< Irmiya 25 >

1 Magana ta zo wa Irmiya game da dukan mutanen Yahuda a shekara ta huɗu ta Yehohiyakim ɗan Yosiya sarkin Yahuda, wadda ta kasance shekara ta fari ta Nebukadnezzar sarkin Babilon.
Wach nobiro ne Jeremia kuom jo-Juda e higa mar angʼwen mar Jehoyakim wuod Josia ruodh Juda, mane en higa mokwongo mar Nebukadneza ruodh Babulon.
2 Saboda haka Irmiya annabi ya ce wa dukan mutanen Yahuda da dukan mazaunan Urushalima.
Omiyo Jeremia janabi nowachone jo-Juda duto kod jogo duto modak Jerusalem niya:
3 Shekaru ashirin da uku, daga shekara ta goma sha uku ta Yosiya ɗan Amon sarkin Yahuda har zuwa wannan rana, maganar Ubangiji ta zo mini na kuma yi muku magana sau da sau, amma ba ku saurara ba.
Kuom higni piero ariyo gadek, kochakore e higa mar apar gadek mar Josia wuod Amon ruodh Juda nyaka kawuononi, wach Jehova Nyasaye osebirona kendo asewuoyonu pile ka pile, to pod ok uchiko itu.
4 Ko da yake Ubangiji ya aika dukan bayinsa annabawa gare ku sau da sau, ba ku saurara ba, ba ku kuma kula ba.
To kata obedo ni Jehova Nyasaye oseoronu jotichne ma jonabi duto pile ka pile, pod ok uchiko itu kata winjo.
5 Sun ce, “Ku juye yanzu, kowannenku, daga mugayen hanyoyinku da mugayen ayyukanku, za ku kuwa iya zauna a ƙasar da Ubangiji ya ba ku da kuma kakanninku har abada abadin.
Negiwacho niya, “Lokreuru koro, ngʼato ka ngʼato, uwe yoreu mamono kod timbeu maricho, kendo unyalo dak e piny mane Jehova Nyasaye omiyou kod wuoneu nyaka chiengʼ.
6 Kada ku bi waɗansu alloli don ku bauta ku kuma yi musu sujada; kada ku tsokane ni in yi fushi da abin da hannuwanku suka yi. Sa’an nan ba zan kawo muku lahani ba.”
Kik ulu bangʼ nyiseche manono mondo utinegi kendo ulamgi; kik umi mirima maka gi gik ma lwetu oseloso. Eka ok anahinyu.”
7 “Amma ba ku saurare ni ba,” in ji Ubangiji, “kun tsokane ni da abin da kuka yi da hannuwanku, kuka kuma kawo lahani wa kanku.”
Jehova Nyasaye wacho niya, “To ne ok uwinja, kendo usechwanya gi gik ma lwetu oseloso, kendo usekelo hinyruok kuomu uwegi.”
8 Saboda haka Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Domin kun ƙi ku saurara ga maganata,
Emomiyo Jehova Nyasaye Maratego wacho kama: “Nikech utamuru winjo wechena,
9 zan kira dukan mutanen arewa da bawana Nebukadnezzar sarkin Babilon,” in ji Ubangiji, “zan kuma kawo su su yi gāba da wannan ƙasa da mazaunanta da kuma gāba da dukan al’ummai da suke kewaye. Zan hallaka su sarai in kuma mai da su abin bantsoro da abin dariya, za su kuma zama kufai har abada.
analuong ji duto moa yo nyandwat kod jatichna Nebukadneza ruodh Babulon,” Jehova Nyasaye wacho, kendo giniked gi pinyni kod joma odakie kod ogendini molworogi duto. Anatiekgi chuth mi gibed gima bwogo ji kendo minyiero, kendo gima okethi nyaka chiengʼ.
10 Zan kawar da muryoyin farin ciki da murna daga gare su, muryoyin amarya da na ango, ƙarar dutsen niƙa da hasken fitila.
Anagol kuomgi koko mar ilo kod mor, dwond miaha kod mar wuowi madwaro kendo, koko mar kite rego kod ler mar taya.
11 Dukan wannan ƙasa za tă zama kango, kuma waɗannan al’ummai za su bauta wa sarkin Babilon shekaru saba’in.
Pinyni mangima nobed piny mojwangʼ mokethore, kendo ogendinigi noti ne ruodh Babulon higni piero abiriyo.
12 “Amma sa’ad da shekaru saba’in ɗin suka cika, zan hukunta sarkin Babilon da kuma al’ummarsa, ƙasar Babiloniyawa, saboda laifinsu,” in ji Ubangiji, “in kuma mai da ita kango har abada.
