< Irmiya 22 >

1 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Ka gangara zuwa fadan sarkin Yahuda ka yi shelar wannan saƙo a can ka ce,
Ma e gima Jehova Nyasaye wacho: “Dhiyo e kar dak mar ruodh Juda kendo iland wachni kanyo:
2 ‘Ka ji maganar Ubangiji, ya sarkin Yahuda, kai da kake zaune kan gadon sarautar Dawuda, kai, da fadawanka da mutanenka waɗanda suke shiga ta waɗannan ƙofofi.
‘Winj wach Jehova Nyasaye, yaye ruodh Juda, un joma bet e kom duongʼ Daudi, in, jotendi kod jogi madonjo gie dhorangeyegi.
3 Ga abin da Ubangiji yana cewa, ka yi abin da yake gaskiya da kuma daidai. Ka kuɓutar da wannan da aka yi masa ƙwace daga hannun mai zaluntarsa. Kada ka yi abin da ba daidai ba ko ka cuci baƙo, maraya ko gwauruwa, kuma kada ka zub da jini marar laifi a wannan wuri.
Ma e gima Jehova Nyasaye wacho: Tim gima nikare kendo mowinjore. Res ngʼatno e lwet ngʼama thire, ngʼatno mosemaye. Kik itim marach kata tugo lweny gi jadak, kiye kata mon ma chwogi otho, kendo kik ichwer remo maonge gi wach ka eri.
4 Gama in ka lura da bin waɗannan umarnai, to, sarakunan da suke zaune a gadon sarautar Dawuda za su shiga ta ƙofofin wannan fada, suna hawan kekunan yaƙi da dawakai, fadawansu da mutanensu suna musu rakiya.
Nimar ka urito chikegi maber, eka ruodhi mabet e kom duongʼ mar Daudi nondonji gi e dhorangeye mag kar dak ruoth, ka giriembo geche kendo giidho farese, ka gin gi jotendgi kod jogegi.
5 Amma in ba ku kiyaye waɗannan umarnai ba, in ji Ubangiji, na rantse da kaina cewa wannan fada za tă zama kufai.’”
To ka ok urito chikegi, Jehova Nyasaye wacho, akwongʼora an owuon ni kar dak ruodhni nolal nono.’”
6 Gama ga abin da Ubangiji yana cewa game da wannan fadar sarkin Yahuda, “Ko da yake kina kamar Gileyad a gare ni, kamar ƙwanƙolin Lebanon, tabbatacce zan maishe ki hamada, kamar garuruwan da ba mazauna.
Nimar ma e gima Jehova Nyasaye wacho kuom kar dak mar ruodh Juda: “Kata obedo ni in kaka Gilead ne an, kaka wi got Lebanon, adiera analoku kaka kama otwo, ka mier maonge joma odakie.
7 Zan aika da mai hallakarwa a kanki, kowane mutum da makamansa, za su kuma yayyanka gumaguman al’ul na ki masu kyau su jefa su cikin wuta.
Anaor joma tiekou, ngʼato ka ngʼato gi gige lweny, kendo ginitongʼ sirniu mabeyo mag sida mi giwitgi ei mach.
8 “Mutane daga al’ummai da yawa za su ratsa cikin wannan birni su kuma tambayi juna suna cewa, ‘Me ya sa Ubangiji ya yi haka da wannan babban birni?’
“Ji moa e pinje mangʼeny nokal e dala maduongʼni kendo ginipenjre kendgi giwegi ni, ‘Angʼo momiyo Jehova Nyasaye timo gima chalo kama ne dala maduongʼni?’
9 Amsar kuwa za tă zama, ‘Domin sun keta alkawarin Ubangiji Allahnsu, suka yi sujada suka kuma bauta wa waɗansu alloli.’”
To dwoko nobed: ‘Nikech gisejwangʼo singruok mar Jehova Nyasaye ma Nyasachgi kendo giselamo kendo tiyone nyiseche mamoko.’”
