< Irmiya 3 >
1 “In mutum ya saki matarsa ta kuwa bar shi ta auri wani mutum, zai iya komo da ita kuma? Ƙasar ba za tă ƙazantu gaba ɗaya ba? Amma kun yi rayuwa kamar karuwa da masoya masu yawa yanzu za ki komo wurina?” In ji Ubangiji.
Un Viņš saka: kad vīrs atstumj savu sievu, un tā aiziet no viņa un ņem citu vīru, vai tas viņu atkal drīkst pieņemt? Vai tāda zeme netaptu ļoti sagānīta? Bet tu ar daudz drauģeļiem esi maucību dzinusi un griezies atkal pie Manis, saka Tas Kungs.
2 “Ta da idanu ki duba tsaunuka ki gani. Akwai wani wurin da ba a kwana da ke ba? A gefen hanya kin zauna kina jiran masoyanki, kin zauna kamar makiyayi a hamada. Kin ƙazantar da ƙasar da karuwancinki da muguntarki.
Pacel savas acis uz tiem elku kalniem un skaties: kur tu neesi tapusi apsmieta! Tu viņu dēļ esi ceļmalā sēdējusi kā Arābs tuksnesī; tā tu zemi esi sagānījusi ar savu maucību un ar savu blēdību.
3 Saboda haka an hana yayyafi, kuma babu ruwan bazara da ya sauka. Duk da haka kina da irin kallon da karuwa takan yi; kin ƙi ki ji kunya.
Tādēļ agrais lietus top aizturēts, un vēlais lietus nenāk. Bet tev ir maukas piere, tu negribi kaunēties.
4 Yanzu ba kin kira ni, ‘Mahaifina, abokina daga ƙuruciyata ba,
Un taču no šī laika tu Mani piesauci: mans Tēvs! Tu esi manas jaunības draugs!
5 kullum za ka riƙa fushi? Hasalarka za tă ci gaba har abada ne?’ Haka kike magana, amma kina aikata dukan muguntar da kika iya yi.”
Vai Viņš vienmēr dusmosies, vai Viņš bardzību turēs mūžīgi? Redzi, tā tu runā un dari ļaunu cik spēdama.
6 A zamanin Sarki Yosiya, Ubangiji ya ce mini, “Ka ga abin da marar amincin nan, Isra’ila ta yi? Ta haura kan kowane tudu mai tsayi da kowane gindin itace mai duhuwa ta yi zina a can.
Un Tas Kungs sacīja uz mani ķēniņa Josijas dienās: Vai esi redzējis, ko Israēla cilts atkāpdamās darījusi? Viņa gāja uz ikkatru elka kalnu un apakš visiem zaļiem kokiem un tur maukoja.
7 Na yi zaton bayan ta yi wannan duka, za tă komo wurina amma ba tă yi haka ba,’yar’uwarta marar aminci nan Yahuda ta gani.
Un Es sacīju, kad tā visu to bija darījusi, atgriezies pie Manis; bet tā neatgriezās; un to redzēja viņas māsa, tā neuzticīgā Jūda cilts.
8 Na ba wa Isra’ila marar bangaskiya takardar saki na kuwa kore ta saboda duk zinanta. Duk da haka na ga cewa’yar’uwarta marar amincin nan Yahuda ba ta da tsoro; ita ma ta fita ta yi zina.
Un Es redzēju, lai gan Es tādēļ, ka tā pārkāpēja Israēla cilts laulību bija pārlauzusi, viņu biju atstājis un tai devis šķiršanās grāmatu, ka tomēr viņas māsa, neuzticīgā Jūda cilts, nebijās, bet nogāja un dzina pati arīdzan maucību.
9 Domin fasikancin Isra’ila bai yi tasiri gare ta ba, sai ta ƙazantar da ƙasar ta kuma yi zina da dutse da kuma itace.
Un ar savas maucības slavu tā ir sagānījusi zemi, jo tā lauza laulību ar akmeņiem un kokiem.
10 Duk da wannan duka, Yahuda’yar’uwarta rashin amincin ba tă komo gare ni da dukan zuciyarta ba, sai a munafunce,” in ji Ubangiji.
Un pie visa tā arī viņas māsa, neuzticīgā Jūda cilts, pie Manis nav atgriezusies no visas savas sirds, bet ar viltu, saka Tas Kungs.
11 Ubangiji ya ce mini, “Isra’ila marar bangaskiya ta fi Yahuda marar aminci.
Un Tas Kungs sacīja uz mani: Israēla cilts, tā atkāpēja, izturas taisnāki, nekā neuzticīgā Jūda cilts.
12 Ka tafi, ka yi shelar saƙon nan wajen arewa cewa, “‘Ki komo, Isra’ila marar bangaskiya,’ in ji Ubangiji, ‘Ba zan ƙara yin fushi da ke ba, gama ni mai jinƙai ne,’ in ji Ubangiji, ‘Ba zan yi fushi da ke har abada ba.
Ej un sauc šos vārdus pret ziemeļa pusi un saki: atgriezies, Israēla cilts, tu atkāpēja, saka Tas Kungs, tad Es Savu dusmību negriezīšu uz tevi. Jo Es esmu žēlīgs, saka Tas Kungs, Es negribu mūžīgi dusmoties.
13 Ki dai yarda da laifinki kin yi wa Ubangiji Allahnki tawaye, kin watsar da alheranki ga baƙin alloli a ƙarƙashin kowane itace mai duhuwa, ba ki kuwa yi mini biyayya ba,’” in ji Ubangiji.
