka game da Isra’ila, Yahuda da kuma dukan sauran al’ummai daga lokacin da na fara maka magana a mulkin Yosiya har zuwa yanzu.
Tag din Bogrulle og skriv i den alle de Ord, som jeg har talt til dig om Israel og om Juda og om alle Hedningerne, fra den Dag af, da jeg har talt til dig, fra Josias's Dage og indtil denne Dag.
3 Wataƙila sa’ad da mutanen Yahuda suka ji game da kowace masifar da na shirya in auka musu, kowa ya juya daga muguwar hanyarsa; sa’an nan in gafarta musu muguntarsu da kuma zunubinsu.”
Maaske Judas Hus vilde høre al den Ulykke, som jeg tænker at gøre imod dem, for at de kunde omvende sig, hver fra sin onde Vej, og jeg kunde forlade dem deres Misgerninger og deres Synd.
4 Saboda haka Irmiya ya kira Baruk ɗan Neriya, yayinda Irmiya yake fadar dukan waɗannan maganganun da Ubangiji ya faɗa masa, Baruk ya rubuta su a littafin.
Da kaldte Jeremias ad Baruk, Nerias Søn; og Baruk skrev efter Jeremias's Mund alle Herrens Ord, som han havde talt til ham, i Bogrullen.
5 Sai Irmiya ya ce wa Baruk, “An hana ni, ba zan tafi haikalin Ubangiji ba.
Og Jeremias befalede Baruk og sagde: Jeg er forhindret, jeg kan ikke komme til Herrens Hus.
6 Saboda haka ka tafi gidan Ubangiji a ranar azumi ka karanta wa mutane daga littafin maganar Ubangiji da na shibta maka ka rubuta. Ka karanta su ga dukan mutanen Yahuda waɗanda suka zo daga garuruwansu.
Men gak du og læs op af Rullen, som du har skrevet efter min Mund, Herrens Ord for Folkets Øren i Herrens Hus paa Fastedagen; ogsaa for Ørene af alle Judas Folk, som ere komne op fra deres Stæder, skal du læse dem.
7 Wataƙila za su kawo kukansu a gaban Ubangiji, kowanne kuma ya juya daga muguwar hanyarsa, gama fushi da hasalar da Ubangiji ya furta a kan mutanen nan yana da girma.”
Maaske deres ydmyge Begæring kunde komme ind for Herrens Ansigt, og de maatte omvende sig, hver fra sin onde Vej; thi stor er Vreden og Fortørnelsen, som Herren har udtalt imod dette Folk.
8 Sai Baruk ɗan Neriya ya yi dukan abin da annabi Irmiya ya ce ya yi; a haikalin Ubangiji kuwa ya karanta maganar Ubangiji daga littafin
Og Baruk, Nerias Søn, gjorde efter alt det, som Profeten Jeremias havde befalet ham, om at han skulde læse af Bogen Herrens Ord i Herrens Hus.
9 A watan tara na shekara ta biyar ta Yehohiyakim ɗan Yosiya sarkin Yahuda, an yi shela a yi azumi a gaban Ubangiji ga dukan mutanen Urushalima da waɗanda suka zo daga garuruwan Yahuda.
Og det skete i Judas Konge Jojakims, Josias's Søns, femte Aar, i den niende Maaned, at alt Folket i Jerusalem og alt Folket, som var kommet fra Judas Stæder til Jerusalem, udraabte en Faste for Herrens Ansigt.
10 Daga ɗakin Gemariya ɗan Shafan magatakarda, wanda yake a fili na bisa a mashigin Sabuwar Ƙofar haikali, Baruk ya karanta wa dukan mutane a haikalin Ubangiji maganar Irmiya daga littafin.
Og Baruk læste Jeremias's Ord op af Bogen, i Herrens Hus, i Skriveren Gemarjas, Safans Søns, Kammer, i den øverste Forgaard, ved Indgangen igennem den nye Port paa Herrens Hus, for hele Folkets Øren.
11 Sa’ad da Mikahiya ɗan Gemariya, ɗan Shafan, ya ji dukan maganar Ubangiji daga littafin,
Og Mikaja, Gemarjas Søn, Safans Sønnesøn, hørte alle Herrens Ord i Bogen.
