< Irmiya 27 >

1 A farkon sarautar Zedekiya ɗan Yosiya sarkin Yahuda, wannan magana ta zo wa Irmiya daga Ubangiji.
Sedegaia (Yousaia egefe) da Yuda fi hina bagade ouligibi hou lai. Amalalu, Hina Gode da nama,
2 Ga abin da Ubangiji ya ce mini, “Ka yi karkiyar itace da maɗaurai ka ɗaura a wuyanka.
na da bulamagau gadofo amola ifa bulufalegele, liligi lale, “youge” hamone, na galogoa amoga gasisalima: ne sia: i.
3 Sa’an nan ka aika da saƙo zuwa wurin sarakunan Edom, Mowab, Ammon, Taya da Sidon ta bakin jakadu waɗanda suka zo Urushalima wurin Zedekiya sarkin Yahuda.
Amalalu, Hina Gode da nama na da sia: amo Idome, Moua: be, A:mone, Daia amola Saidone amo ilia hina bagade ilima sia: adosima: ne sia: i. Amo fi dunu ilia sia: alofele iasu dunu ilia da hina bagade Sedegaia amo gousa: musa: , Yelusalemega misi esalu.
4 Ka ba su saƙo wa iyayengijinsu su ce, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, “Ku faɗa wa iyayengijinku wannan.
Hina Gode Bagadedafa, Isala: ili fi ilia Gode, da nama na da ilia hina bagade sia: agoane olelema: ne sia: i,
5 Da ikon mai ƙarfi da kuma hannuna da na miƙa na yi duniya da mutanenta da kuma dabbobin da suke ciki, na ba da ita ga duk wanda na ga dama.
“Dilia hina bagade huluane ilima amane olelema! Na gasa bagade amoga Na da osobo bagade amola dunu fi amola ohe fi huluane osobo bagadega esala, amo huluane hamoi. Amola Na da Na gasa amo Na hanaiga fawane, eno dunuma iaha.
6 Yanzu zan ba da dukan ƙasashenku ga bawana Nebukadnezzar sarkin Babilon; zan sa namun jeji ma su bauta masa.
Na da dilia soge huluane amo Na ilegei hawa: hamosu dunu Nebiuga: denesema imunu. Amola dunu huluane amola sigua ohe fi da ea hawa: hamosu hamomu.
7 Dukan al’ummai za su bauta masa da ɗansa da kuma jikansa har sai har lokacin ƙasarsa ya kai; sa’an nan al’ummai masu yawa da kuma manyan sarakuna za su kasance a ƙarƙashinsa.
Fifi asi gala huluane da ea udigili hawa: hamosu hamomu. Egefe amola e amola da amo fifi asi gala ouligilalu, amasea eso Na ilegei da doaga: sea, ea fi amola da dafamu. Amasea, eno gasa bagade fi amola gasa bagade hina bagade, ilia da ea fi ouligimu.
8 “‘“Amma fa, duk al’umma ko mulkin da bai bauta wa Nebukadnezzar sarkin Babilon ba bai kuwa rusunar da wuyarsa ga karkiyarsa ba, zan hukunta wannan al’umma da takobi, yunwa da annoba, in ji Ubangiji, har sai na hallaka ta ta wurin hannunsa.
Be nowa fifi asi gala o hina bagade ea fi da ea ouligibi higale, hame nabasea, Na da amo fi gegesu amola ha: amola olo amoga se imunu. Amasea, Na da logo doasimuba: le, Nebiuga: denese da amo fi wadela: lesimu fawane.
9 Saboda haka kada ku saurari annabawanku, masu dubanku, masu fassarar mafarkanku, bokayenku ko masu maitancinku waɗanda suke ce muku, ‘Ba za ku bauta wa sarkin Babilon ba.’
Dilia balofede dunu o nowa da fa: no misunu hou dawa: , hi fawane sia: sa, (e da simasia ba: sa o bogoi a: silibu amoma sia: sa o wamuni dawa: su hou amo ganodini ba: sa amola ogogole sia: sa) amo huluane mae nabima. Ilia huluane da dilia Ba: bilone hina bagade ea sia: mae nabima: ne sia: sa.
10 Suna muku annabcin ƙaryar ne kawai da za tă kau da ku daga ƙasarku; zan kore ku za ku kuwa hallaka.
Ilia da dilima ogogosa. Ilia hamobeba: le, dilia da dilia soge yolesili, soge sedagaga mugululi asi dagoi ba: mu. Na da dili ga sefasimu, amola dilia da wadela: lesi dagoi ba: mu.
11 Amma duk al’ummar da ta rusuna da wuyarta a ƙarƙashin karkiyar sarkin Babilon ta kuma bauta masa, zan bar al’ummar ta zauna a ƙasarta ta noma ta, ta kuma zauna a can, in ji Ubangiji.”’”
Be nowa fi da Ba: bilone hina bagade ea sia: nabasea amola ea hawa: hamosea, Na da amo fi ilia sogedafaga esaloma: ne amola ha: i manu bugima: ne, logo doasimu. Na, Hina Gode, da sia: i dagoi.”
12 Na ba da wannan saƙo guda ga Zedekiya sarkin Yahuda. Na ce, “Ka rusunar da wuyanka a ƙarƙashin sarkin Babilon; ka bauta masa da kuma mutanensa, za ka kuwa rayu.
