< Irmiya 30 >

1 Ga maganar da ta zo wa Irmiya daga Ubangiji.
He ol he BOEIPA taeng lamloh Jeremiah taengla ha pawk tih a thui.
2 “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Ka rubuta a cikin littafi dukan maganganun da na yi maka.
Israel Pathen BOEIPA loh he ni a. thui. “Nang taengah kan thui ol boeih te namah ham cabu dongah daek laeh.
3 Kwanaki suna zuwa,’ in ji Ubangiji, ‘sa’ad da zan komo da mutanena Isra’ila da Yahuda daga bauta in kuma maido da su ga ƙasar da na ba wa kakanninsu mallaka,’ in ji Ubangiji.”
BOEIPA kah olphong khohnin ha pawk coeng ke. BOEIPA loh, “Ka pilnam thongtla Israel neh Judah te ka mael puei ni. A napa rhoek taengah ka paek diklai la amih te ka mael puei vetih ka pang sak ni.
4 Ga kalmomin Ubangiji da ya yi game da Isra’ila da Yahuda,
He ol he BOEIPA loh Israel kawng neh Judah kawng ni a. thui.
5 “Ga abin da Ubangiji yana cewa, “‘Ana jin kukan tsoro, razana, ba salama ba.
Thuennah ol neh birhihnah n'yaak uh vaengah ngaimongnah pawt khaw BOEIPA loh a thui tangkhuet pai.
6 Ku tambaya ku ji. Namiji zai iya haifi’ya’ya? To, me ya sa kuke ganin kowane mai ƙarfi da hannuwansa a kwankwaso kamar mace mai naƙuda, kowace fuska ta koma fari?
tongpa he a ca a thaang atah dawt uh lamtah so uh laeh. Balae tih hlang boeih kah a pumpu dongah caom bangla a kut ka hmuh tih a maelhmai boklep la boeih a om uh?
7 Kaito, gama wannan rana za tă zama mai girma! Babu kamar ta. Zai zama lokacin wahala wa Yaƙub, amma za a cece shi daga cikinta.
Anunae, te khohnin tanglue aih, te bang te a om noek moenih. Jakob ham citcai tue om cakhaw a khui lamloh daem ni.
8 “‘A wannan rana,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki, ‘Zan karya karkiya daga wuyansu zan kuma cire musu kangi; baƙi ba za su ƙara bautar da su ba.
Te khohnin ah caempuei BOEIPA kah olphong om bitni. Na rhawn dong lamkah a hnamkun te ka bawt vetih na kuelrhui te ka pat sak ni. Anih te kholong loh thohtat sak voel mahpawh.
9 A maimakon haka, za su bauta wa Ubangiji Allahnsu Dawuda sarkinsu kuwa, wanda na tayar musu.
A Pathen BOEIPA taengah tho a thueng uh vetih, a manghai David te amih ham ka thoh pah ni.
10 “‘Saboda haka kada ka ji tsoro, ya Yaƙub bawana; kada ka karai, ya Isra’ila,’ in ji Ubangiji. ‘Tabbatacce zan cece ka daga wuri mai nesa, zuriyarka daga ƙasar zaman bautansu. Yaƙub zai sami salama da zaman lafiya, kuma ba wanda zai sa ya ji tsoro.
Ka sal Jakob nang te rhih ngawn boeh. He tah BOEIPA kah olphong ni. Israel aw rhihyawp boeh, kai loh nang te khohla lamkah neh na tiingan te a tamna khohmuen lamloh ka khang ngawn coeng ne. Jakob ha mael vaengah mong vetih, rhalthal vetih, lakueng mahpawh.
11 Ina tare da kai zan kuma cece ka,’ in ji Ubangiji. ‘Ko da yake na hallakar da dukan al’umma gaba ɗaya a inda na warwatsa ku, ba zan hallaka ku gaba ɗaya ba. Zan hore ku amma da adalci kaɗai; ba zan ƙyale ku ku tafi gaba ɗaya ba hukunci ba.’
Nang khang ham nang taengah ka om. He tah BOEIPA kah olphong ni. Namtom boeih kah a khawknah te ka khueh coeng. Te ah te nang kan taek kan yak cakhaw nang te a khawknah la kan saii mahpawh. Tedae tiktamnah neh nang kan thuituen vetih nang te kam hmil rhoe kam hmil mahpawh.
12 “Ga abin da Ubangiji yana cewa, “‘Mikinku marar warkewa ne, raunin da kuka ji ya sha ƙarfin warkarwa.
BOEIPA loh he ni a. thui. Na pocinah te rhawp coeng tih na hmasoe khaw nue coeng.
13 Babu wanda zai yi roƙo saboda damuwarku, ba magani domin mikinku babu warkarwa dominku.
Na dumlai dongah lai aka tloek khaw tal tih, na hma dongah a saibawnnah si khaw nang hamla tal coeng.
