< Irmiya 33 >

1 Yayinda Irmiya yana a tsare a sansanin matsara, sai maganar Ubangiji ta zo masa sau na biyu cewa,
Au commencement du règne de Joakim, fils de Josias, cette parole me vint du Seigneur:
2 “Ga abin da Ubangiji yana cewa, shi da ya halicci duniya, Ubangiji wanda ya siffanta ta ya kuma kafa ta, Ubangiji ne sunansa.
Voici ce que dit le Seigneur: Tiens-toi dans le parvis du temple du Seigneur, et prophétise à tous les Juifs et à tous ceux qui viennent adorer dans le temple du Seigneur; dis-leur toutes les paroles que je t'ai commandé de leur prophétiser; et n'en omets pas un seul mot.
3 ‘Kira gare ni zan kuwa amsa maka in kuma faɗa maka manyan abubuwan da ba a iya kaiwa, da ba ka sani ba.’
Peut-être ils t'écouteront et se détourneront chacun de leur mauvaise voie; et je ne leur ferai point le mal que je pense leur faire en punition de leurs habitudes perverses.
4 Gama ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila yana cewa game da gidaje a wannan birni da fadodin Yahuda da aka rurrushe domin a yi amfani da su a kan mahaurai da kuma takobi
Et dis-leur: Ainsi parle le Seigneur: Si vous m'êtes indociles, au lieu de marcher selon les commandements que je vous ai donnés face à face,
5 a yaƙi da Babiloniyawa. ‘Za su cika da gawawwakin mutane waɗanda na kashe da fushina da hasalata. Zan ɓoye fuskata wa wannan birni saboda dukan muguntarsu.
Pour écouter mes serviteurs les prophètes que je vous envoie dès l'aurore (car je vous les ai envoyés, mais vous ne m'avez point obéi),
6 “‘Duk da haka, zan kawo lafiya da warkarwa gare ta; zan warkar da mutanena in kuma wadata su da salama da zama lafiya.
Je traiterai ce temple comme j'ai traité Silo; et je maudirai cette ville parmi toutes les nations de la terre.
7 Zan komo da Yahuda da Isra’ila daga bauta zan kuma sāke gina su kamar yadda suke a dā.
Et les prêtres, et les faux prophètes, et tout le peuple entendirent Jérémie, comme il disait ces paroles dans la maison du Seigneur.
8 Zan tsarkake su daga dukan zunubin da suka yi mini zan kuma gafarta musu dukan zunubansu na yin mini tawaye.
Et quand Jérémie eut cessé de dire au peuple tout ce que le Seigneur lui avait commandé de dire, les prêtres et les faux prophètes, et tout le peuple le prirent, disant: Que tu meures de mort,
9 Sa’an nan birnin nan za tă sa in zama sananne, farin ciki, yabo da girma a gaban dukan al’ummai a duniya da suka ji abubuwa masu kyau da na yi mata; za su kuma yi mamaki su kuma yi rawan jiki saboda yalwar wadata da salamar da na ba ta.’
Parce que tu as prophétisé au nom du Seigneur, disant: Le temple sera comme Silo, et cette ville sera vide d'habitants. Et toute l'assemblée du peuple se réunit contre Jérémie, dans la maison du Seigneur.
10 “Ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Kuna cewa game da wannan wuri, “Kango ne, babu mutane ko dabbobi.” Duk da haka a cikin garuruwan Yahuda da titunan Urushalima da aka yashe, inda ba mutane ko dabbobi, za a sāke jin
Et les princes de Juda apprirent ces choses; et, de la maison du roi, ils allèrent au temple, et ils siégèrent devant la porte neuve.
11 sowa ta farin ciki da murna, muryoyin amarya da na ango, da muryoyin waɗanda suka kawo hadayun salama a gidan Ubangiji suna cewa, “‘“Ku yi godiya ga Ubangiji Maɗaukaki, gama Ubangiji mai alheri ne; ƙaunarsa za tă dawwama har abada.” Gama zan mayar da wadatar ƙasar kamar yadda suke a dā,’ in ji Ubangiji.
Et les prêtres et les faux prophètes dirent aux princes et à tout le peuple: Condamnation à mort contre cet homme, parce qu'il a prophétisé sur cette ville, comme vous l'avez oui de vos oreilles.
12 “Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, ‘A wannan wuri, kango da babu mutane ko dabbobi, cikin dukan garuruwansa za a sāke kasance da wurin kiwo don makiyaya su hutar da garkunansu.
Et Jérémie parla aux princes et à tout le peuple, disant: Le Seigneur m'a envoyé prophétiser sur ce temple et sur cette ville, et dire les paroles que vous avez ouïes.