Na da Yuda hina bagade Sedegaia ema defele sia: i, amane, “Ba: bilone hina bagade ea sia: nabawane hamoma! Dilia da ea amola ea fi dunu ilia hawa: hamosu hamosea, dilia da esalumu.
13 Me ya sa kai da mutanenka za ku mutu saboda takobi, yunwa da annoba waɗanda Ubangiji ya yi barazana wa duk al’ummar da ba za tă bauta wa sarkin Babilon ba?
Abuliba: le di amola dia fi dunu da gegesuga o ha: ga o oloiga bogoma: bela: ? Hina Gode da sia: i dagoi. Nowa fi da Ba: bilone hina bagade ea sia: hame nabasea da agoaiwane bogogia: mu.
14 Kada ku saurari maganganun annabawa waɗanda suke ce muku, ‘Ba za ku bauta wa sarkin Babilon ba,’ gama annabcin ƙarya suke muku.
Balofede dunu da dima Ba: bilone hina bagade da mae hasalasima: ne gegema: ne sia: sa, amo mae nabima! Ilia da dilima ogogosa.
15 ‘Ban aike su ba,’ in ji Ubangiji. ‘Suna annabcin ƙarya ne da sunana. Saboda haka, zan kore ku za ku kuwa hallaka, da ku da kuma annabawan da suke muku annabci.’”
Hina Gode Hisu da amo dunu ilia da Ea Dioba: le ogogosa, amo hamedafa asunasi sia: i. Amaiba: le, E da dili gadili sefasili, dili amola ogogosu balofede dunu da gilisili, medole legei dagoi ba: mu.”
16 Sai na ce wa firistoci da dukan waɗannan mutane, “Ga abin da Ubangiji yana cewa, kada ku saurari annabawan da suke cewa, ‘Ba daɗewa ba za a komo da kayan gidan Ubangiji daga Babilon.’ Suna muku annabcin ƙarya ne.
Amalalu, na da gobele salasu amola balofede dunu ilima Hina Gode Ea sia: i liligi olelei, amane, “Ogogosu balofede dunu da Debolo liligi ida: iwane da hedolo Ba: bilone sogeganini bu Yelusaleme amoga gaguli misi dagoi ba: mu. Be ilia sia: mae nabima!
17 Kada ku saurare su. Ku bauta wa sarkin Babilon, za ku kuwa rayu. Don me wannan birni zai zama kufai?
Ba: bilone hina bagade ea sia: nabawane hamoma. Amasea, dilia da esalumu. Yelusaleme da abuliba: le wadela: lesi isu gegedole liligisu agoane ba: ma: bela: ?
18 In su annabawa ne da gaske suna kuma da maganar Ubangiji, bari su roƙi Ubangiji Maɗaukaki ya sa kada a kwashe kayayyakin da suka ragu a gidan Ubangiji da kuma a cikin fadar sarkin Yahuda da kuma cikin Urushalima a kai Babilon.
Ilia da dafawane Na balofede dunu esala ganiaba, amola ilia da Na sia: lai dagoi ganiaba, ilia da Na, Hina Gode Bagadedafa, amoma Na da liligi ida: iwane gala Debolo diasu amola hina bagade diasu ganodini hame wamolai gala: loba, amo Ba: bilone dunu Ba: bilone sogega mae gaguli misa: ne logo hedofama: ne, Nama agoane adole ba: mu da defea.”
19 Gama ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa game da ginshiƙai, kwatarniya, da dakalai, da sauran kayayyaki da aka bar su a birnin nan,
20 waɗanda Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kwashe sa’ad da ya kame Yekoniya ɗan Yehohiyakim sarkin Yahuda zuwa zaman bauta daga Urushalima zuwa Babilon tare da dukan manyan mutanen Yahuda da Urushalima,
(Ba: bilone hina bagade Nebiuga: denese da Yuda hina bagade Yehoiagini (Yihoiagimi egefe) amola Yuda amola Yelusaleme ouligisu dunu amo Ba: bilone sogega afugili oule asiba: le, e da liligi bagohame gaguli asi. Be e da balase duni bugi amola balase ofodo bagade amola balase hosiga hiougi ‘gaguli fula ahoasu’ amola eno Debolo liligi ida: iwane gala, hame gaguli asi).
21 I, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila yana cewa game da abubuwan da aka bari a gidan Ubangiji da kuma a cikin fadar sarkin Yahuda da Urushalima,
“Na da Hina Gode Bagadedafa, Isala: ili fi ilia Gode! Na sia: nabima! Liligi ida: iwane gala Debolo diasu amola Yelusaleme hina bagade ea diasu ganodini diala,
22 ‘Za a kwashe su zuwa Babilon a can kuwa za su kasance sai ranar da na neme su,’ in ji Ubangiji. ‘Sa’an nan zan komo da su in maido da su wannan wuri.’”
amo huluane Ba: bilone hina bagade da Ba: bilone sogega gaguli masunu. Amogawi, ilia da dialumu. Amalalu, Na da amo bu dawa: sea, Na da amo liligi bu Yelusalemega dialoma: ne bu gaguli misunu. Na, Hina Gode, da sia: i dagoi.”

< Irmiya 27 >