< Irmiya 23 >

1 “Kaiton makiyayan da suka hallakar suka kuma warwatsar da tumakin makiyayanta!” In ji Ubangiji.
Anunae ka rhamtlim kah boiva a dawn vaengah aka milh sak tih aka taekyak aih te, he tah BOEIPA kah olphong ni.
2 Saboda haka ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila yana ce wa makiyayan da suke lura da mutanena, “Domin kun watsar da garkena kuka kuma kore su ba ku kuma lura da su ba, zan kawo hukunci a kanku saboda muguntar da kuka yi,” in ji Ubangiji.
Te dongah Israel Pathen BOEIPA loh he ni a thui. Ka pilnam aka dawn tih aka luem puei nang loh ka boiva te na taekyak. Amih te na heh tih amih te na hip moenih. Na khoboe thaenah te namah soah kan cawh he khaw BOEIPA kah olphong coeng ni.
3 “Ni kaina zan tattara raguwar garkena daga ƙasashen da na kore su zuwa zan kuma dawo da su ga makiyayansu, inda za su yi ta haihuwa su riɓaɓɓanya.
Te dongah diklai pum lamkah ka boiva kah a meet te ka coi ni. Amih te te la ka heh hnap mai cakhaw a tolkhoeng la ka mael puei ni. Te vaengah pungtai uh vetih ping uh ni.
4 Zan sa makiyaya a kansu waɗanda za su lura da su, ba za su ƙara jin tsoro ko razana ba, ba kuwa waninsu da zai ɓace,” in ji Ubangiji.
Amih aka dawn te ka thoh thil vetih amih te luem uh ni. Te vaengah rhih uh voel pawt vetih, rhihyawp uh pawt vetih hal uh mahpawh. He tah BOEIPA kah olphong ni.
5 “Kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji, “sa’ad da zan tā da wa Dawuda Reshen adalci, Sarki wanda zai yi mulki da hikima ya kuma yi abin da yake gaskiya da kuma daidai a ƙasar.
BOEIPA kah olphong khohnin ha pawk coeng ke. Te vaengah thingdawn dueng te David ham ka thoh pah tih manghai la manghai pawn ni. Te dongah tiktamnah neh duengnah te diklai ah a saii vetih a cangbam ni.
6 A cikin zamaninsa za a ceci Yahuda Isra’ila kuma zai zauna lafiya. Sunan da za a kira shi ke nan, Ubangiji Adalcinmu.
Anih tue vaengah Judah te daem vetih Israel ngaikhuek la kho a sak ni. A ming te khaw BOEIPA tah mamih kah duengnah la a khue ni.
7 “Saboda haka fa, kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji, “sa’ad da mutanen ba za su ƙara cewa, ‘Muddin Ubangiji yana raye, wanda ya fito da Isra’ila daga Masar ba,’
Te dongah BOEIPA kah olphong hnin tah ha pawk coeng ke. Te vaengah Egypt kho lamloh Israel ca aka khuen hingnah BOEIPA te koep thui uh mahpawh.
8 amma za su ce, ‘Muddin Ubangiji yana raye, wanda ya fito da zuriyar Isra’ila daga ƙasar arewa da kuma daga dukan ƙasashen da ya yashe su.’ Sa’an nan za su zauna a ƙasarsu.”
Tedae hingnah BOEIPA amah lat loh Israel imkhui kah tiingan te tlangpuei kho lamkah neh diklai pum lamloh hang khuen tih ham pawk puei. Te ah te amih heh mai cakhaw amamih khohmuen ah kho a sak uh ni.
9 Game da annabawa kuwa, Zuciyata ta karai; dukan ƙasusuwana suna kaɗuwa. Na zama kamar wanda ya bugu, kamar mutumin da ruwan inabi ya sha kansa, saboda Ubangiji da kuma maganarsa mai tsarki.
Tonghma kawng dongah ka kotak khuikah ka lungbuei paeng coeng. Ka rhuh he boeih hinghlawk tih yurhui hlang bangla ka om. BOEIPA kah mikhmuh neh amah kah ol cim hmai ah misurtui loh a puem hlang bangla tui ka yuka.
10 Ƙasar ta cika da mazinata; saboda la’ana ƙasar ta zama kango makiyaya a hamada ta bushe. Annabawa suna bin mugayen muradu suna kuma amfani da ƙarfinsu a hanyar marar kyau.
