< Irmiya 3 >

1 “In mutum ya saki matarsa ta kuwa bar shi ta auri wani mutum, zai iya komo da ita kuma? Ƙasar ba za tă ƙazantu gaba ɗaya ba? Amma kun yi rayuwa kamar karuwa da masoya masu yawa yanzu za ki komo wurina?” In ji Ubangiji.
“Eles dizem: 'Se um homem afasta sua esposa, e ela se afasta dele, e se torna de outro homem, ele deveria voltar para ela novamente? Essa terra não seria muito poluída? Mas você se fez de prostituta com muitos amantes; e ainda assim retorna para mim”, diz Yahweh.
2 “Ta da idanu ki duba tsaunuka ki gani. Akwai wani wurin da ba a kwana da ke ba? A gefen hanya kin zauna kina jiran masoyanki, kin zauna kamar makiyayi a hamada. Kin ƙazantar da ƙasar da karuwancinki da muguntarki.
“Levante seus olhos para as alturas nua, e veja! Com quem você não se deitou? Você se sentou esperando por eles junto à estrada, como um árabe no deserto. Você poluiu a terra com sua prostituição e com sua perversidade.
3 Saboda haka an hana yayyafi, kuma babu ruwan bazara da ya sauka. Duk da haka kina da irin kallon da karuwa takan yi; kin ƙi ki ji kunya.
Portanto, os chuveiros foram retidos e não choveu mais; no entanto, você teve a testa de uma prostituta e se recusou a ter vergonha.
4 Yanzu ba kin kira ni, ‘Mahaifina, abokina daga ƙuruciyata ba,
A partir deste momento você não vai chorar para mim: 'Meu Pai, você é o guia de minha juventude'?
5 kullum za ka riƙa fushi? Hasalarka za tă ci gaba har abada ne?’ Haka kike magana, amma kina aikata dukan muguntar da kika iya yi.”
“'Será que ele conservará sua raiva para sempre? Será que ele vai mantê-la até o fim? Eis que você falou e fez coisas más, e teve seu caminho”.
6 A zamanin Sarki Yosiya, Ubangiji ya ce mini, “Ka ga abin da marar amincin nan, Isra’ila ta yi? Ta haura kan kowane tudu mai tsayi da kowane gindin itace mai duhuwa ta yi zina a can.
Moreover, Javé me disse nos dias do rei Josias: “Você já viu o que Israel tem feito? Ela subiu em cada montanha alta e debaixo de cada árvore verde, e se prostituiu lá.
7 Na yi zaton bayan ta yi wannan duka, za tă komo wurina amma ba tă yi haka ba,’yar’uwarta marar aminci nan Yahuda ta gani.
Eu disse depois que ela tinha feito todas essas coisas, “Ela voltará para mim;” mas ela não voltou, e sua traiçoeira irmã Judá viu isso.
8 Na ba wa Isra’ila marar bangaskiya takardar saki na kuwa kore ta saboda duk zinanta. Duk da haka na ga cewa’yar’uwarta marar amincin nan Yahuda ba ta da tsoro; ita ma ta fita ta yi zina.
Eu vi quando, por esta mesma causa, que Israel, que se desviava, tinha cometido adultério, eu a tinha prendido e dado a ela um certificado de divórcio, mas Judah, sua irmã traiçoeira, não tinha medo, mas ela também foi e jogou com a prostituta.
9 Domin fasikancin Isra’ila bai yi tasiri gare ta ba, sai ta ƙazantar da ƙasar ta kuma yi zina da dutse da kuma itace.
Because ela tomou sua prostituição levemente, a terra estava poluída, e cometeu adultério com pedras e com madeira.
10 Duk da wannan duka, Yahuda’yar’uwarta rashin amincin ba tă komo gare ni da dukan zuciyarta ba, sai a munafunce,” in ji Ubangiji.
No entanto, por tudo isso sua irmã traiçoeira, Judah, não voltou para mim de todo o coração, mas apenas a fingir”, diz Yahweh.
11 Ubangiji ya ce mini, “Isra’ila marar bangaskiya ta fi Yahuda marar aminci.
Yahweh me disse: “O recuo de Israel tem se mostrado mais justo do que o traiçoeiro Judá”.
12 Ka tafi, ka yi shelar saƙon nan wajen arewa cewa, “‘Ki komo, Isra’ila marar bangaskiya,’ in ji Ubangiji, ‘Ba zan ƙara yin fushi da ke ba, gama ni mai jinƙai ne,’ in ji Ubangiji, ‘Ba zan yi fushi da ke har abada ba.
Vá, e proclame estas palavras em direção ao norte, e diga: 'Volte, seu Israel recuado', diz Javé; 'não olharei com raiva para você, pois sou misericordioso', diz Javé. Não guardarei a ira para sempre”.
13 Ki dai yarda da laifinki kin yi wa Ubangiji Allahnki tawaye, kin watsar da alheranki ga baƙin alloli a ƙarƙashin kowane itace mai duhuwa, ba ki kuwa yi mini biyayya ba,’” in ji Ubangiji.
