< Irmiya 34 >

1 Yayinda Nebukadnezzar sarkin Babilon da dukan sojojinsa da kuma dukan mulkokinsa da mutanen masarautar da yake mulki suna yaƙi da Urushalima da dukan garuruwan da suke kewaye, sai wannan magana ta zo wa Irmiya daga wurin Ubangiji cewa,
Šis ir tas vārds, kas uz Jeremiju notika no Tā Kunga, kad Nebukadnecars, Bābeles ķēniņš, un viss viņa karaspēks un visas pasaules valstis, kas bija apakš viņa valdīšanas, un visas tautas karoja pret Jeruzālemi un visām viņas pilsētām:
2 “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yana cewa ka tafi wurin Zedekiya sarkin Yahuda ka faɗa masa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, ina gab da ba da wannan birni ga sarkin Babilon, zai kuwa ƙone ta.
Tā saka Tas Kungs, Israēla Dievs: ej un runā uz Cedeķiju, Jūda ķēniņu, un saki uz to: tā saka Tas Kungs: Redzi, Es šo pilsētu dodu Bābeles ķēniņam rokā, un viņš to sadedzinās ar uguni.
3 Ba za ka tsere daga hannunsa ba amma tabbatacce za a kama ka a kuma ba da kai gare shi. Za ka ga sarkin Babilon da idanunka, zai kuwa yi magana da kai fuska da fuska. Za ka kuwa tafi Babilon.
Un tu neizbēgsi no viņa rokas, bet tapsi grābtin sagrābts un viņam dots rokā, un tavas acis redzēs Bābeles ķēniņa acis un viņš ar tevi runās muti pret muti un tu nāksi uz Bābeli.
4 “‘Duk da haka ka ji alkawarin Ubangiji, ya Zedekiya sarkin Yahuda. Ga abin da Ubangiji yake cewa game da kai. Ba za ka mutu ta takobi ba;
Bet klausi Tā Kunga vārdu, Cedeķija, Jūda ķēniņ! Tā saka Tas Kungs uz tevi: tu nemirsi caur zobenu,
5 za ka mutu cikin salama. Yadda mutane suka ƙuna wutar jana’iza don girmama kakanninka, sarakunan da suka riga ka, haka za su ƙuna wuta don girmama da kuma makokinka suna cewa, “Kaito, ya maigida!” Ni kaina na yi wannan alkawari, in ji Ubangiji.’”
Tu nomirsi mierā. Un kā sārtu dedzinājuši taviem tēviem, tiem agrākajiem ķēniņiem, kas priekš tevis bijuši, tāpat tev dedzinās un par tevi žēlosies: “Ak vai, Kungs!” Jo Es šo vārdu esmu runājis, saka Tas Kungs.
6 Sa’an nan annabi Irmiya ya faɗi dukan wannan wa Zedekiya sarkin Yahuda, a Urushalima,
Un pravietis Jeremija sacīja visus šos vārdus uz Cedeķiju, Jūda ķēniņu, Jeruzālemē,
7 yayinda sojojin sarkin Babilon suna yaƙi da Urushalima da sauran garuruwan Yahuda waɗanda suka ragu, Lakish da Azeka. Waɗannan su ne birane masu katanga kaɗai a Yahuda.
Kad Bābeles ķēniņa kara spēks karoja pret Jeruzālemi un pret visām atlikušām Jūda pilsētām, pret Laķisu un pret Azeku; jo šīs stiprās pilsētas bija atlikušas no Jūda pilsētām.
8 Maganar ta zo wa Irmiya daga Ubangiji bayan Sarki Zedekiya ya yi yarjejjeniya da duka mutane a Urushalima ya yi shelar’yanci wa bayi.
Šis ir tas vārds, kas notika uz Jeremiju no Tā Kunga, kad ķēniņš Cedeķija bija derību derējis ar visiem ļaudīm, kas Jeruzālemē, viņiem izsaukt svabadības gadu,
9 Kowa ya’yantar da bayinsa da suke Ibraniyawa, maza da mata; kada kowa ya riƙe bawa wanda yake mutumin Yahuda.
Ka ikvienam bija atlaist savu kalpu un ikvienam savu kalponi, kas vien no Ebreju cilts, ka Jūdu starpā neviens savu brāli nekalpinātu.
10 Saboda haka dukan fadawa da mutane suka yi yarjejjeniyar cewa za su’yantar da bayinsu maza da mata ba za su kuwa ƙara riƙe su bayi ba. Suka yarda, suka kuma sake su.
Tad paklausīja visi lielkungi un visi ļaudis, kas šo derību bija derējuši, ka ikviens savu kalpu un savu kalponi atlaistu vaļā un vairs nekalpinātu, - tie paklausīja un tos atlaida.
11 Amma daga baya suka canja ra’ayoyinsu suka maido bayinsu suka kuma sāke bautar da su.
Bet pēc tie tiem kalpiem un tām kalponēm, ko tie bija atlaiduši vaļā, lika nākt atkal atpakaļ un tos spieda atkal būt par kalpiem un par kalponēm.