Diklai he samphaih neh hah coeng tih thaephoeinah hmai ah ni diklai he a nguekcoi uh. Khosoek toitlim ngawnkoh uh coeng tih a yongnah khaw yoethae la a poeh pah dongah a thayung thamal om tangloeng pawh.
11 “Annabi da firist dukansu biyu marasa sanin Allah ne; har ma a cikin haikalina na tarar da muguntarsu,” in ji Ubangiji.
Tonghma neh khosoih khaw poeih uh coeng tih ka im khuiah pataeng amih kah boethae ka hmuh. He tah BOEIPA kah olphong ni.
12 “Saboda haka hanyarsu za tă yi santsi; za a jefar da su cikin duhu a can kuwa za su fāɗi. Zan kawo musu masifa a shekarar da za a hukunta su,” in ji Ubangiji.
Te dongah amih taengah a longpuei te longhnal la poeh ni. Khohmuep khuila bung uh vetih a khuiah cungku uh ni. Amih cawhnah kum kah boethae te amih soah ka thoeng sak ni. He tah BOEIPA kah olphong ni.
13 “A cikin annabawan Samariya na ga wannan abin banƙyama. Suna annabci ta wurin Ba’al suna ɓad da mutanena Isra’ila.
Samaria tonghma rhoek taengah khaw a hohap ni ka hmuh. Baal rhangneh tonghma uh tih ka pilnam Israel te khohmang la a khuehuh.
14 A cikin annabawan Urushalima kuma na ga wani abin bantsoro. Suna zina suna kuma rayuwar ƙarya. Sun ƙarfafa hannuwa masu aikata mugunta, domin kada wani ya juya daga muguntarsa. Dukansu sun yi kama da Sodom a gare ni; mutanen Urushalima sun yi kama da Gomorra.”
Jerusalem tonghma rhoek taengah khaw a samphaih rhih om te ka hmuh. A honghi neh pongpa uh tih thaehuet ham kut a hluem uh. Hlang he a boethae lamloh a mael uh pawt dongah kai taengah tah amamih te Sodom bangla, a khuikah khosa rhoek khaw Gomorrah bangla boeih om uh coeng.
15 Saboda haka, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa game da annabawa, “Zan sa su ci abinci mai ɗaci su kuma sha ruwa mai dafi, domin daga annabawan Urushalima rashin sani Allah ya bazu ko’ina a ƙasar.”
Te dongah caempuei BOEIPA loh he ni a thui. Amih tonghma rhoek te pantong ni ka cah coeng he. Jerusalem tonghma taeng lamloh diklai pum ah a rhonging a coe dongah amih te anrhat tui ni ka tul eh.
16 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, “Kada ku saurari abin da annabawan suke muku annabci; suna cika ku da sa zuciyar ƙarya. Suna maganar wahayi daga tunaninsu, ba daga bakin Ubangiji ba.
Caempuei BOEIPA loh he ni a thui. Nangmih taengah aka tonghma, tonghma rhoek ol te hnatun uh boeh. Amih te amamih lungbuei kah mangthui neh nangmih taengah hoemdawk uh tih BOEIPA kah ka lamloh aka thoeng te a thui uh moenih.
17 Suna cin gaba da ce wa waɗanda suka rena ni, ‘Ubangiji ya ce za ku zauna lafiya.’ Ga duka waɗanda suke bin taurin zukatansu kuwa sukan ce, ‘Babu lahanin da zai same ku.’
Kai yahbai ham aka thui la aka thui nangmih taengah BOEIPA ngaimongnah om saeh a ti lahko. Te dongah nim a lungbuei kah thinthahnah dongah aka pongpa boeih loh, 'Nangmih taengah yoethae ha pawk mahpawh,” a ti uh.
18 Amma wane ne a cikinsu ya taɓa tsaya a majalisar Ubangiji yă ga ko ya ji maganarsa? Wa ya saurari ya kuma ji maganarsa?
Tedae BOEIPA kah baecenol dongah pai tih aka hmu coeng neh a ol aka ya te unim? A ol te a ol bangla aka hnatung tih aka ya te unim?