14 Dukan abokanku sun manta da ku; ba su ƙara kulawa da ku. Na buge ku kamar yadda abokin gāba zai yi na kuma hukunta ku yadda mai mugunta zai yi, domin laifinku da girma yake zunubanku kuma da yawa suke.
Na lungnah boeih loh nang boeih n'hnilh uh tih nang te n'toem uh moenih. Thunkha kah hmasoe neh nang kang ngawn. Nang kathaesainah khaw khawk tih na tholhnah he a tahoeng coeng dongah thuituennah khaw muenying muenyang la om.
15 Me ya sa kuke kuka a kan mikinku, wahalarku da ba ta da magani? Domin laifinku da girma yake da kuma zunubanku masu yawa na yi muku waɗannan abubuwa.
Nang kathaesainah khaw khawk tih na tholhnah loh a tahoeng dongah he balae tih na pocinah neh na nganboh neh aka rhawp te na pang? Te rhoek te nang ham ni ka saii.
16 “‘Amma duk wanda ya cinye ku za a cinye shi; dukan abokan gābanku za su tafi zaman bauta. Waɗanda suka washe ku su ma za a washe su; dukan waɗanda suka mai da ku ganima su ma zan mai da su ganima.
Te dongah nang aka yoop boeih te a yoop vetih na rhal boeih tah tamna la boeih cet ni. Nang aka reth te maehbuem la om vetih nang aka poelyoe boeih te maeh la ka khueh ni.
17 Amma zan mayar muku da lafiya in kuma warkar da mikinku,’ in ji Ubangiji, ‘domin ana ce da ku yasassu, Sihiyona wadda ba wanda ya kula da ita.’
Tedae nang te hoeihnah dongah kam pongpa sak vetih na hmasoe lamloh nang kang hoeih sak ni. He tah BOEIPA kah olphong ni. Zion te a toem pawt dongah nang te a heh la n'khue uh.
18 “Ga abin da Ubangiji yana cewa, “‘Zan mayar da wadatar tentin Yaƙub in kuma ji tausayin wuraren zamansa; za a sāke gina birnin a kufansa, fadar kuwa za tă tsaya a wurin da ya dace da ita.
BOEIPA loh he ni a. thui. Jakob dap kah thongtla te ka balkhong sak vetih a tolhmuen te ka haidam ni. A imrhong dongah khopuei a thoh vetih a tiktamnah ah impuei pai ni.
19 Daga gare su waƙoƙi za su fito na godiya da kuma sowa ta farin ciki. Zan riɓaɓɓanya su, ba za su kuwa ragu ba; zan kawo musu ɗaukaka, ba kuwa za a ƙasƙanta su ba.
Uemonah neh luemnah ol te amih lamloh ha thoeng ni. Amih te ka ping sak vetih muei uh mahpawh. Amih te ka thangpom vetih muei uh mahpawh.
20 ’Ya’yansu za su kasance kamar a kwanakin dā jama’arsu kuma za su kahu a gabana; zan hukunta duk wanda ya zalunce su.
A ca rhoek he hlamat kah bangla om vetih a hlangboel loh ka mikhmuh ah cikngae ni. Te vaengah anih aka nen boeih te ka cawh ni.
21 Shugabansu zai zama ɗaya daga cikinsu; mai mulkinsu zai taso daga cikinsu. Zan kawo shi kusa zai kuma zo kusa da ni, gama wane ne zai miƙa kansa don yă yi kusa da ni?’ In ji Ubangiji.
Amah lamloh aka khuet te om vetih amah khui lamloh anih aka taemrhai te thoeng ni. Anih te ka yoek vetih kai taengla ha mop ni. Kai taengla mop ham a lungbuei te u long nim rhi a khang eh he? He tah BOEIPA kah olphong ni.
22 ‘Saboda haka za ku zama mutanena, ni kuwa in zama Allahnku.’”
Kai taengah pilnam la na om uh vetih kai khaw nangmih taengah Pathen la ka om ni.
23 Ga shi, hadarin Ubangiji zai fasu cikin hasala, iskar guguwa mai hurawa a kan kawunan mugaye.
BOEIPA kah hlipuei tah kosi hlipuei la ha pawk vetih halang lu aka soh te a kilkul thil ni he.
24 Fushi mai zafi na Ubangiji ba zai kawu ba sai ya cika manufofin zuciyarsa gaba ɗaya. A kwanaki masu zuwa za ku gane wannan.
A lungbuei kah thuepnah a saii hlan tih a thoh hlan atah BOEIPA kah thintoek thinsa te mael mahpawh. Te te hmailong khohnin ah na yakming uh bitni.

< Irmiya 30 >