12 sai ya sauka zuwa ɗakin magatakarda a fada, inda dukan fadawa suke zaune, Elishama magatakarda, Delahiya ɗan Shemahiya, Elnatan ɗan Akbor, Gemariya ɗan Shafan, Zedekiya ɗan Hananiya, da dukan sauran fadawa.
Og han gik ned til Kongens Hus til Skriverens Kammer, og se, der sade alle Fyrsterne: Skriveren Elisama og Delaja, Semajas Søn, og Elnatan, Akbors Søn, og Gemarja, Safans Søn, og Zedekias, Hananjas Søn, ja, alle Fyrsterne.
13 Bayan Mikahiya ya faɗa musu kome da ya ji Baruk ya karanta wa mutane daga littafin,
Og Mikaja forkyndte dem alle Ordene, som han havde hørt, der Baruk læste op af Bogen for Folkets øren.
14 sai dukan fadawan suka aiki Yehudi ɗan Netaniya, ɗan Shelemiya, ɗan Kushi, ya ce wa Baruk, “Ka zo tare da littafin da ka karanta wa mutane.” Saboda haka Baruk ɗan Neriya ya tafi wurinsu tare da littafin a hannunsa.
Da sendte alle Fyrsterne Judi, en Søn af Netanja, der var en Søn af Selemja, der var en Søn af Kusi, til Baruk, og lode sige: Tag den Rulle, af hvilken du læste op for Folkets Øren, i din Haand og kom hid; og Baruk, Nerias Søn, tog Rullen i sin Haand og kom til dem.
15 Suka ce masa, “Zauna, ka karanta mana littafin.” Sai Baruk ya karanta musu littafin.
Og de sagde til ham: Sæt dig nu og læs den for vore Øren; og Baruk læste den for deres Øren.
16 Da suka ji dukan maganar, sai suka dubi juna a firgice suka ce wa Baruk, “Dole mu sanar da dukan maganan nan ga sarki.”
Og det skete, der de hørte alle disse Ord, forfærdedes de, den ene for den anden; og de sagde til Baruk: Vi maa forkynde Kongen alle disse Ord.
17 Sa’an nan suka ce wa Baruk, “Faɗa mana yadda ka yi ka rubuta dukan wannan. Irmiya ne ya yi maka shibtar ta?”
Og de spurgte Baruk og sagde: Giv os dog til Kende, hvorledes du skrev alle disse Ord efter hans Mund?
18 Baruk ya amsa ya ce, “I, shi ne ya faɗa mini dukan wannan magana, na kuwa rubuta su a takarda.”
Og Baruk sagde til dem: Han foresagde mig alle disse Ord af sin Mund, medens jeg skrev dem i Bogen med Blæk.
19 Sa’an nan fadawan suka ce wa Baruk, “Kai da Irmiya ku je ku ɓuya. Kada ku bari wani ya san inda kuke.”
Da sagde Fyrsterne til Baruk: Gak hen, skjul dig, du og Jeremias, og lad ingen vide, hvor I ere.
20 Bayan da suka ajiye littafin a ɗakin Elishama magatakarda, sai suka tafi wurin sarki a fili suka sanar da shi kome.
Og de kom til Kongen i Forgaarden, da de havde henlagt Rullen i Skriveren Elisamas Kammer, og de forkyndte alle Ordene for Kongens Øren.
21 Sai sarki ya aiki Yehudi ya kawo littafin daga ɗakin Elishama magatakarda ya kuma karanta wa sarki da kuma dukan fadawan da suke tsaye kusa da shi.
Da sendte Kongen Judi for at hente Rullen, og han tog den fra Skriveren Elisamas Kammer; og Judi læste den op for Kongens Øren og for alle de Fyrsters Øren, som stode hos Kongen.
22 A watan tara ne sarki kuwa yana zaune a gidansa na rani, wuta kuwa tana ci a kasko a gabansa.
Og Kongen sad i Vinterhuset, i den niende Maaned, medens Ildbækkenet stod med Gløder for hans Ansigt.
23 Duk sa’ad da Yehudi ya karanta sashi uku ko huɗu na littafin, sai sarkin ya sa wuƙa ya yanke su, ya zuba a wutar da take ci a kasko, da haka ya ƙone dukan littafin.