Jehova Nyasaye wacho niya, “To ka higni piero abiriyo orumo, anakum ruodh Babulon kod pinye, piny jo-Babulon, nikech ketho mag-gi, kendo anakethe nyaka chiengʼ.
13 Zan kawo wa wannan ƙasa dukan abubuwan na yi magana a kanta, dukan abubuwan da aka rubuta a wannan littafi, abubuwan da Irmiya kuma ya yi annabci a kan dukan al’ummai.
Anakel kuom pinyno gik moko duto masewacho kuome, mago duto mondiki e kitabuni kendo okor gi Jeremia kuom ogendini duto.
14 Su kansu al’ummai da sarakuna masu yawa za su bautar da su; zan sāka musu bisa ga ayyukansu da aikin hannuwansu.”
Gin giwegi ginibed wasumbini pinje mangʼeny kod ruodhi maroteke; anachulgi kaluwore gitimbegi kod tije mag lwetgi.”
15 Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, ya faɗa mini, “Ka karɓi kwaf ruwan inabin nan na fushina a wurina, ka sa dukan al’umman da na aike ka gare su, su sha.
Ma e gima Jehova Nyasaye, Nyasach Israel, nowachona: “Kaw e lweta kikombeni moole divai mopongʼ mar mirimba kendo iket ogendini duto ma aori kuomgi omadhe.
16 Sa’ad da suka sha, za su yi ta tangaɗi su kuma yi hauka saboda takobin da zan aika a cikinsu.”
Ka gimadhe, ginibagni kendo ginilokre jonekni nikech ligangla ma abiro oro e kindgi.”
17 Saboda haka na karɓi kwaf daga hannun Ubangiji na sa dukan al’ummai waɗanda ya aiko ni wurinsu su sha.
Omiyo ne akawo kikombe mane ni e lwet Jehova Nyasaye kendo ma aketo ogendini duto mane oora irgi omadhe.
18 Urushalima da garuruwan Yahuda, sarakunan da fadawanta, don su mai da su kufai da kuma abin bantsoro da ba’a da la’ana, yadda suke a yau;
Jerusalem kod dala duto mag Juda, ruodhi mag-gi kod jotende, mondo okethi kendo obed gima bwogo ji kendo gibed maonge luor kendo gima okwongʼ, mana kaka gin kawuono;
19 Fir’auna sarkin Masar, ma’aikatansa, fadawansa da dukan mutanensa,
jogo monego madh divai gin, Farao ruodh Misri, jotije, jotende, kod joge duto;
20 da dukan baƙin da suke can; dukan sarakunan Uz; dukan sarakunan Filistiyawa (waɗannan na Ashkelon, Gaza, Ekron da mutanen da aka bari a Ashdod);
jopinje mamoko duto modak kanyo gi; ruodhi duto mar piny Uz; ruodhi duto mag jo-Filistia (mago mag Ashkelon, Gaza, Ekron kod jogo mane odongʼ Ashdod);
21 Edom, Mowab da Ammon;
Edom, Moab kod Amon;
22 dukan sarakunan Taya da Sidon; sarakunan bakin teku a ƙetaren teku;
ruodhi duto mag Turo kod Sidon; ruodhi mag pinje mokiewo e dho nam loka kocha;
23 Dedan, Tema, Buz da dukan waɗanda suke a manisantan wurare;
Dedan, Tema, Buz kod jogo duto mantiere kuonde maboyo;
24 dukan sarakunan Arabiya da dukan sarakunan baƙin da suke zama a hamada;
ruodhi duto mag Arabu kod ruodhi duto mag welo modak kama otwo;
25 dukan sarakunan Zimri, Elam da Mediya;
kod ruodhi duto mag Zimri, Elam kod Media;
26 da kuma dukan sarakunan arewa, nesa da kuma kusa, bi da bi, dukan mulkokin duniya. Bayan dukansu kuma, sai sarkin Sheshak ma yă sha.
kod ruodhi duto moa yo nyandwat, machiegni kod man maboyo, achiel bangʼ machielo, pinjeruodhi duto mantiere e wangʼ piny. Eka mogik, ruodh Sheshak bende nomadhe.
27 “Sa’an nan na faɗa musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ku sha, ku bugu ku kuma yi amai, ku fāɗi, kada kuma ku ƙara tashi saboda takobin da zan aiko muku.’
“Eka inyisgi ni, ‘Ma e gima Jehova Nyasaye Maratego, ma Nyasach Israel, wacho: Methi, mer kendo ngʼogi, mi ipodh piny ma ok inyal chungo malo kendo nikech ligangla ma anaor e dieru.’