12 Sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
Tādēļ Tā Kunga vārds notika uz Jeremiju no Tā Kunga sacīdams:
13 “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yana cewa na yi alkawari da kakanni-kakanninku sa’ad da na fitar da su daga Masar, daga ƙasar bauta. Na ce,
Tā saka Tas Kungs, Israēla Dievs: Es esmu derību derējis ar jūsu tēviem, kad tos izvedu no Ēģiptes zemes, no tā vergu nama, un sacīju:
14 ‘A kowace shekara ta bakwai dole kowannenku yă’yantar da duk wani ɗan’uwa mutumin Ibraniyawa wanda aka sayar masa. Bayan ya yi muku hidima shekaru shida, dole ku bar shi yă tafi’yantacce.’ Amma kakanninku ba su saurare ni ba, ba su ji ni ba.
Septītā gadā jums būs atlaist ikvienam savu brāli, kas ir Ebrejs, kas tev ir pārdots un sešus gadus tev kalpojis, un tev būs viņu atlaist no sevis svabadu; bet jūsu tēvi Mani neklausīja un nepiegrieza savas ausis.
15 Bai daɗe ba da kuka tuba, kuka kuma yi abin da yake mai kyau a idona. Kowannenku ya yi shelar’yanci ga ɗan’uwansa. Kun ma yi yarjejjeniya a gabana a gidan da ake kira da Sunana.
Tad jūs nu šodien bijāt atgriezušies un darījuši, kas bija tiesa Manās acīs, izsaukdami svabadību ikviens savam tuvākam, un jūs bijāt derību derējuši Manā priekšā, tai namā, kas pēc Mana Vārda nosaukts.
16 Amma yanzu kun juya kun kuma ɓata sunana; kowannenku ya mayar da bayi maza da matan da kuka’yantar su tafi inda suka ga dama. Kun sāke tilasta su su zama bayinku.
Bet jūs esat atkāpušies, Manu Vārdu sagānījuši un ņēmuši atpakaļ ikviens savu kalponi, ko bijāt atlaiduši svabadus savā vaļā, un esiet tos spieduši, būt par kalpiem un par kalponēm.
17 “Saboda haka, ga abin da Ubangiji yana cewa, kun yi mini rashin biyayya; ba ku yi shelar’yanci don’yan’uwanku ba. Saboda haka yanzu na yi muku shelar’yanci in ji Ubangiji,’yanci ga mutuwa ta takobi, annoba da kuma yunwa. Zan sa ku zama abin ƙyama ga sauran mulkokin duniya.
Tādēļ tā saka Tas Kungs: jūs Mani neesat klausījuši, svabadību izsaukt ikviens savam brālim un ikviens savam tuvākam. Redzi, tad Es pret jums izsaucu svabadību, saka Tas Kungs, zobenam, mērim un badam, un Es jūs nodošu uz vārdzināšanu visās pasaules valstīs.
18 Mutanen da suka keta alkawarina da ba su cika sharuɗan alkawarin da suka yi a gabana ba, zan yi da su kamar ɗan maraƙin da suka yanka biyu suka bi ta tsakiyarsa.
Un Es nodošu tos vīrus, kas Manu derību pārkāpuši, kas nav turējuši tās derības vārdus, ko tie Manā priekšā derējuši, tā kā to teļu, ko tie divējos gabalos pārcirtuši un kuru gabalu starpā gājuši cauri,
19 Shugabannin Yahuda da Urushalima, fadawa, firistoci da kuma dukan mutanen ƙasar waɗanda suka bi tsakanin ɗan maraƙin da aka yanka,
Jūda lielkungus un Jeruzālemes lielkungus, ķēniņa sulaiņus un priesterus un visus zemes ļaudis, kas starp tā teļa gabaliem gājuši cauri.
20 zan ba da su ga abokan gābansu waɗanda suke neman ransu. Gawawwakinsu za su zama abincin tsuntsayen sararin sama da na namun jeji.
Un Es tos nodošu viņu ienaidniekiem rokā, tiem rokā, kas viņu dvēseli meklē, un viņu miesas būs par barību putniem apakš debess un zvēriem virs zemes.
21 “Zan ba da Zedekiya sarkin Yahuda da fadawansa ga abokan gābansu waɗanda suke neman ransu, ga sojojin sarkin Babilon, waɗanda suke janye daga gare ku.
Un Cedeķiju, Jūda ķēniņu, un viņa lielkungus es nodošu viņu ienaidniekiem rokā un tiem rokā, kas viņu dvēseli meklē, proti Bābeles ķēniņa karaspēka rokā, kas tagad no jums aizcēlies.
22 Zan yi umarni, in ji Ubangiji, zan kuma komo da su wannan birni. Za su kuwa yi yaƙi da ita, su ƙwace ta su kuma ƙone ta. Zan kuma mai da garuruwan Yahuda kufai don kada wani ya zauna a can.”
Redzi, Es došu pavēli, saka Tas Kungs, un tos atvedīšu atkal uz šo pilsētu, un tie pret to karos un to uzņems un to sadedzinās ar uguni, un Es izpostīšu Jūda pilsētas, ka nevienam tur nebūs dzīvot.

< Irmiya 34 >