Og det skete, der Judi havde læst tre eller fire Stykker, skar han dem af med Skriverens Kniv og kastede dem i Ilden, som var paa Bækkenet, indtil den hele Rulle blev opbrændt i Ilden, som var paa Bækkenet.
24 Sai sarki da dukan masu yin masa hidima waɗanda suke jin maganan nan ba su firgita ba, balle su keta rigunansu.
Og de forfærdedes ikke og sønderreve ikke deres Klæder, hverken Kongen eller nogen af hans Tjenere, da de hørte alle disse Ord;
25 Ko da yake Elnatan, Delahiya da Gemariya sun roƙi sarki kada yă ƙone littafin, bai saurare su ba.
og uagtet Elnatan og Delaja og Gemarja bade Kongen, at han ikke maatte opbrænde Rullen, hørte han dem dog ikke.
26 A maimakon haka, sai sarki ya umarci Yerameyel ɗan sarki, Serahiya ɗan Azriyel da Shelemiya ɗan Abdeyel su kama Baruk marubuci da Irmiya annabi. Amma Ubangiji ya ɓoye su.
Og Kongen bød Jerameel, Meleks Søn, og Seraja, Afriels Søn, og Selemja, Abdeels Søn, at gribe Skriveren Baruk og Profeten Jeremias; men Herren skjulte dem.
27 Bayan sarki ya ƙone littafin da ya ƙunshi maganar da Baruk ya rubuta daga shibtar Irmiya, sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
Og Herrens Ord kom til Jeremias, efter at Kongen havde opbrændt Rullen med Ordene, som Baruk havde skrevet efter Jeremias's Mund; det lød saaledes:
28 “Ka ɗauki wani littafi ka rubuta a kansa dukan maganar da littafi na farin ya ƙunsa, wanda Yehohiyakim sarkin Yahuda ya ƙone.
Tag dig igen en anden Rulle, og skriv i den alle de forrige Ord, som stode i den forrige Rulle, hvilken Jojakim, Judas Konge, har opbrændt.
29 Ka kuma faɗa wa Yehohiyakim sarkin Yahuda cewa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, ka ƙone wancan littafin ka kuma ce, “Don me ka rubuta a cikinsa, cewa lalle sarkin Babilon zai zo ya hallaka wannan ƙasa, zai kashe mutum duk da dabba?”
Og om Jojakim, Judas Konge skal du sige: Saa siger Herren: Du opbrændte denne Rulle og sagde: Hvorfor skrev du saaledes deri: Kongen af Babel skal komme og ødelægge dette Land og udrydde baade Folk og Fæ deraf?
30 Saboda haka, ga abin da Ubangiji yana cewa game da Yehohiyakim sarkin Yahuda. Ba zai kasance da wani wanda zai zauna a kan gadon sarautar Dawuda ba; za a jefar da gawarsa ta sha zafi da rana da dare kuma ta sha matsanancin sanyi.
Derfor, saa siger Herren om Jojakim, Judas Konge: For ham skal der ingen være, som sidder paa Davids Trone, og hans døde Krop skal være henkastet for Heden om Dagen og for Frosten om Natten.
31 Zan hukunta shi da kuma’ya’yansa da masu hidimarsa saboda muguntarsu; zan kawo kowace masifar da na furta a kansu da kuma waɗanda suke zama a Urushalima da na Yahuda, domin sun ƙi su saurara.’”
Og jeg vil hjemsøge ham og hans Sæd og hans Tjenere for deres Misgerning, og jeg vil bringe over dem og over Jerusalems Indbyggere og over Judas Mænd al den Ulykke, som jeg har udtalt over dem, uden at de vilde høre.
32 Sai Irmiya ta ɗauko wani littafi ya ba wa Baruk ɗan Neriya marubuci, kuma yayinda Irmiya yake shibtawa, Baruk ya rubuta a littafin dukan maganar da take a littafin da Yehohiyakim sarkin Yahuda ya ƙone. Ya kuma ƙara ire-iren maganganun nan a kansu.
Da tog Jeremias en anden Rulle og gav Skriveren Baruk, Nerias Søn, den, og han skrev i den efter Jeremias's Mund alle Ordene fra den Bog, som Jojakim, Kongen i Juda, havde opbrændt i Ilden; og der blev desuden endnu tillagte mange lignende Ord.