10 Kada ku yi kuka domin sarkin da ya mutu ko ku yi makoki saboda rashinsa; a maimako, ku yi kuka mai zafi saboda wanda aka kai zaman bauta, domin ba zai ƙara dawowa ba ko ya ƙara ganin ƙasarsa ta haihuwa.
Kik uywag ruoth motho kata goyo nduru ne lal mare; to onego, uywag malit ne ngʼatno moter e twech, nikech ok enoduogi kata neno piny mane onywole kendo.
11 Gama ga abin da Ubangiji yana cewa game da Shallum ɗan Yosiya, wanda ya gāji mahaifinsa a matsayin sarkin Yahuda amma bai bar wurin nan ba, “Ba zai ƙara dawowa ba.
Nimar ma e gima Jehova Nyasaye osewacho kawuoyo kuom Shalum wuod Josia, mane okawo loch bangʼ wuon-gi kaka ruodh Juda, “Osea ka kendo ok nodwogi.
12 Zai mutu a inda suka kai shi zaman bauta; ba zai ƙara ganin wannan ƙasa ba.”
Enotho kama gisetere e twech; ok enone pinyni kendo.”
13 “Kaiton wanda ya gina gidansa ta hanyar rashin adalci, ɗakunansa na sama kuma ta hanyar rashin gaskiya, yana sa mutanen ƙasarsa suna aiki a banza ba ya biyansu wahalarsu.
“Mano kaka none malit ngʼatno magero kare mar dak maonge ratiro, utene mamalo e yor mecho koketo jothurgi tiyo maonge chudo.
14 Yana cewa, ‘Zan gina wa kaina babban fada da manyan ɗakuna.’ Ta haka sai ya yi musu manyan tagogi ya manne musu al’ul ya yi musu ado kuma da ruwan ja.
Owacho, ‘Anagerne an owuon kar dak mara maduongʼ ka en-gi ute mamalo malach.’ Omiyo oloso dirisni malach kuome, olwore gi fito mar yiend sida, kendo obuke gi range marakwaro.
15 “Wannan zai mai da kai sarki ne in kana da al’ul a kai a kai? Mahaifinka bai kasance da abinci da abin sha ba? Ya yi abin da yake gaskiya da kuma daidai saboda haka kome ya kasance da lafiya da shi.
“Bedo gi yiende mag sida mangʼeny nyalo miyo ibed ruoth? Donge wuonu ne nigi chiemo kod math? Notimo gima ratiro kendo nikare, omiyo duto nobedo maber kode.
16 Ya kāre muradin matalauta da mabukata, ta haka kome ya tafi masa daidai. Ba abin da ake nufi da ba san ni ke nan ba?” In ji Ubangiji.
Ne ochungʼ motegno ne joma odhier kendo ni gidwaro, kendo duto nobedo maber kode. Donge mano e tiend ngʼeya?” Jehova Nyasaye owacho.
17 “Amma idanunka da zuciyarka sun kahu kawai a kan ƙazamar riba, da a kan zub da jinin marar laifi da kuma a kan danniya da zalunci.”
“To wengeu kod chunyu ochikore mana e yor yudo ohala gi mecho, e chwero remo maonge gi wach kuom thiro ji kod lweny.”
18 Saboda haka ga abin da Ubangiji yana cewa game da Yehohiyakim ɗan Yosiya sarkin Yahuda, “Ba za su yi kuka dominsa ba, ‘Kaito, ɗan’uwana! Kaito,’yar’uwata!’ Ba za su yi kuka dominsa ba, ‘Kaito, maigidana! Kaito, darajarsa!’
Emomiyo ma e gima Jehova Nyasaye wacho kuom Jehoyakim wuod Josia ruodh Juda: “Ok giniywage ni: ‘Yaye, owadwa! Yaye, nyamera!’ Ok giniywage ni: ‘Yaye, jatenda! Yaye, duongʼ mari!’
19 Za a binne shi kamar jaki za a ja shi a ƙasa a jefar a bayan ƙofofin Urushalima.”
Enoyike ka punda, moywa kendo owit oko mar dhorangeye Jerusalem.”
