< Irmiya 24 >
1 Bayan Nebukadnezzar ya kwashi Yekoniya ɗan Yehohiyakim sarkin Yahuda da fadawa, da masu sana’a da masu zane zanen Yahuda daga Urushalima zuwa Babilon zaman bauta, Ubangiji ya nuna mini kwanduna biyu na’ya’yan ɓaure ajiye a gaban haikalin Ubangiji.
Herren lod mig se et Syn, og se, to Kurve med Figener vare satte foran Herrens Tempel; efter at Nebukadnezar, Kongen af Babel, havde bortført Jekonias, Jojakims Søn, Judas Konge, og Judas Fyrster og Tømmermændene og Smedene fra Jerusalem og ført dem til Babel.
2 Kwando guda yana da’ya’yan ɓaure masu kyau sosai, kamar waɗanda suka nuna da wuri; ɗayan kwandon kuma yana da’ya’yan ɓaure marasa kyau, sun yi muni har ba a iya ci.
I den ene Kurv vare meget gode Figener som tidligt modne Figener; og i den anden Kurv vare meget slette Figener, som ikke kunde ædes, fordi de vare saa slette.
3 Sa’an nan Ubangiji ya tambaye ni ya ce, “Me ka gani, Irmiya?” Na ce, “’Ya’yan ɓaure. Masu kyau ɗin suna da kyau sosai, amma munanan sun yi muni har ba a iya ci.”
Og Herren sagde til mig: Hvad ser du, Jeremias? og jeg sagde: Figener! de gode Figener ere meget gode, og de slette ere meget slette, saa at de ikke kunne ædes, fordi de ere saa slette.
4 Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Og Herrens Ord kom til mig saaledes:
5 “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Kamar’ya’yan ɓauren nan masu kyau, haka zan kula da mutanen Yahuda waɗanda aka kwaso waɗanda na fisshe su daga wannan wuri zuwa ƙasar Babiloniyawa
Saa siger Herren, Israels Gud: Ligesom det er med disse gode Figener, saaledes vil jeg kendes ved de bortførte fra Juda, hvilke jeg sendte fra dette Sted til Kaldæernes Land dem til Baade.
6 Idanuna za su kula da su don kyautatawarsu, zan kuma komo da su wannan ƙasa. Zan gina su ba zan rushe su ba; zan dasa su ba kuwa zan tumɓuke su ba.
Og jeg vil fæste mit Øje paa dem til det gode og føre dem tilbage til dette Land; og jeg vil opbygge og ikke nedbryde dem, og jeg vil plante og ikke oprykke dem.
7 Zan ba su zuciya don su san ni, cewa ni ne Ubangiji. Za su zama mutanena, zan zama Allahnsu, gama za su komo gare ni da dukan zuciyarsu.
Og jeg vil give dem Hjerte til at kende mig, at jeg er Herren, og de skulle være mit Folk, og jeg vil være deres Gud; thi de skulle omvende sig til mig af deres ganske Hjerte.
8 “‘Amma kamar’ya’yan ɓauren nan marasa kyau, waɗanda sun yi muni har ba a iya ci,’ in ji Ubangiji, ‘haka zan yi da Zedekiya sarkin Yahuda, fadawansa da sauran mutanen da suka tsira a Urushalima, ko suna a wannan ƙasa ko suna zama a Masar.
Men ligesom det er med de slette Figener, som ikke kunne ædes, fordi de ere saa slette, — thi saa siger Herren —: Saaledes vil jeg gøre Zedekias, Judas Konge, og hans Fyrster og dem, som ere tilovers af Jerusalem, de overblevne i dette Land, og dem, som bo i Ægyptens Land,
9 Zan mai da su abin ƙyama da masifa ga dukan mulkokin duniya, abin zargi da abin karin magana, abin ba’a da abin la’ana a duk inda zan kore su zuwa.
ja, jegvil gøre dem til en Gru, dem til Ulykke, for alle Riger paa Jorden; til Forhaanelse og til et Ordsprog, til Spot og Forbandelse paa alle de Steder, hvorhen jeg vil fordrive dem.
10 Zan aika da takobi, yunwa da annoba a kansu sai an hallaka su sarai daga ƙasar da na ba su da kuma kakanninsu.’”
Og jeg vil sende Sværdet, Hungeren og Pesten over dem, indtil de forsvinde af Landet, som jeg gav dem og deres Fædre.