19 Ga shi, hadarin Ubangiji zai taso cikin hasala guguwa tana kaɗawa a kan kawunan mugaye.
BOEIPA kah kosi hlipuei ha thoeng pawn ni ke. Te vaengah hlipuei te kilkul vetih halang kah a lu te a kilkul thil ni.
20 Fushin Ubangiji ba zai kau ba sai ya aikata nufin zuciyarsa. A kwanakin masu zuwa za ku gane sarai.
Anih loh a saii tih a lungbuei kah thuepnah a thoh duela BOEIPA kah thintoek tah mael mahpawh. Te te hmailong tue vaengah yakmingnah neh na yakming uh bitni.
21 Ban aiki waɗannan annabawa ba, duk da haka sun tafi da saƙonsu; ban yi musu magana ba, duk da haka sun yi annabci.
Tonghma rhoek te ka tueih pawt dae amamih yong uh. Amih te ka uen pawt dae amamih tonghma uh.
22 Amma da a ce sun tsaya a majalisata, da sun yi shelar maganata ga mutanena sun kuma juyar da su daga mugayen hanyoyinsu da kuma daga mugayen ayyukansu.
Tedae kai kah baecenol dongah pai uh tih ka pilnam te kai ol yaak sak uh koinih a longpuei thae neh a khoboe thaenah lamloh amih mael uh ni.
23 “Ni ɗin Allah na kusa ne kawai,” in ji Ubangiji, “ba Allah na nesa ba?
He tah BOEIPA kah olphong ni. Kai neh a yoei kah Pathen la om tih a hla ah tah a Pathen moenih a?
24 Akwai wanda zai iya ɓuya a lungu har da ba zan iya ganinsa ba?” In ji Ubangiji “Ban cika sama da ƙasa ba?” In ji Ubangiji.
Hlang he a huephael ah thuh uh cakhaw kai loh anih te ka hmuh moenih a? He tah BOEIPA kah olphong ni. Vaan neh diklai he ka tluek moenih a? He tah BOEIPA kah olphong ni.
25 “Na ji abin da annabawa suna cewa su da suke annabcin ƙarya a sunana. Suna cewa, ‘Na yi mafarki! Na yi mafarki!’
Tonghma rhoek loh kai ming neh ka tonghma a ti uh tih a laithae neh mang ka man rhoe ka man coeng a ti uh te ka yaak.
26 Har yaushe wannan zai ci gaba a cikin zukata annabawa masu ƙarya, waɗanda suke annabcin ruɗun tunaninsu?
Me hil nim laithae la aka tonghma tonghma rhoek neh a lungbuei aka huep tonghma rhoek kah lungbuei khuiah a koe aih ve.
27 Suna tsammanin mafarkan da suke faɗa wa juna za su sa mutane su manta da sunana, kamar yadda kakanninsu suka manta da sunana ta wurin yin wa Ba’al sujada.
A mang dongah ni ka pilnam loh ka ming he hnilh ham a moeh uh. A napa rhoek loh Baal kongah kai ming a hnilh uh vanbangla hlang loh a hui taengah ana thui te.
28 Bari annabin da ya yi mafarki ya faɗa mafarkinsa, amma bari wanda yake da maganata ya yi ta da aminci. Gama me ya haɗa ciyawa da alkama?” In ji Ubangiji.
Amah taengah mueimang aka om tonghma te tah a mueimang khaw thui saeh. Tedae a taengah kai ol aka dang long tah ka ol oltak he thui saeh. He tah BOEIPA kah olphong ni, cangpai neh cangkong te metlam a vai uh eh?
29 “Maganata ba wuta ba ce,” in ji Ubangiji, “kuma kamar gudumar da kan ragargaza dutse?
He tah BOEIPA kah olphong coeng ni. Ka ol he hmai bangla, thaelpang aka taekyak kilung bangla a om moenih a?
30 “Saboda haka,” in ji Ubangiji, “Ina gāba da annabawan da suke satar maganganuna daga juna.
Te dongah a hui taeng lamloh ka ol aka huen hlang neh tonghma rhoek te ka pai thil coeng ne. He tah BOEIPA kah olphong coeng ni.
31 I,” in ji Ubangiji, “Ina gāba da annabawan da suke kaɗa harsunansu sa’an nan su ce, ‘Ubangiji ne ya furta.’
He tah BOEIPA kah olphong ni. Olphong te a phong lalah amih kah ol loh kongahtonghma rhoek te ka pai thil coeng ne.