13 A cikin garuruwan ƙasar tudu, garuruwan yammancin gindin dutse da na Negeb, a yankin Benyamin, a cikin ƙauyuka kewayen Urushalima da kuma a cikin garuruwan Yahuda, garkuna za su sāke bi a ƙarƙashin hannun mai ƙidayawa,’ in ji Ubangiji.
Et maintenant faites meilleures vos voies et vos œuvres; et obéissez à la voix du Seigneur, et le Seigneur ne vous fera point le mal qu'il a prononcé contre vous.
14 “‘Kwanaki suna zuwa,’ in ji Ubangiji, ‘sa’ad da zan cika alkawarin alheri da na yi wa gidan Isra’ila da kuma gidan Yahuda.
Voilà que je suis dans vos mains; traitez-moi comme bon vous semble et comme il vaut mieux pour vous.
15 “‘A waɗannan kwanaki da kuma a wannan lokaci zan tā da Reshe mai adalci daga zuriyar Dawuda; zai yi abin da yake daidai da kuma gaskiya a ƙasar.
Mais sachez que si vous me faites périr, vous ferez retomber le sang innocent sur vous, sur cette ville, et sur ceux qui l'habitent: car, en vérité, le Seigneur m'a envoyé à vous pour porter ces paroles à vos oreilles.
16 A kwanakin nan zan ceci Yahuda Urushalima kuma za tă zauna lafiya. Sunan da za a kira ta shi ne, Ubangiji Adalcinmu.’
Et les princes et tout le peuple dirent aux prêtres et aux faux prophètes: Il n'y a pas lieu de condamner cet homme à mort; car il nous a parlé au nom du Seigneur notre Dieu.
17 Gama ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Dawuda ba zai taɓa rasa mutumin da zai zauna a gadon sarautar Isra’ila ba,
Et des hommes, des anciens de la terre, se levèrent, et ils dirent à toute la synagogue du peuple:
18 ba kuwa firistoci waɗanda suke Lawiyawa za su rasa mutumin da zai ci gaba da tsaya a gabana don miƙa hadayun ƙonawa, ya ƙona hadayun hatsi ya kuma miƙa sadakoki ba.’”
Michée de Morasthi était du temps d'Ézéchias, roi de Juda, et il dit à tout le peuple de Juda: Voici ce que dit le Seigneur: Sion sera labourée comme un champ, et Jérusalem déserte, et la montagne du temple un bois de chênes.
19 Sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
Ézéchias et tout Juda l'ont-Ils fait périr? N'est-ce pas parce qu'ils craignirent le Seigneur et le prièrent, qu'il ne leur fit pas le mal qu'il avait prononcé contre eux? Nous aussi, nous avons fait de grandes fautes contre nos âmes.
20 “Ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘In ka tā da alkawarina na rana da kuma alkawarina na dare, har dare da rana ba za su ƙara bayyana a ƙayyadaddun lokutansu ba,
Mais il y eut aussi un homme prophétisant au nom du Seigneur, Urie, fils de Séméi de Cariathiarim; et il avait prophétisé sur cette terre les mêmes choses que Jérémie.
21 to, sai a tā da alkawarina da Dawuda bawana da alkawarina da Lawiyawan da suke firistoci masu hidima a gabana, Dawuda kuma ba zai ƙara kasance da zuriyar da za tă yi mulki.
Et le roi Joakim et tous les princes, ayant oui toutes ses paroles, cherchèrent à le faire mourir; mais Urie en fut informé, et il s'enfuit en Égypte.
22 Zan sa zuriyar Dawuda bawana da kuma Lawiyawan da suke hidima a gabana su yi yawa kamar taurarin sararin sama da kuma yashin bakin tekun da ba a iya ƙidaya.’”
Et le roi envoya des hommes en Égypte.
23 Sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
Et ils en ramenèrent Urie, et Ils le conduisirent devant le roi, et le roi le frappa du glaive, et le jeta dans le sépulcre des fils de son peuple.
24 “Ba ka lura ba cewa waɗannan mutane suna cewa, ‘Ubangiji ya ƙi masarautai biyu da ya zaɓa’? Saboda haka suka rena mutanena ba sa ƙara ɗaukansu a matsayin al’umma.
Mais la main d'Achicam, fils de Saphan, était avec Jérémie pour qu'il ne fût pas livré aux mains du peuple, et qu'on ne le fit point mourir.
25 Ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘In ban kafa alkawarina game da rana da kuma game da dare ba in kuma gyara dokokin sama da duniya ba,
26 to zan ƙi zuriyar Yaƙub da na Dawuda bawana ba zan kuma zaɓi ɗaya daga cikin’ya’yansa maza ya yi mulki a kan zuriyar Ibrahim, Ishaku da Yaƙub ba. Gama zan mayar da wadatarsu in kuma yi musu jinƙai.’”

< Irmiya 33 >