< Irmiya 24 >
1 Bayan Nebukadnezzar ya kwashi Yekoniya ɗan Yehohiyakim sarkin Yahuda da fadawa, da masu sana’a da masu zane zanen Yahuda daga Urushalima zuwa Babilon zaman bauta, Ubangiji ya nuna mini kwanduna biyu na’ya’yan ɓaure ajiye a gaban haikalin Ubangiji.
Gospod mi je pokazal in glej, dve košari fig sta bili postavljeni pred Gospodovim templjem, potem ko je babilonski kralj Nebukadnezar odvedel ujetništvo Jehoníja, sina Jojakíma, Judovega kralja in Judove prince s tesarji in kovači iz Jeruzalema in jih privedel v Babilon.
2 Kwando guda yana da’ya’yan ɓaure masu kyau sosai, kamar waɗanda suka nuna da wuri; ɗayan kwandon kuma yana da’ya’yan ɓaure marasa kyau, sun yi muni har ba a iya ci.
Ena košara je imela zelo dobre fige, celó kakor fige, ki so najprej zrele, druga košara pa je imela zelo nespodobne fige, ki se niso mogle jesti, tako slabe so bile.
3 Sa’an nan Ubangiji ya tambaye ni ya ce, “Me ka gani, Irmiya?” Na ce, “’Ya’yan ɓaure. Masu kyau ɗin suna da kyau sosai, amma munanan sun yi muni har ba a iya ci.”
Potem mi je Gospod rekel: »Kaj vidiš Jeremija?« Rekel sem: »Fige, dobre fige, zelo dobre in slabe ter zelo slabe, ki ne morejo biti pojedene, tako slabe so.«
4 Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Ponovno je prišla k meni Gospodova beseda, rekoč:
5 “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Kamar’ya’yan ɓauren nan masu kyau, haka zan kula da mutanen Yahuda waɗanda aka kwaso waɗanda na fisshe su daga wannan wuri zuwa ƙasar Babiloniyawa
»Tako govori Gospod, Izraelov Bog: ›Podobno kot te dobre fige, tako bom priznal tiste, ki so odvedeni v ujetništvo od Juda, ki sem jih poslal ven iz tega kraja, v deželo Kaldejcev, v njihovo dobro.
6 Idanuna za su kula da su don kyautatawarsu, zan kuma komo da su wannan ƙasa. Zan gina su ba zan rushe su ba; zan dasa su ba kuwa zan tumɓuke su ba.
Kajti svoje oči bom naravnal nanje v dobro in jih ponovno privedel v to deželo. Pozidal jih bom in jih ne podiral, jih sadil in ne ruval.
7 Zan ba su zuciya don su san ni, cewa ni ne Ubangiji. Za su zama mutanena, zan zama Allahnsu, gama za su komo gare ni da dukan zuciyarsu.
Dal jim bom srce, da me spoznajo, da jaz sem Gospod. In oni bodo moje ljudstvo in jaz bom njihov Bog, kajti k meni se bodo vrnili s svojim celotnim srcem.
8 “‘Amma kamar’ya’yan ɓauren nan marasa kyau, waɗanda sun yi muni har ba a iya ci,’ in ji Ubangiji, ‘haka zan yi da Zedekiya sarkin Yahuda, fadawansa da sauran mutanen da suka tsira a Urushalima, ko suna a wannan ƙasa ko suna zama a Masar.
Kakor slabe fige, ki se ne morejo jesti, tako so slabe; ‹ zagotovo tako govori Gospod: ›Tako bom izročil Judovega kralja Sedekíja, njegove prince in Jeruzalemov preostanek, ki preostane v tej deželi in tiste, ki prebivajo v egiptovski deželi.
9 Zan mai da su abin ƙyama da masifa ga dukan mulkokin duniya, abin zargi da abin karin magana, abin ba’a da abin la’ana a duk inda zan kore su zuwa.
Izročil jih bom, da bodo odstranjeni v vsa zemeljska kraljestva, v njihovo škodo, da bodo graja in pregovor, zbadljivka in prekletstvo, na vseh krajih, kamor jih bom pognal.
10 Zan aika da takobi, yunwa da annoba a kansu sai an hallaka su sarai daga ƙasar da na ba su da kuma kakanninsu.’”
Mednje bom poslal meč, lakoto in kužno bolezen, dokler ne bodo použiti iz dežele, ki sem jo dal njim in njihovim očetom.‹«