< Irmiya 21 >

1 Magana ta zo wa Irmiya daga Ubangiji sa’ad da Sarki Zedekiya ya aiki Fashhur ɗan Malkiya da firist Zefaniya ɗan Ma’asehiya gare shi. Suka ce masa,
Wach nobiro ne Jeremia koa ir Jehova Nyasaye kane Ruoth Zedekia noorone Pashur wuod Malkija kod jadolo Zefania wuod Maseya. Negiwacho:
2 “Yanzu ka roƙi mana Ubangiji saboda Nebukadnezzar sarkin Babilon yana kawo mana yaƙi. Wataƙila Ubangiji zai yi mana waɗansu abubuwa banmamaki kamar a lokacin baya don yă janye daga gare mu.”
“Koro lamnwa Jehova Nyasaye nikech Nebukadneza ruodh Babulon monjowa. Sa moro Jehova Nyasaye nyalo timonwa honni mana kaka osetimonwa e kinde mosekalo mondo omi oa kuomwa.”
3 Amma Irmiya ya amsa musu ya ce, “Ku faɗa wa Zedekiya cewa,
To Jeremia nodwokogi niya, “Nyisuru Zedekia,
4 ‘Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yake cewa ina shirin juya kayan yaƙin da suke a hannuwanka a kanka, waɗanda kake amfani don ka yaƙi sarki Babilon da kuma Babiloniyawa waɗanda suka kewaye katangar birnin, zan kuwa tsiba kayan yaƙinka a tsakiyar birnin nan.
‘Ma e gima Jehova Nyasaye, Nyasach Israel, wacho: Achiegni loko gige lweny manie lwetugo mondo ogou, magin mago mutiyogo mondo ukedgo gi ruodh Babulon kod jo-Babulon mantiere oko mar ohinga. Kendo anachokgi duto ei dala maduongʼni.
5 Ni da kaina zan yi yaƙi da kai da miƙaƙƙen hannu mai ƙarfi cikin fushi da hasala mai girma.
An awuon abiro kedo kodi ka iya owangʼ kendo ka an gi mirima mager.
6 Zan kashe waɗanda suke zaune a wannan birni, mutane da dabbobi za su kuwa mutu da muguwar annoba.
Ananeg jogo modak e dala maduongʼni, chwo kaachiel gi le kendo masira malich noneg-gi.
7 Bayan wannan, in ji Ubangiji, zan ba da Zedekiya sarkin Yahuda, fadawansa da kuma mutanen wannan birni waɗanda suka tsira daga annoba, takobi da kuma yunwa, ga Nebukadnezzar sarkin Babilon da kuma ga abokan gābansu waɗanda suke neman ransu. Zai kashe su da takobi; ba zai ji tausayinsu ko ya yi musu jinƙai ko ya yi juyayinsu ba.’
Bangʼ mano, Jehova Nyasaye wacho, anachiw Zedekia ruodh Juda, jotende kod joma ni e dala maduongʼni ma notony e masira, ligangla kod kech, ne Nebukadneza ruodh Babulon to gi wasikgi madwaro ngimagi. Enoneg-gi gi ligangla; ok enowenegi kata kechogi kata ngʼwononegi.’
8 “Bugu da ƙari, ka faɗa wa mutanen cewa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, ga shi na sa a gabanku hanyar rai da hanyar mutuwa.
“To bende, med nyiso ji ni, ‘Ma e gima Jehova Nyasaye wacho: Ne, aketo e nyimi yor ngima kod yor tho.
9 Duk wanda ya zauna a wannan birni zai mutu ta takobi, yunwa ko annoba. Amma duk wanda ya fita ya miƙa kansa ga Babiloniyawa waɗanda suka kewaye ku zai rayu; zai kuɓutar da ransa.
Ngʼato angʼata modak e dala maduongʼni noneg gi ligangla, kech kod masira. To ngʼatno mowuok kendo otingʼo bade ne jo-Babulon molworou; notony gi ngimane.
10 Na ƙudura in yi wa wannan birni lahani ba alheri ba, in ji Ubangiji. Za a ba da shi a hannuwan sarki Babilon, zai kuwa hallaka shi da wuta.’
Aramo mar timo ne dala maduongʼni marach ma ok maber, Jehova Nyasaye owacho. Enochiwe e lwet ruodh Babulon, kendo enotieke gi mach.’
11 “Ban haka ma, ka faɗa wa gidan sarauta na Yahuda cewa, ‘Ku saurari maganar Ubangiji;
“Kuom mano, wachne od joka ruoth mar od Juda ni, ‘Winj wach Jehova Nyasaye;
12 Ya gidan Dawuda ga abin da Ubangiji yana cewa, “‘Ku yi gaskiya kowace safiya; ku kuɓuta daga hannun mai danniya wannan da aka yi wa fashi in ba haka ba hasalata za tă sauka ta kuma ci kamar wuta saboda muguntar da kuka aikata za tă ci babu wanda zai kashe ta.
Yaye od Daudi, ma e gima Jehova Nyasaye wacho: “‘Ngʼad bura makare okinyi ka okinyi; kony ngʼatno ma imayo e lwet joma thire, ka ok kamano to mirimba noolre oko, kendo liel ka mach nikech timbe mamono misetimo nowangʼ, maonge ngʼama nyalo kweye.
13 Ina gāba da ku, mazaunan Urushalima, ku da kuke zama a bisa wannan kwari kan dutsen da yake a fili, in ji Ubangiji ku da kuke cewa, “Wa zai iya yaƙe mu? Wa zai iya shiga mafakarmu?”
Ok adwari, in Jerusalem, un jogo modak ewi holoni, e got mar mesa motimo lwanda, Jehova Nyasaye owacho; un ma uwacho niya, “En ngʼa manyalo kwedowa? En ngʼa manyalo donjo kar pondowa?”
14 Zan hukunta ku gwargwadon ayyukanku, in ji Ubangiji. Zan sa wuta a kurminku da za tă cinye kome da yake kewaye da ku.’”
Anakumu moromo gi timbeu, Jehova Nyasaye owacho. Anamok mach e bunge magu manowangʼ gimoro amora machiegni kodu.’”

< Irmiya 21 >