< Irmiya 26 >

1 A farkon sarautar Yehohiyakim ɗan Yosiya sarkin Yahuda, wannan magana ta zo daga wurin Ubangiji,
Judah manghai Josiah capa Jehoiakim a manghai cuek vaengah he ol he BOEIPA taeng lamloh thui hamla ha pawk.
2 “Ga abin da Ubangiji yana cewa, ka tsaya a filin gidan Ubangiji ka kuma yi magana ga dukan mutanen garuruwan Yahuda waɗanda suka zo sujada a gidan Ubangiji. Ka faɗa musu kome da na umarce ka; kada ka bar wata magana.
BOEIPA loh, “BOEIPA im kah vongup ah pai lamtah BOEIPA im ah bawk hamla aka pawk Judah khopuei boeih te thui pah. Amih taengah thui ham nang kang uen ol boeih tah ol te yuek boeh.
3 Wataƙila su saurara kowanne kuma ya juyo daga mugun hanyarsa. Sa’an nan in yi juyayi in kuma janye masifar da nake shirin kawo a kansu saboda muguntar da suka aikata.
A hnatun uh tih hlang loh a boethae longpuei lamloh mael uh khaming. Te daengah ni a khoboe thaenah hmai ah boethae neh amih saii ham ka moeh te ko ka hlawt eh.
4 Ka faɗa musu, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, in ba ku saurare ni, ku kuma bi dokata, wadda na sa a gabanku ba,
BOEIPA loh a thui he amih taengah thui pah. Nangmih mikhmuh ah kang khueh ka olkhueng dongah pongpa ham kai ol he na hnatun pawt atah,
5 in kuma ba ku saurari maganganun bayina annabawa, waɗanda na aika muku sau da sau ba (ko da yake ba ku saurara ba),
Ka sal rhoek kah ol te hnatun sak ham kai loh nangmih taengah tonghma te kan tueih. Ka thoh neh kan tueih akhaw na yaak uh moenih.
6 to, sai in mai da gidan nan kamar Shilo, birnin nan kuma abin la’ana a cikin al’umman duniya.’”
Te dongah he im he Shiloh bangla ka khueh vetih he khopuei rhoe he diklai namtom boeih taengah rhunkhuennah la ka khueh ni,” a ti.
7 Firistoci, annabawa da dukan mutane suka ji Irmiya yana waɗannan maganganu a gidan Ubangiji.
Jeremiah loh BOEIPA im ah he ol a thui te khosoih rhoek, tonghma rhoek neh pilnam pum loh a yaak.
8 Amma da Irmiya ya gama faɗar wa dukan mutanen abin da Ubangiji ya umarce shi ya faɗa, sai firistoci, annabawa da dukan mutane suka kama shi suka ce, “Mutuwa za ka yi!
Pilnam boeih taengah thui ham BOEIPA loh a uen boeih thui ham khaw Jeremiah loh a bawt sak ham a om coeng. Te vaengah anih te khosoih rhoek, tonghma rhoek neh pilnam boeih loh a tuuk uh tih, “Duek khaw duek laeh.
9 Me ya sa ka yi annabci da sunan Ubangiji cewa wannan gida zai zama kamar Shilo, wannan birni kuma zai zama kango da hamada?” Sai duk mutane suka tattaru kewaye da Irmiya a cikin gidan Ubangiji.
Balae tih BOEIPA ming neh na tonghma vaengah, “He im he Shiloh bangla om ni, he khopuei khaw khosa a om pawt la a khah ni, ' na ti,” a ti nauh. Te vaengah pilnam boeih loh Jeremiah te BOEIPA im ah a tingtun thiluh.
10 Da fadawan Yahuda suka ji haka, sai suka haura daga fada zuwa gidan Ubangiji suka zazzauna a wuraren zamansu a mashigin Sabuwar Ƙofar gidan Ubangiji.
Te olka te Judah mangpa rhoek loh a yaak uh tih BOEIPA im kah manghai im lamloh cet uh. Te phoeiah BOEIPA vongka thai thohka ah ngol uh.
11 Sa’an nan firistoci da annabawa suka ce wa fadawan da dukan mutane, “Mutumin nan ya cancanci hukuncin kisa gama ya yi annabci gāba da wannan birni. Ku kun ji da kunnuwanku!”
Te phoeiah khosoih rhoek neh tonghma rhoek loh mangpa rhoek neh pilnam boeih taengah a thui uh tih, “Na hna neh na yaak uh bangla he khopuei a tonghma thil dongah he hlang ham laitloeknah tah dueknah ni aka om coeng,” a ti uh.
12 Sai Irmiya ya ce wa dukan fadawa da kuma dukan mutane, “Ubangiji ya aiko ni in yi annabci gāba da wannan gida da wannan birni dukan abin da na faɗa.
Tedae Jeremiah loh mangpa boeih taeng neh pilnam boeih taengah a thui pah tih, “He im neh he khopuei he tonghma thil ham ni BOEIPA loh kai tueih. Tekah ol cungkuem te na yaak uh coeng.
13 Yanzu sai ku gyara hanyoyinku da kuma ayyukanku ku yi biyayya da Ubangiji Allahnku. Sa’an nan Ubangiji zai yi juyayi ya kuma janye masifar da ya furta zai kawo a kanku.
Na longpuei neh na khoboe te tlaih uh laeh lamtah BOEIPA na Pathen ol te hnatun uh. Te daengah ni nangmih taengah a thui bangla yoethae kawng te BOEIPA loh ko a hlawt eh.
