< Irmiya 31 >
1 “A lokacin nan, zan zama Allah na dukan kabilan Isra’ila, za su kuma zama mutanena,” in ji Ubangiji.
Hatnavah, kai teh Isarel imthungnaw pueng hanlah Cathut lah ka o vaiteh, ahnimouh hai ka tami lah o awh han, telah BAWIPA ni a dei.
2 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Mutanen da suka tsere wa takobi za su sami tagomashi a hamada; zan zo don in ba da hutu ga Isra’ila.”
BAWIPA ni hettelah a dei, Isarel hah kâhatnae poe hanlah ka cei navah, tahloi dawk hoi kahloutnaw ni kahrawng vah pahrennae a hmu awh.
3 Ubangiji ya bayyana mana a dā, yana cewa, “Na ƙaunace ku da madawwamiyar ƙauna; na janye ku da ƙauna marar iyaka.
Ahlanae koehoi kai koe kamnuek e BAWIPA ni hettelah a dei, ka poutthaihoeh e lungpatawnae hoi lung na pataw, hatdawkvah lungmanae dawk na kâenkhai.
4 Zan sāke gina ki za ki kuwa sāke ginuwa, ya Budurwar Isra’ila. Za ki kuma ɗauki ganganki ki fita don ki yi rawa da masu farin ciki.
Na kangdue sak vaiteh kangdue e lah na o han, oe tanglakacuem Isarel, kacakcalah kangdue lah na o han. Tâbaw hoi na kamthoup vaiteh a lungkahawinaw lamnae koe na bawk van han.
5 Za ki sāke dasa gonakin inabi a kan tussan Samariya; manoma za su yi shuka a kansu su kuma ji daɗin amfaninsu.
Misur takha hah Samaria mon dawk na sak vaiteh hot van kho kasaknaw ni amamouh ngai patetlah a ca awh han.
6 Za a yi ranar da matsara za su tā da murya a kan tuddan Efraim su ce, ‘Ku zo, bari mu haura Sihiyona, zuwa wurin Ubangiji Allahnmu.’”
Ephraim mon dawk khokasaknaw ni, thaw awh haw, maimae BAWIPA Cathut onae koe Zion mon koe cet awh sei telah hramnae tueng a pha han, telah a ti.
7 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Ku rera don farin ciki wa Yaƙub; ku yi sowa don al’ummai da suke nesa. Ka sa a ji yabanku, ku kuma ce, ‘Ya Ubangiji ka ceci mutanenka, raguwar Isra’ila.’
Bangkongtetpawiteh, BAWIPA ni hettelah a dei, Jakop hanlah lunghawi laihoi la sak awh haw, kalenpounge miphun hanlah hram awh, pathang laihoi pholen awh, oe BAWIPA, kacawirae na tami Isarelnaw rungngang haw, telah dei awh.
8 Ga shi, zan kawo su daga ƙasar arewa in tattara su daga iyakar duniya. A cikinsu makafi da guragu za su kasance, mata masu ciki da matan da suke naƙuda; jama’a mai yawan gaske za su komo.
Khenhaw! atunglae ram dawk hoi ka thokhai vaiteh, talai poutnae koehoi ka pâkhueng awh vaiteh mitdawn, khokkhem, camo ka vawn e napui hoi ka pataw e taminaw moikapap kamkhueng awh han.
9 Za su zo da kuka; za su yi addu’a yayinda nake komo da su. Zan bishe su kusa da rafuffukan ruwa a miƙaƙƙiyar hanya inda ba za su yi tuntuɓe ba, domin ni ne mahaifin Isra’ila, Efraim kuma ɗan farina ne.
Mitphi hoi tho awh vaiteh ngaithoumnae hoi ka hrawi awh han, ka lawng e tui koe, kamthuinae kaawm hoeh e lam kalan dawk ka hrawi han. Bangkongtetpawiteh, kai teh Isarel e a na pa lah ka o teh, Ephraim teh ka camin lah ao.
10 “Ku ji maganar Ubangiji, ya al’ummai; ku yi shelarta a gaban teku masu nesa cewa, ‘Shi wanda ya watsar da Isra’ila zai tattara su zai kuma lura da garkensa kamar makiyayi.’
Oe miphunnaw, BAWIPA e lawk thai awh haw, a hlanae ram dawk pâpho awh, Isarel kâkapek sakkung ni bout a pâkhueng han, tukhoumkung ni tuhu a khetyawt e patetlah a khetyawt han.
