< Irmiya 19 >

1 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Tafi ka sayo tulu a wurin mai ginin tukwane. Ka ɗauki waɗansu dattawan jama’a da kuma na firistoci
Hoe t’Iehovà: Miviliaña zonjo-tane raike amy mpanao valàñe-taney, le min­desa roandria’ ondatio, naho zokem-pisoroñe;
2 ku fita zuwa Kwarin Ben Hinnom, kusa da mashigin Ƙofar Kasko. A can ka furta maganganun da na faɗa maka,
vaho mionjona mb’am-bava­tane’ i Ben-Hinome, mb’am-pimoahañe an-dalambey atiñanam-b’eo, le saontsio eo o tsara ho taroñeko ama’oo,
3 ka ce, ‘Ku ji maganar Ubangiji, ya sarakunan Yahuda da kuma mutanen Urushalima. Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ku saurara! Zan kawo masifa a wannan wuri, wanda duk ya ji, kunnuwansa za su kaɗa.
ami’ty hoe: Janjiño ty tsara’ Iehovà, ry mpanjaka’ Iehodào, naho ry mpimone’ Ierosalaimeo; hoe t’Iehovà’ i Màroy, Andrianañahare’ Israele: Ingo fa hampombako hankàñe ty toetse toy, hampitsantsàñe ze fonga ravembia hijanjiñe aze;
4 Gama sun yashe ni suka kuma mai da wannan wuri ya zama na baƙin alloli; sun ƙone hadayu a cikinsa wa allolin da ko su ko kakanninsu ko sarakunan Yahuda ba su taɓa sani ba, suka kuma cika wannan wuri da jini marasa laifi.
amy te naforintse’ iereo iraho, naho nampialihe’ iereo ty toetse toy, naho nañemboke tsotse aman-drahare ila’e tsy nifohi’ iereo ndra o roae’ iareoo, ndra o mpanjaka’ Iehodào; nilipore’ iereo lio-màliñe ty toetse toy;
5 Suka gina masujadai na kan tudu na Ba’al don su ƙona’ya’yansu maza a cikin wuta a matsayin hadaya ga Ba’al abin da ban umarta ba, ban ambata ba, bai kuma zo mini ba.
le nandranjia’ iareo tamboho t’i Baale, hamorototo o ana’ iareoo añ’afo ao ho soroñañe amy Baale; ie tsy nililieko, tsy nitaroñako naho tsy nimoak’am-pitsakoreako ao.
6 Saboda haka ku lura, kwanaki suna zuwa, in ji Ubangiji, sa’ad da mutane ba za su ƙara ce da wannan wuri Tofet ko Kwarin Ben Hinnom ba, amma za su ce da shi Kwarin Kisa.
Aa le ho tondroke ty andro, hoe t’Iehovà, te tsy ho tokaveñe ty hoe Tofete ty toetse toy, ndra ty hoe Vavatanen’ ana’ i Hinome, te mone ty Vavatanem-panjamanañe;
7 “‘A wannan wuri zan lalace dabarun Yahuda da na Urushalima. Zan sa a kashe su da takobi a gaban abokan gābansu, a hannuwan waɗanda suke neman ransu, zan kuma ba da gawawwakinsu su zama abinci ga tsuntsayen sararin sama da kuma namun jeji.
Le ho koaheko ami’ty toetse toy ty fanoroan-keve’ Iehodà naho Ierosalaime; le hampikorovoheko fibara añ’atrefa’ o rafelahi’ iareoo, naho am-pità’ o mipay ty fiai’ iareoo; vaho ho fahanako ami’ty lolo’ iareo o voron-dikerañeo naho o bibi’ty tane toio;
8 Zan ragargazar da wannan birni in mai da shi abin reni, duk wanda ya wuce zai yi mamaki ya kuma yi tsaki saboda dukan masifunsa.
naho hanoeko halatsañe ty rova toy, naho fikosihañe; le hene ho vereñe ze miary eo vaho hikosìke ty amo hekoheko iabio;
9 Zan sa su ci naman’ya’yansu maza da mata, za su kuma ci naman juna a lokacin damuwar ƙawanya da abokan gāban da suke neman ransu za su yi musu.’
le hampikamaeko iareo ty sandri’ o ana-dahi’eo naho ty nofo’ o anak’ampela’eo, naho songa hikama ty nofo’ o rañe’eo, amy fañarikatohañey naho amy fanjirañey, vaho amy haloviloviañe hanoe’ o rafelahi’e mipay ty fiai’ iareooy.
10 “Sa’an nan ka fasa tulun yayinda waɗanda suka tafi tare da kai suna duba,
Ie amy zao, jeñaho am-pahaisaha’ indaty mindre ama’o rey i zonjoñey,
11 ka kuma ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa zan farfasa wannan al’umma da wannan birni kamar yadda aka farfasa wannan tulu mai ginin tukwane ba kuwa zai gyaru ba. Za a binne matattu a Tofet har sai ba sauran wuri.
vaho ano ty hoe: Hoe t’Iehovà’ i Màroy: Hanahake izay ty hampidemohako ondaty retoa naho ty rova toy, hambañe ami’ty fampijeñafañe ty zonjòm-panao valàñe tane, t’ie tsy ho lefe amboareñe ka; le halenteke e Tofete ao iereo amy t’ie tsy ho aman-tanem-pandeveñañe.
12 Ga abin da zan yi wa wannan wuri da waɗanda suke zaune a nan, in ji Ubangiji. Zan mai da wannan birni kamar Tofet.
Izay ty hanoako ami’ty toetse toy, hoe t’Iehovà, naho amo mpimone’eo, soa te hampanahafeko amy Tofete ty rova toy,
13 Gidaje a Urushalima da waɗannan na sarakunan Yahuda za su ƙazantu kamar wannan wuri, Tofet, dukan gidajen da suke ƙone turare a kan rufi wa duk rundunan taurari suna kuma zuba hadayun sha ga sauran alloli.’”
le ho hambañe amy Tofete o anjomba’ Ierosalaimeo, naho o anjombam-panjaka’ Iehodà fa vinetao, toe ze hene anjomba nañemboke amo valobohòn-dikerañeo, vaho nidoañañe enga-rano amo ‘ndrahare ila’eo.
14 Sa’an nan Irmiya ya komo daga Tofet, inda Ubangiji ya aike shi don yă yi annabci, ya tsaya a filin haikalin Ubangiji ya ce wa mutane duka,
Ie pok’eo boake Tofete t’Iirmeà, amy nañiraha’ Iehovà aze hitoky; le nijohañe an-kiririsa’ i anjomba’ Iehovày eo nanao ty hoe am’ondaty iabio:
15 “Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Ku saurara! Zan kawo wa wannan birni da ƙauyukan da suke kewayensa kowace masifar da na furta a kansu, domin sun yi taurinkai, ba su kuwa saurari maganata ba.’”
Hoe t’Iehovà’ i Màroy, Andrianañahare’ Israele: Inao, te hafe­tsako ami’ty rova toy naho amo tanà’e iabio o haliforan-kankàñe nitseizakoo; amy t’ie nampigan-kàtoke, tsy nijanjiñe o entakoo.

< Irmiya 19 >