32 Tabbatacce, ina gāba da waɗannan da suke annabci mafarkan karya,” in ji Ubangiji. “Suna faɗarsu suna ɓad da mutanena da ƙarairayinsu na rashin hankali, duk da haka ban aike su ba, ban kuwa umarce su ba. Ba su amfani wannan mutane ba ko kaɗan,” in ji Ubangiji.
He tah BOEIPA kah olphong coeng ni. A honghi kah mang neh aka tonghma rhoek khaw ka pai thil coeng ne. A thui uh vaengah ka pilnam he a honghi neh, a hohap neh khohmang la a khuehuh. Tedae amih te ka tueih pawt tih amih ka uen van pawt dongah a hoeikhang ham akhaw pilnam ham a hoeikhang moenih. He tah BOEIPA kah olphong coeng ni.
33 “Sa’ad da waɗannan mutane, ko annabi ko firist, ya tambaye ka, ‘Mece ce maganarUbangiji?’ Ka ce musu, ‘Wace magana? Zan yashe ku, in ji Ubangiji.’
He pilnam long khaw, tonghma long khaw, khosoih long khaw nang n'dawt atah BOEIPA kah olrhuh te thui pah. Te vaengah amih taengah nangmih kam phap ham olrhuh te amih taengah thui pah. He tah BOEIPA kah olphong coeng ni.
34 In annabi ko firist ko da wani dabam ya ce, ‘Wannan ne abin da Ubangiji yake cewa,’ zan hukunta wannan mutum da kuma gidansa.
Te dongah tonghma khaw, khosoih khaw, pilnam khaw BOEIPA kah olrhuh aka phoei tah tekah hlang te khaw a im te ka cawh pah ni.
35 Ga abin da kowannenku yana cin gaba da ce wa abokinsa ko danginsa, ‘Mece ce amsar Ubangiji?’ Ko kuwa ‘mene ne Ubangiji ya faɗa?’
BOEIPA loh metla a doo tih BOEIPA loh metla a voek khaw hlang neh a hui taengah khaw hlang neh a manuca taengah khaw thui pah tangloeng.
36 Amma kada ku ƙara ambatar ‘maganar Ubangiji’ domin kowace maganar mutum kan zama maganarsa. Ta haka kukan lalace maganar Allah mai rai, Ubangiji Maɗaukaki, Allahnmu.
A ol he hlang taengah olrhuh la om dae BOEIPA kah olrhuh te koep na poek uh moenih. Te dongah ni caempuei BOEIPA mamih kah Pathen, hingnah Pathen kah ol he na maelh uh.
37 Ga abin da za ku ci gaba da faɗa wa annabi, ‘Mece ce amsar Ubangiji gare ka?’ Ko kuwa ‘mene ne Ubangiji ya faɗa?’
BOEIPA loh nang metla n'doo tih BOEIPA loh metla m'voek khaw tonghma taengah thui pah van.
38 Ko da yake kuna cewa, ‘Wannan ce maganar Ubangiji,’ ga abin da Ubangiji yana cewa kuna amfani da kalmomi, ‘Wannan ce maganar Ubangiji,’ ko da yake na ce muku kada ku ce, ‘Wannan ce maganar Ubangiji.’
BOEIPA kah olrhuh na ti van atah BOEIPA loh a thui he thui van tangloeng. He ol he BOEIPA kah olrhuh la na thui. Tedae Thui hamla nang te kan tueih vaengah BOEIPA kah olrhuh ni na ti hae moenih.
39 Saboda haka, tabbatacce zan manta da ku in kuma jefar da ku daga gabana tare da birnin da na ba ku da kuma kakanninku.
Te dongah kai loh nangmih te kan hnilh rhoe kan hnilh pawn ni he. Nangmih taeng neh na pa rhoek taengah kam paek khopuei neh ka mikhmuh khui lamloh nangmih te kam phap ni.
40 Zan kawo muku madawwamiyar kunya, kunya ta har abada wadda ba za a taɓa manta ba.”
Kumhal kah kokhahnah neh kumhal kah yahpohnah te nangmih soah kang khueh vetih hnilh tlaih mahpawh.

< Irmiya 23 >