11 Gama Ubangiji zai fanshi Yaƙub zai cece su daga hannun waɗanda suka fi su ƙarfi.
Bangkongtetpawiteh, Jakop teh BAWIPA ni a ratang teh, ahni hlak thakaawme kut dawk hoi a rungngang.
12 Za su zo su yi sowa don farin ciki a ƙwanƙolin Sihiyona; za su yi farin ciki cikin yalwar Ubangiji hatsi, sabon ruwan inabi da mai,’ya’yan garken tumaki da na shanu. Za su zama kamar gonar da aka yi wa banruwa, ba za su ƙara yin baƙin ciki ba.
Zion monsom vah la sak laihoi tho awh vaiteh BAWIPA hawinae dawk lunghawi awh han, cakang, misur hoi satui, tu hoi saringnaw dawk a lunghawi awh han, ahnimae hringnae teh tui awi e takha patetlah ao vaiteh a yungyoe lungmathoenae awm mahoeh toe.
13 ’Yan mata za su yi rawa su kuma yi murna, haka ma samari da tsofaffi. Zan mai da makokinsu farin ciki; zan ta’azantar da su in kuma sa su yi farin ciki a maimakon baƙin ciki.
Tanglakacuem teh lam laihoi a lunghawi vaiteh, thoundoun, hoi minpui, mintawngpanaw hoi a lunghawi awh han. Ahnimae cingounae teh lunghawinae lah coungsak laihoi lung ka mawng sak vaiteh a lungmathoenae dawk hoi lung kahawi sak han.
14 Zan ƙosar da firistoci da yalwa, mutanena kuma za su cika da yalwa,” in ji Ubangiji.
Vaihmanaw teh kathâw e moi hoi kaboumcalah ka paca vaiteh, ka hawinae dawk ka taminaw a lungkuep awh han telah BAWIPA ni a dei.
15 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “An ji murya daga Rama, makoki da kuka mai zafi, Rahila tana kuka domin’ya’yanta ta kuma ƙi a ta’azantar da ita domin’ya’yanta ba su.”
BAWIPA ni hettelah a dei, Ramah kho dawk kamthang ka thai, tamikadout rabui laihoi kanae kamthang doeh. Rachel ni a canaw a khui teh a canaw o hoeh toung dawkvah lungpahawi thai kawi lah awm hoeh toe.
16 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Hana muryarki kuka da kuma idanunki hawaye, gama za a sāka wa aikinki,” in ji Ubangiji. “Za su komo daga ƙasar abokin gāba.
BAWIPA ni hettelah a dei, ka hoeh nahanlah na lawk kâpanguep leih, na mitphi hai hui leih, bangkongtetpawiteh, na tawksak e dawk tawkphu a hmu vaiteh, tarannaw e ram dawk hoi bout ban awh han telah BAWIPA ni a dei.
17 Saboda haka akwai sa zuciya domin nan gaba,” in ji Ubangiji. “’Ya’yanki za su komo ƙasarsu.
Nang e tueng poutnae dawk ngaihawinae ao. Na canaw teh bout a ban awh han telah, BAWIPA ni a dei.
18 “Tabbatacce na ji gurnanin Efraim yana cewa, ‘Ka hore ni kamar ɗan maraƙi mai ƙin ji, na kuwa horu. Ka mayar da ni, zan kuwa dawo, domin kai ne Ubangiji Allahna.
Ephraim na khuikanae lawk ka thai doeh, nang nama ni na yue teh kacuete Maitotan patetlah bout na katha sak haw, bout ka ban han. Bangkongtetpawiteh, nang teh ka BAWIPA Cathut lah na o.
19 Bayan na kauce, sai na tuba; bayan na gane, sai na sunkuyar da kaina. Na ji kunya da ƙasƙanci domin ina ɗauke da kunyar ƙuruciyata.’
Bout ka ban hnukkhu pankângai katang, na yue hnukkhu ka phai ka tabawng teh ka kaya, ka naw nah min mathoenae dawk kaya laihoi duem ka o.
20 Efraim ba ƙaunataccen ɗana ba ne, ɗan da nake jin daɗinsa? Ko da yake sau da dama ina maganar gāba a kansa, duk da haka nakan tuna da shi. Saboda haka zuciyata tana marmarinsa; ina da jinƙai mai girma dominsa,” in ji Ubangiji.