Apenas reconheça sua iniqüidade, que você transgrediu contra Javé, seu Deus, e espalhou seus caminhos para os estranhos sob cada árvore verde, e não obedeceu à minha voz”, diz Javé.
14 “Ku komo, ku mutane marasa bangaskiya,” in ji Ubangiji, “gama ni ne mijinku. Zan ɗauke ku, ɗaya daga garuruwanku da kuma biyu daga zuriyarku in kawo ku a Sihiyona.
“Retornar, recuar filhos”, diz Yahweh, “pois sou um marido para você. Levarei um de vocês de uma cidade, e dois de uma família, e os levarei para Zion.
15 Sa’an nan zan ba ku makiyaya da suke yin abin da zuciyata take so, waɗanda za su bishe ku da sani da kuma fahimi.
Eu vos darei pastores de acordo com meu coração, que vos alimentarão com conhecimento e compreensão.
16 A kwanakin, sa’ad da kuka ƙaru sosai a ƙasar,” in ji Ubangiji, “mutane ba za su ƙara yin magana a kan, ‘Akwatin alkawarin Ubangiji ba.’ Ba zai ƙara shiga zuciyarsu ko su tuna ba; ko su bukace shi, ko kuwa su yi wani irinsa ba.
Acontecerá, quando vocês forem multiplicados e aumentados na terra naqueles dias”, diz Javé, “eles não dirão mais, 'a arca do pacto de Javé'! Isso não virá à mente. Eles não se lembrarão disso. Eles não sentirão falta dela, nem outra será feita.
17 A lokacin za su ce da Urushalima Kursiyin Ubangiji, kuma dukan al’ummai za su taru a Urushalima don su girmama sunan Ubangiji. Ba za su ƙara bin taurinkai zuciyarsu mai mugunta ba.
Naquele momento eles chamarão Jerusalém de 'Trono de Iavé'; e todas as nações estarão reunidas a ela, em nome de Iavé, em Jerusalém. Eles não mais caminharão após a teimosia de seu coração maligno.
18 A kwanakin gidan Yahuda zai haɗu da gidan Isra’ila, tare kuma za su zo daga ƙasar da take wajen arewa zuwa ƙasar da na ba kakanninsu gādo.
Nesses dias, a casa de Judá caminhará com a casa de Israel, e eles sairão juntos da terra do norte para a terra que eu dei em herança a seus pais.
19 “Ni kaina na faɗa, “‘Da farin ciki zan ɗauke ki kamar’ya’yana maza in ba ki ƙasa mai daɗi, gādo mafi kyau da wata al’umma.’ Na zaci za ki kira ni ‘Mahaifi’ ba za ki ƙara rabuwa da bina ba.
“Mas eu disse: 'Como desejo colocar-te entre as crianças, e dar-te uma terra agradável, uma boa herança dos exércitos das nações!' e eu disse: 'Tu me chamarás “Meu Pai”, e não te afastarás de me seguir'.
20 Amma kamar mace marar aminci ga mijinta, haka kika kasance marar aminci gare ni, ya gidan Isra’ila,” in ji Ubangiji.
“Certamente como uma esposa se afasta traiçoeiramente de seu marido, assim você lidou traiçoeiramente comigo, casa de Israel”, diz Yahweh.
21 An ji kuka a filayen tuddai, kuka da roƙon mutanen Isra’ila, domin sun lalace hanyoyinsu sun kuma manta da Ubangiji Allahnsu.
Ouve-se uma voz nas alturas nuas, o choro e as petições dos filhos de Israel; porque perverteram seu caminho, esqueceram Yahweh seu Deus.
22 “Ku komo, mutane marasa bangaskiya; zan warkar da ku daga ja da bayanku.” “I, za mu zo wurinka, gama kai ne Ubangiji Allahnmu.
Voltem, vocês, crianças que se atrasam, e eu irei curar suas costas. “Eis que viemos até você, pois você é Yahweh nosso Deus”.
23 Tabbatacce hayaniyar bin gumaka a kan tuddai da duwatsu banza ne; tabbatacce a wurin Ubangiji Allahnmu ne akwai ceton Isra’ila.
A verdadeira ajuda das colinas, o tumulto nas montanhas, é em vão. Verdadeiramente a salvação de Israel está em Iavé, nosso Deus.
24 Daga ƙuruciyarmu allolin kunya sun cinye mu amfanin wahalar kakanninmu garkunan tumakinsu da na awakinsu, yaransu maza da mata.
Mas a vergonha devorou o trabalho de nossos pais desde nossa juventude, seus rebanhos e seus rebanhos, seus filhos e suas filhas.
25 Bari mu kwanta mu sha kunya, bari kuma kunyarmu ta rufe mu. Mun yi wa Ubangiji Allahnmu zunubi, da mu da kakanninmu; daga ƙuruciyarmu har yă zuwa yau ba mu yi wa Ubangiji Allahnmu biyayya ba.”
Deitemo-nos em nossa vergonha e deixemos que nossa confusão nos cubra; pois pecamos contra Javé, nosso Deus, nós e nossos pais, desde nossa juventude até os dias de hoje. Não obedecemos à voz de Javé, nosso Deus”.

< Irmiya 3 >