28 Amma in suka ki su karɓi kwaf ɗin daga hannunka su sha, ka faɗa musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa dole ku sha!
To ka gitamore kawo kikombe e lweti kendo ok gimetho, to nyisgi ni, ‘Ma e gima Jehova Nyasaye Maratego wacho: Nyaka umadhe!
29 Ga shi, na sa masifa tă yi aiki cikin birnin da ake kira da sunana, kuna gani za ku tafi ba hukunci? Ba za ku tafi ba hukunci ba, gama ina kawo wa dukan mazaunan duniya takobi, in ji Ubangiji Maɗaukaki.’
Neuru, asechako kelo masira kuom dala maduongʼ mondikie Nyinga, to adiera bende unyalo tony ne kum? Ok unutonyne kum nimar akelo ligangla kuom jogo modak e piny, Jehova Nyasaye Maratego owacho.’
30 “Yanzu ka yi annabcin dukan waɗannan maganganu a kansu ka kuma ce musu, “‘Ubangiji zai yi ruri daga bisa; zai yi tsawa daga mazauninsa mai tsarki ya kuma yi ruri da ƙarfi a kan ƙasarsa. Zai yi ihu kamar waɗanda suke matsin’ya’yan inabi, yi ihu a kan dukan waɗanda suke zaune a duniya.
“Koro kor wechegi duto kuomgi kendo wachnegi ni: “‘Jehova Nyasaye noruti koa malo; nomor ka polo koa e kar dak mare maler, kendo oruti gi teko kuom pinye. Enokogi ka jogo ma biyo olemb mzabibu, kogoyo koko ne jogo modak e piny.
31 Hayaniya za tă taso har iyakar duniya, gama Ubangiji zai kawo tuhume-tuhume a kan al’ummai; zai kawo shari’a a kan dukan’yan adam ya kuma kashe mugaye da takobi,’” in ji Ubangiji.
Jehova Nyasaye wacho niya, Koko nowinjre e tungʼ piny ka tungʼ piny, nimar Jehova Nyasaye noyar gik modonjnego ogendini; nongʼadne ji duto bura kendo joma timbegi richo noneg gi ligangla.’”
32 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, “Duba! Masifa tana yaɗuwa daga al’umma zuwa al’umma; hadari mai girma yana tasowa daga iyakar duniya.”
Ma e gima Jehova Nyasaye Maratego wacho: “Neuru! Masira landore ne oganda koganda, yamo mager futo koa e tunge piny.”
33 A lokacin waɗanda Ubangiji ya kashe za su kasance a ko’ina, daga wannan bangon duniya zuwa wancan. Ba za a yi kuka dominsu, ba za a tattara su don a binne ba, amma za su zama kamar juji da an tsiba a ƙasa.
E kindeno jogo moneg gi Jehova Nyasaye nokere kuonde duto kochakore e giko piny konchiel nyaka komachielo. Ok noywag-gi kata chokogi kata ikogi, to ginichal gi owuoyo mokee piny.
34 Ku yi kuka ku kuma yi makoki, ku makiyaya; ku yi ta birgima a ƙura, ku shugabannin garke. Gama lokacin da za a yanka ku ya zo; za ku fāɗi ku kuma farfasa kamar tukunyar yumɓu mai kyau.
Ywaguru kendo denguru; un jokwath; ngʼielreuru e buru, un jokwadh rombe. Nimar sa mar negou osechopo; unupodhi kendo ungʼinjru matindo tindo, ka agulu molos mongʼith.
35 Makiyaya ba za su sami wurin da za su gudu su tafi ba, shugabannin garke ba za su sami wurin kuɓuta ba.
Onge kama jakwath noring dhiye, jokwadh rombe bende onge kama nopondie.
36 Ji kukan makiyaya, kururuwan shugabannin garke, gama Ubangiji yana hallaka wurin kiwo.
Winj ywak jokwath, dengo mar jokwadh rombe, nimar Jehova Nyasaye ketho kuondegi mag kwath.
37 Rafi mai gudu a hankali zai zama kango saboda zafin fushin Ubangiji.
Kuonde dak man-gi kwe iketho nikech mirima mager mar Jehova Nyasaye.
38 Kamar zaki zai bar wurin ɓuyarsa, ƙasarsu kuma za tă zama kufai saboda takobin masu danniya da kuma saboda zafin fushin Ubangiji.
Kaka sibuor enowe kare mar dak, kendo pinygi nodongʼ nono, nikech ligangla mar ngʼama thiro ji kendo ligangla mar mirimb Jehova Nyasaye mager.

< Irmiya 25 >