Ephraim teh ka lungpataw e capa, ka kâuep e camo nahoehmaw. Bangkongtetpawiteh, ahni taranlahoi lawk ka dei eiteh ahni khoeroe ka pahnim thai hoeh. Hatdawkvah ka lungthin ni a rabui teh ka lungma roeroe han telah, BAWIPA ni a dei.
21 “Ki kafa alamun hanya; ki sa shaidun bishewa. Ki lura da babbar hanya da kyau, hanyar da kika bi. Ki komo, ya Budurwar Isra’ila, ki komo zuwa garuruwanki.
Mitnoutnae a vo nateh, ram mitnoutnae hah sak haw. Na cei tangcoungnae lamthungpui dawk na lungthin hrueng haw. Bout ban, oe tanglakacuem Isarel na khopui koe bout ban leih.
22 Har yaushe za ki yi ta yawo, Ya’ya marar aminci? Ubangiji zai ƙirƙiro sabon abu a duniya mace za tă kewaye namiji.”
Oe, nang hnuklah ka ban e canu, bangkongmaw na kâva han rah. Bangkongtetpawiteh BAWIPA ni talai dawk hno katha a sak toe. Napui ni tongpa a kalup han telah, a ti.
23 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila yana cewa, “Sa’ad da na komo da su daga bauta mutane a ƙasar Yahuda da cikin garuruwanta za su sāke yi amfani da waɗannan kalmomi. ‘Ubangiji ya albarkace ka, ya mazauni mai adalci, ya tsarkakan dutse.’
Isarel Cathut, ransahu BAWIPA ni hettelah a dei, santoungnae thung hoi ka bankhai torei teh, Judah ram hoi khopui dawk hete lawk bout a hno awh han, oe lannae khosaknae hmuen, oe mon kathoung BAWIPA ni yawhawinae poe seh, telah a ti.
24 Mutane za su zauna tare a Yahuda da dukan garuruwansa, manoma da waɗanda suke yawo da garkunansu.
Hote Judah taminaw hoi a khopui thung e taminaw pueng hah, hmuen touh koe takhakatawkkungnaw hoi saring ka pacanaw hoi kho rei ka sak awh han.
25 Zan wartsake waɗanda suka gaji in kuma ƙosar da waɗanda ransu ya yi yaushi.”
Bangkongtetpawiteh, ka voutthoupnaw ka kawk vaiteh, lung ka mathoutnaw hai ka kawk han telah a ti.
26 A kan wannan na farka na duba kewaye. Barcina ya yi mini daɗi.
Hahoi, ka kâhlaw teh, kahawipoung e mang lah doeh a la o.
27 “Kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji, “sa’ad da zan kafa gidan Isra’ila da gidan Yahuda da’ya’yan mutane da na dabbobi.
Khenhaw! a tueng kuep tawmlei, Isarel imthung hoi Judah imthung dawk tami e cati hoi saring e cati ka tu han telah, BAWIPA ni a dei.
28 Kamar yadda na lura da su don su tumɓuke su kuma rusar, su lalatar, su hallaka su kuma kawo masifa, haka zan lura da su don su gina su kuma dasa,” in ji Ubangiji.
Kai ni ahnimouh ka phawk, ka pakhup pathan, ouk ka rektap e patetlah, ahnimouh bout ka kangdue sak han telah a ti.
29 “A waɗannan kwanaki mutane ba za su ƙara ce, “‘Ubanni suka ci’ya’yan inabi masu tsami, haƙoran’ya’ya suka mutu ba.’
Hatnae tueng dawk a napanaw ni ka thut e misur a nei awh vaiteh a capanaw a hâ kayâ, tet awh mahoeh toe.
30 A maimako, kowa zai mutu saboda zunubinsa; duk wanda ya ci’ya’yan inabi masu tsami, haƙoransa ne za su mutu.
Hatei taminaw pueng mae sak payonnae dawk a due awh vaiteh, kathut e misurtui ka net e hânaw dueng doeh a kayâ han toe.
31 “Lokaci yana zuwa,” in ji Ubangiji, “sa’ad da zan yi sabon alkawari da gidan Isra’ila da kuma gidan Yahuda.
Khenhaw! atueng kuep tawmlei telah, BAWIPA ni a dei, Isarel imthung hoi Judah imthung koe lawkkam katha ka sak toteh,
32 Ba zai zama kamar alkawarin da na yi da kakanni kakanninsu ba sa’ad da na kama su da hannu na bishe su daga Masar, domin sun take alkawarina, ko da yake na zama miji a gare su,” in ji Ubangiji.