14 Game da ni dai, ina a hannuwanku; ku yi duk abin da kuka ga ya yi kyau, ya kuma dace a gare ku.
Kai aih he, nangmih kut dongkah kai aih he. Then na ti bangla, nangmih mik ah thuem na ti bangla kai taengah saii uh.
15 Ku tabbata dai, cewa in kuka kashe ni, za ku jawo wa kanku alhakin jini marar laifi a kanku da a kan birnin nan da kuma a kan masu zama a cikinsa, gama a gaskiya Ubangiji ne ya aiko ni wurinku domin in faɗa muku dukan maganan nan a kunnuwanku.”
Tedae na ming khaw na ming uh coeng. Kai he nan duek sak uh cakhaw ommongsitoe thii te namamih long ni namamih so neh he khopuei so neh a khuikah khosa rhoek soah na khueh uh eh. He ol cungkuem he nangmih hna dongah thui ham ni BOEIPA loh kai he nangmih taengah oltak la n'tueih,” a ti nah.
16 Sai fadawa da dukan mutane suka ce wa firistoci da annabawa. “Wannan mutum bai yi abin da ya isa hukuncin kisa ba, gama ya yi magana da sunan Ubangiji Allahnmu.”
Te vaengah mangpa rhoek neh pilnam boeih loh khosoih rhoek taeng neh tonghma taengah, “Dueknah neh laitloeknah tah he kah hlang ham moenih, mamih kah Pathen BOEIPA ming neh mamih ham ni a thui,” a ti uh.
17 Waɗansu daga cikin dattawan ƙasar suka zo gaba suka ce wa dukan taron jama’a,
Khohmuen patong rhoek khui lamkah hlang rhoek te thoo uh tih pilnam hlangping boeih te a voek uh.
18 “Mika mutumin Moreshet, ya yi annabci a kwanakin Hezekiya sarkin Yahuda. Ya ce wa dukan mutanen Yahuda, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, “‘Za a nome Sihiyona kamar gona, Urushalima kuwa za tă zama tsibin juji, ƙwanƙolin dutsen haikali kuwa zai zama kurmi.’
“Maikah, Judah manghai Hezekiah tue vaengah tonghma la aka om Morasthite Maikah loh, Judah pilnam boeih taengah a thui pah tih, 'Caempuei BOEIPA loh he ni a thui, Zion te lohma bangla a yoe ni. Jerusalem te lairhok la poeh vetih a im tlang te hmuensang duup la poeh ni,’ a ti.
19 “Hezekiya sarkin Yahuda ko kuwa wani a Yahuda ya kashe shi? Ashe, Hezekiya bai ji tsoron Ubangiji ya nemi tagomashinsa ba? Ubangiji kuwa bai yi juyayi ya kuma janye masifar da ya furta zai kawo a kansu ba? Muna gab da jawo wa kanmu muguwar masifa!”
Anih te Judah manghai Hezekiah neh Judah pum loh na duek rhoe na duek sak uh nama? BOEIPA te a rhih moenih a? BOEIPA maelhmai te a sak pah daengah ni amih taengah a thui yoethae kawng te BOEIPA loh ko a hlawt. Tedae boethae he mamih loh mamih kah hinglu soah ni muep n'saii uh coeng.
20 (To, fa, Uriya ɗan Shemahiya daga Kiriyat Yeyarim wani mutum ne wanda ya yi annabci da sunan Ubangiji; ya yi annabci irin abu ɗaya gāba da wannan birni da wannan ƙasa yadda Irmiya ya yi.
Hlang he Kiriathjearim lamloh Shemaiah capa Uriah khaw BOEIPA ming neh tonghma la om van. Te vaengah he khopuei neh he khohmuen taengah khaw Jeremiah ol bang boeih lam ni a tonghma thil coeng,” a ti nah.
21 Da sarki Yehohiyakim da dukan fadawansa da ma’aikatansa suka ji wannan magana, sai sarki ya nemi a kashe shi. Amma Uriya ya ji wannan shiri sai ya gudu zuwa Masar don tsoro.
Manghai Jehoiakim neh a hlangrhalh boeih long khaw, mangpa boeih long khaw anih ol te a yaak. Te dongah anih te duek sak ham manghai loh a tlap. Tedae Uriah loh a yaak vaengah a rhih. Te dongah yong tih Egypt la pawk.
22 Sarki Yehohiyakim ya aiki Elnatan ɗan Akbor zuwa Masar, tare da waɗansu mutane.
Tedae manghai Jehoiakim loh Egypt hlang Akbor capa Elnathan neh amah taengkah hlang rhoek te Egypt la a thueih.
23 Suka dawo da Uriya daga Masar suka kawo shi wurin Sarki Yehohiyakim, wanda ya kashe shi da takobi aka kuma jefar da gawarsa a makabartar talakawa.)
Te dongah Uriah te Egypt lamloh a khuen uh tih Jehoiakim manghai taengla a thak uh. Te phoeiah anih te cunghang neh a ngawn tih a rhok te pilnam koca kah phuel ah a voeih.
24 Bugu da ƙari, Ahikam ɗan Shafan ya goyi bayan Irmiya, saboda haka ba a ba da shi ga mutane don su kashe shi ba.
Tedae Shaphan capa Ahikam kut he Jeremiah taengah om dae, anih duek sak ham pilnam kut dongah pae pawh.

< Irmiya 26 >