20 “Ka haura zuwa Lebanon ka yi kuka, bari a ji muryarka a Bashan, yi kuka daga Abarim, gama an murƙushe dukan abokanka.
“Dhiyo Lebanon kendo iywag matek, mad dwondi winjre Bashan, ywagi ka ia Abarim, nimar joma osiepenigo oseduny matindo tindo.
21 Na ja maka kunne sa’ad da kake zama lafiya, amma sai ka ce, ‘Ba zan saurara ba!’ Wannan halinka ne tun kana matashi; ba ka yi mini biyayya ba.
Ne amiyou siem e kinde mane uparo ni uritoru maber, to ne iwacho ni, ‘Ok anachik ita!’ Ma osebedo yori chakre ibed rawera; ok iseluora.
22 Iska za tă koro dukan makiyayanka abokanka kuma za su tafi zaman bauta. Sa’an nan za ka sha kunya a kuma walaƙanta ka saboda dukan muguntarka.
Yamo noriemb jokwadhu duto, kendo joma osiepeni noter e twech. Eka wiyi nokuodi kendo nogengʼni nikech timbegi maricho.
23 Kai da kake zama a ‘Lebanon,’ kai da kake sheƙa a gine-ginen al’ul za ka yi nishi sa’ad da zafi ya auka maka, zafi kamar na mace mai naƙuda!
Un jogo modak Lebanon, modak e ute bao mag sida moger gi malo, mano kaka unuywag malit ka rem ochopo kuomu, rem machalo gi mar dhako mamuoch kayo!”
24 “Muddin ina raye,” in ji Ubangiji, “ko kai, Yehohiyacin ɗan Yehohiyakim sarkin Yahuda, ka zama zoben hatimin dama a hannuna na dama, zan kwaɓe ka.
Jehova Nyasaye owacho niya, “An Jehova Nyasaye mangima akwongʼora ni kata ne bed ni in Jehoyakin wuod Jehoyakim ruodh Juda, ni in e tere manie lweta ma korachwich, to pod dawuodhi oko.
25 Zan ba da kai ga waɗanda suke neman ranka, waɗanda kake tsoro, ga Nebukadnezzar sarkin Babilon da kuma ga Babiloniyawa.
Anachiwi ne jogo madwaro ngimani kendo miluoro. Abiro chiwou ne Nebukadneza ruodh Babulon kod jo-Babulon.
26 Zan jefar da kai da mahaifiyar da ta haife ka zuwa wata ƙasa, inda babu ɗayanku da aka haifa a wurin, a can kuma za ka mutu.
Anadiri oko kod miyo mane onywoli e piny machielo, kama onge ngʼama nonywole kuomu, kendo kanyo ema uduto unuthoe.
27 Ba za ka ƙara dawo ƙasar da kake marmarin dawowa ba.”
Ok unuduogie piny ma ugombo duogoeni.”
28 Wannan mutum Yehohiyacin ne da aka rena, fasasshen tukunya, abin da babu wanda yake so? Me ya sa za a jefar da shi da’ya’yansa a jefar da su a ƙasar da ba su sani ba?
Bende ngʼatni Jehoyakin en ngʼama ojar, agulu motore, gino maonge ngʼama dwaro? En angʼo momiyo en kod nyithinde nyaka witgi oko e piny ma ok gingʼeyo?
29 Ya ke ƙasa, ƙasa, ƙasa, ki ji maganar Ubangiji!
Yaye piny, piny, piny, winj wach Jehova Nyasaye!
30 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Ka rabu da wannan mutum sai ka ce marar’ya’ya, mutumin da ba zai yi nasara a rayuwarsa ba, gama babu zuriyarsa da za tă yi nasara babu wani da zai zauna a kursiyin Dawuda ko ya ƙara yin mulkin Yahuda.”
Ma e gima Jehova Nyasaye wacho: “Kwan ngʼatni ka ngʼama onge nyathi, ngʼatno ma ok nyal dhi nyime maber, e kinde mar ngimane, nimar onge gunde mane dhi maber, onge manobed e kom duongʼ Daudi, kata bed gi loch kendo ei Juda.”

< Irmiya 22 >