< Irmiya 28 >

1 A wata na biyar na wannan shekara, shekara ta huɗu, a farkon sarautar Zedekiya sarkin Yahuda, sai annabi Hananiya ɗan Azzur, wanda ya fito daga Gibeyon, ya zo wurina a gidan Ubangiji a gaban firistoci da kuma dukan mutane,
Aa ie tamy taoñey avao, amy fifotoram-pifehea’ i Tsidkia mpanjaka’ Iehodày, amy volam-paha lime’ i taom-pahefatsey, le nisaontsy amako añ’ anjomba’ Iehovà ao añatrefa’ o mpisoroñeo naho ondaty iabio t’i Kananiaho, ana’ i Azore, mpizaka nte-Gibone, nanao ty hoe:
2 “Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila ya ce, ‘Zan karya karkiyar sarkin Babilon.
Hoe ty enta’ Iehovà’ i Màroy, Andrianañahare’ Israele, Fa pinozako i jokam-panjaka’ i Baveley;
3 Cikin shekaru biyu zan komo da dukan kayayyakin gidan Ubangiji da Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kwashe daga wannan wuri ya kai Babilon.
añate’ ty roe taoñe do’e le fonga hampoliko an-toetse atoy ze fana’ i an­jom­ba’ Iehovày nakare’ i Nebokadnetsare mpanjaka’ i Bavele an-toetse atoy naho nendese’e mb’e Bavele añe,
4 Zan kuma komo da Yekoniya ɗan Yehohiyakim sarkin Yahuda da kuma dukan sauran masu zaman bauta daga Yahuda waɗanda suka tafi Babilon,’ in ji Ubangiji, ‘gama zan karya karkiyar sarkin Babilon.’”
vaho hampoliko an-toetse atoy t’Iekonia, ana’ Iehoiakime, mpanjaka’ Iehodà naho o mpirohi’ Iehodà iaby nasese mb’e Bavele mb’eoo hoe t’Iehovà; toe hampipozaheko i jokam-panjaka’ i Baveley.
5 Sai annabi Irmiya ya amsa wa annabi Hananiya a gaban firistoci da kuma dukan mutane waɗanda suke tsaye a gidan Ubangiji.
Aa le hoe t’Iirmeà mpitoky amy Kananiaho mpitoky añatrefa’ o mpisoroñeo naho aolo ze hene ondaty nijohañe añ’ anjomba’ Iehovà eo,
6 Ya ce, “Amin! Ubangiji yă sa yă zama haka! Ubangiji yă cika maganar da ka yi annabci ta wurin komo da kayayyakin gidan Ubangiji da kuma dukan masu zaman bauta zuwa wannan wuri daga Babilon.
hoe t’Iirmeà mpitoky: Ie izay! ehe te hanoe’ Iehovà izay! ehe te ho henefe’ Iehovà o saontsy tinoki’oo, te hampoli’e o fana’ i anjomba’ Iehovàio, naho ie iaby nasese an-drohy mb’eo rezay, boake Bavele pak’ an-toetse atoy!
7 Duk da haka, ka saurari abin da zan faɗa a kunnenka da kuma a kunnen duka mutane,
Fe janjiño hey ty tsara ho taroñeko an-dravembia’o, naho an-dravembia’ ondaty iabio:
8 Daga farko fari annabawan da suka riga ka da ni sun yi annabcin yaƙi, masifa da annoba a kan ƙasashe masu yawa da kuma manyan mulkoki.
O mpitoky taoloko naho taolo’o haehaeo ro nitoky fatse ami’ty fifeheañe maro, naho fifelehañe jabajaba ty ami’ty aly naho hankàñe vaho angorosy.
9 Amma annabin da ya yi annabcin salama shi za a ɗauka a matsayin wanda Ubangiji ya aika in har abin da ya furta ya zama gaskiya.”
Ty mpitoky mitoky fierañerañañe, ie tondroke ty saontsi’ i mpitokiy, le ho fohiñe te toe nirahe’ Iehovà i mpitoky zay.
10 Sai annabi Hananiya ya cire karkiya daga wuyar annabi Irmiya ya karya ta,
Aa le rinambe’ i Kananiaho am-pititia’ Iirmeà eo i boday vaho pinoza’e,
11 ya ce a gaban dukan mutane, “Ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘A haka zan karya karkiyar Nebukadnezzar sarkin Babilon daga wuyan dukan al’ummai a cikin shekaru biyu.’” Da wannan, annabi Irmiya ya yi tafiyarsa.
vaho nilañoñe añatrefa’ ondaty iabio t’i Kananiaho nanao ty hoe: Hoe t’Iehovà, Hambañe amy zay ty hampipozahako am-pititia’ o kilakila’ ndatio añate’ ty taoñe roe garagadoñe ty joka’ i Nebokadnetsare mpanjaka’ i Bavele. Le nisitak’ iareo t’Iirmeà.
12 Ba a daɗe ba bayan annabi Hananiya ya karya karkiya daga wuyan annabi Irmiya, sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
Aa ie nandimbe i nampipozahe’ i Kananiaho am-pititia’ Iirmeà mpitoky i jokaiy, le niheo am’ Iirmeà ty tsara’ Iehovà nanao ty hoe:
13 “Je ka faɗa wa Hananiya cewa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, ka karya karkiyar katako, amma a wurinsa za ka sami karkiyar ƙarfe.
Akia, saontsio amy Kananiaho ty hoe, Hoe t’Iehovà: Fa pinoza’o o joka hataeo; fe hamboare’o joka viñe hasolo aze.
14 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa zan sa karkiyar ƙarfe a wuyan dukan waɗannan al’ummai don in sa su bauta wa Nebukadnezzar sarkin Babilon, za su kuwa bauta masa. Zan ma sa shi ya mallaki namun jeji.’”
Le hoe t’Iehovà’ i Màroy, i Andrianañahare’ Israeley: Fa napoko am-pititia’ o fifeheañe iaby retoa ty joka viñe hitoroña’ iareo i Nebokadnetsare mpanjaka’ i Bavele; toe hitoroñe aze iereo vaho natoloko ama’e ka o hare an-kivoke eio.
15 Sa’an nan annabi Irmiya ya ce wa annabi Hananiya, “Ka saurara, Hananiya! Ubangiji bai aike ka ba, duk da haka ka lallashe wannan al’umma su dogara ga ƙarya.
Le hoe t’Iirmeà mpitoky amy Kananiaho mpitoky: Mahajanjiña hey ry Kananiaho; tsy nañirak’ azo t’Iehovà; vaho ampiatoa’o ami’ty vande ondaty retoa.
16 Saboda haka, ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Ina shirin kawar da kai daga fuskar duniya. A wannan shekara za ka mutu, domin ka yi wa’azin tawaye a kan Ubangiji.’”
Aa le hoe t’Iehovà: Inao! hiraheko hiakatse ty tarehe’ ty tane toy irehe; toe hihomak’ ami’ty taoñe toy ty amy tarom-piolañe nanoe’o am’ Iehovày.
17 A wata na bakwai na wannan shekara, annabi Hananiya ya mutu.
Aa le nikoromak’ amy volam-paha-fito’ i taoñeiy avao t’i Kananiaho mpitoky.

< Irmiya 28 >