Izip ram dawk hoi tâcokhai hanlah ahnimae kut ka kuet hnin vah a na mintoenaw koe, ahnimae vâ lah ka o eiteh a rapha awh e ka lawkkam patetlah laipalah, telah BAWIPA ni a dei.
33 “Ga alkawarin da zan yi da gidan Isra’ila bayan wannan lokaci,” in ji Ubangiji. “Zan sa dokata a tunaninsu in kuma rubuta ta a zukatansu. Zan zama Allahnsu, za su kuma zama mutanena.
Hatei hetheh, Isarel imthungnaw koe lawkkamnae ka sak han e doeh, telah BAWIPA ni a dei. Ahnimouh koe ka kâlawk ka hruek vaiteh a lungthin dawk ka thut han, kai ahnimae Cathut lah ka o vaiteh, ahnimouh teh ka tami lah o awh han.
34 Mutum ba zai ƙara koya wa maƙwabci ba, ko ya koya wa ɗan’uwansa cewa, ‘Ka san Ubangiji,’ domin duk za su san ni, daga ƙaraminsu har zuwa babba,” in ji Ubangiji. “Gama zan gafarta muguntarsu ba zan kuwa ƙara tuna da zunubansu ba.”
Apipatet nihai, BAWIPA teh panuek telah ma hoi imri hoi hmaunawngha cangkhai mahoeh toe. Bangkongtetpawiteh, kathoengca koehoi kalenpoung totouh abuemlahoi kai na panue awh han toe, telah BAWIPA ni a dei. Kâtapoenae naw ka ngaithoum vaiteh yonnae naw hai ka pâkuem pouh mahoeh toe.
35 Ga abin da Ubangiji yana cewa, shi da ya kafa rana don tă yi haske a yini shi da ya sa wata da taurari su yi haske da dare, shi da yake dama teku don raƙuman ruwansa su yi ruri Ubangiji Maɗaukaki ne sunansa.
Hettelah BAWIPA teh khodai ang sak hanlah kanî kapoekung, karum angnae ka poe hanlah thapa hoi âsi hanlah phunglam kapoukpouhkung, tuicapa pawlawk kathosakkung ni a dei. A min teh ransahu BAWIPA doeh.
36 “In dai wannan kafaffiyar ƙa’ida ta daina aiki a gabana,” in ji Ubangiji, “to, sai zuriyar Isra’ila ta daina zama al’umma a gabana.”
Hete phunglamnaw heh, ka mithmu hoi kahmat pawiteh Isarel catounnaw hai ka mithmu vah miphun buet touh a coungnae dawk hoi a kahma awh han, telah BAWIPA ni a dei.
37 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “In a iya auna sammai a kuma bincike tushen duniya a ƙarƙas to, sai in ƙi dukan zuriyar Isra’ila ke nan saboda dukan abin da suka yi,” in ji Ubangiji.
BAWIPA ni hettelah a dei, lathueng e kalvan bangnue thai teh, talaidu pâlei thai pawiteh, Isarel catounnaw pueng a tawksak payonnae naw dawk ka raphoe van han telah BAWIPA ni a dei.
38 “Kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji, “sa’ad da za a sāke gina wannan birni domina daga Hasumiyar Hananel zuwa Ƙofar Kusurwa.
Khenhaw! atu a pha tawmlei, Hananel imrasang hoi kamtawng teh khopui takin longkha totouh, khopui hah BAWIPA hanlah sak lah ao han, telah BAWIPA ni a dei.
39 Ma’auni zai miƙe daga can ya nausa kai tsaye zuwa tudun Gareb sa’an nan ya juya zuwa Gowa.
A bangnuenae teh Gereb mon dawk kalancalah a cei vaiteh Goah lah a kalup han.
40 Dukan kwarin da ake zubar da toka da kuma gawawwaki, da dukan lambatun da suke can har zuwa Kwarin Kidron a gabas zuwa kusurwar Ƙofar Doki, za su zama mai tsarki ga Ubangiji. Ba za a ƙara tumɓuke birnin ko a rushe shi ba.”
Tami ro hoi hraba rabawknae tanghlingnaw hoi kahrawngnaw pueng, Kidron palang tanghling totouh. Kanîtholah hoi marang longkha takin totouh BAWIPA hanlah kathounge lah ao han. Hothateh nâtuek hai kapek e hoi raphoe e lah awm mahoeh toe.