Atzīsti tikai savu noziegumu, ka tu esi apgrēkojusies pret To Kungu, savu Dievu, un šurp turp esi skraidījusi pie svešiem, apakš ikkatra zaļa koka, bet Manai balsij jūs neesat paklausījuši, saka Tas Kungs.
14 “Ku komo, ku mutane marasa bangaskiya,” in ji Ubangiji, “gama ni ne mijinku. Zan ɗauke ku, ɗaya daga garuruwanku da kuma biyu daga zuriyarku in kawo ku a Sihiyona.
Atgriežaties, atkāpēji bērni, saka Tas Kungs, - jo Es jūs esmu precējis un jūs uzņemšu, vienu no pilsētas un divas no cilts, un Es jūs vedīšu uz Ciānu.
15 Sa’an nan zan ba ku makiyaya da suke yin abin da zuciyata take so, waɗanda za su bishe ku da sani da kuma fahimi.
Un Es jums došu ganus pēc Mana prāta, un tie jūs ganīs ar ziņu un prātu.
16 A kwanakin, sa’ad da kuka ƙaru sosai a ƙasar,” in ji Ubangiji, “mutane ba za su ƙara yin magana a kan, ‘Akwatin alkawarin Ubangiji ba.’ Ba zai ƙara shiga zuciyarsu ko su tuna ba; ko su bukace shi, ko kuwa su yi wani irinsa ba.
Un notiks, kad jūs vairosities un būsiet auglīgi tai zemē tanīs dienās, saka Tas Kungs, tad vairs nesacīs: „Tā Kunga derības šķirsts“un tas arī vairs prātā nenāks un to arī vairs nepieminēs nedz meklēs nedz to atkal uztaisīs.
17 A lokacin za su ce da Urushalima Kursiyin Ubangiji, kuma dukan al’ummai za su taru a Urushalima don su girmama sunan Ubangiji. Ba za su ƙara bin taurinkai zuciyarsu mai mugunta ba.
Tanī laikā Jeruzāleme taps nosaukta: „Tā Kunga goda krēsls“, un pie viņas visi pagāni taps sapulcināti, tādēļ ka Tā Kunga vārds ir Jeruzālemē; un tie nestaigās vairs pēc savas niknās sirds domām.
18 A kwanakin gidan Yahuda zai haɗu da gidan Isra’ila, tare kuma za su zo daga ƙasar da take wajen arewa zuwa ƙasar da na ba kakanninsu gādo.
Tanīs dienās Jūda nams ies pie Israēla nama, un tie nāks kopā no ziemeļu zemes uz to zemi, ko es jūsu tēviem esmu devis par mantību.
19 “Ni kaina na faɗa, “‘Da farin ciki zan ɗauke ki kamar’ya’yana maza in ba ki ƙasa mai daɗi, gādo mafi kyau da wata al’umma.’ Na zaci za ki kira ni ‘Mahaifi’ ba za ki ƙara rabuwa da bina ba.
Es gan sacīju: kā Es tevi stādīšu starp tiem bērniem un tev došu jauku zemi, visglītāko mantību starp tautu glītumiem! Un sacīju: „Mans Tēvs!“jūs Mani sauksiet un no Manis neatkāpsities.
20 Amma kamar mace marar aminci ga mijinta, haka kika kasance marar aminci gare ni, ya gidan Isra’ila,” in ji Ubangiji.
Patiesi, tā kā sieva savam draugam ir neuzticīga, tā jūs esat bijuši neuzticīgi pret Mani, jūs no Israēla nama, saka Tas Kungs.
21 An ji kuka a filayen tuddai, kuka da roƙon mutanen Isra’ila, domin sun lalace hanyoyinsu sun kuma manta da Ubangiji Allahnsu.
Balss taps dzirdēta uz kalniem, Israēla bērnu raudāšana un žēlošanās, ka tie pārgrozījuši savu ceļu un aizmirsuši To Kungu, savu Dievu.
22 “Ku komo, mutane marasa bangaskiya; zan warkar da ku daga ja da bayanku.” “I, za mu zo wurinka, gama kai ne Ubangiji Allahnmu.
Atgriežaties, atkāpēji bērni, Es jūsu atkāpšanos dziedināšu. Redzi, mēs nākam pie Tevis, jo Tu, Kungs, esi mūsu Dievs.
23 Tabbatacce hayaniyar bin gumaka a kan tuddai da duwatsu banza ne; tabbatacce a wurin Ubangiji Allahnmu ne akwai ceton Isra’ila.
Patiesi, tas ir viltus ar tiem pakalniem un ar visiem tiem kalniem; patiesi, pie Tā Kunga, mūsu Dieva, ir Israēla pestīšana.
24 Daga ƙuruciyarmu allolin kunya sun cinye mu amfanin wahalar kakanninmu garkunan tumakinsu da na awakinsu, yaransu maza da mata.
Jo tas kauna darbs ir apēdis mūsu tēvu pūliņu no mūsu jaunības, viņu avis un viņu vēršus, viņu dēlus un viņu meitas.
25 Bari mu kwanta mu sha kunya, bari kuma kunyarmu ta rufe mu. Mun yi wa Ubangiji Allahnmu zunubi, da mu da kakanninmu; daga ƙuruciyarmu har yă zuwa yau ba mu yi wa Ubangiji Allahnmu biyayya ba.”
Mēs guļam savā kaunā, un mūsu negods mūs apklāj. Jo mēs esam grēkojuši pret To Kungu, savu Dievu, mēs un mūsu tēvi no savas jaunības līdz šai dienai, un neesam klausījuši uz Tā Kunga, sava Dieva, balsi.